Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[7/23, 5:11 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚zanjirata !!!

Writing by Aisha& mardiyya ( a&m)🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈





🌹🌹🌹🌹🌹

AMINCI WRITTERS ASSOCIATION✍️✍️✍️




Dasunan Allah me rahama me jinkai tsira da aminci su tabbata ga fiyayyen halitta annabi Muhammad ( s.a.w).



Nasadaukar da littafina ga family na
πŸ™πŸ™πŸ™πŸ™πŸ™πŸ™





Bappah sannuda aiki yawwa hansai naga bakaci abinciba shine nakawomaka tom mekika dafa masoyiyata daurone da wake megidana aiko naji dadi kinsanko inasanshi aishiyasa NA dafama to ya aikin aima ban ruwane yanxu zantashi tom ninatafi saika karaso .
Salama alaikum hansai kina ina aubamakya gdn??? Au inna harkin dawo sannu da zauwa naje lambu ne kaimasa abinci to daddawa uwar San miji naji wato kinga bananan kintafi kaimai abinci gidugidu kin gyaran dakin ko dan yanxu naga wani raini nashiga tsakanina dake to bissimillah mu zuba shegiya wadda bata gaji arzikiba ,sallamu alaikum to bakin munafiki saboda anshanyeka shiyasa take binka har gona to wallahi kafita idona inrufe mutum banza mutumin wofi haba inna da,Allah ki kyaleshi cewar Rabi ke rufemin baki adokeka a hanaka kuka tunda yadora ido akan wannan yarinya muke fama da masifu shegiya me farar kafa bahakabane inna itako hansai tunda tashiga daka take kuka yana bata hakuri inna tajiyo tace shasha shekara boyar kenan kunatare amma ko batan wata kaikuma dake anshanyeka nayi 2 ka kara aure kaki to awannan watan za auramaka yar gdn aminiyata larai kokanaso ko bakaso nagaji wannan aci ai kashi inna kiyafemun banaji zan iyayiwa hafsa kishiya πŸ‘€iyeee lallai kum mori malami da haryike Iya fadamun haka to wannan umarni Nike haka ba shawaraba mutumin banxa anaso ayimaka gata kai baka gani to kinyi kadan ki rabani da dana .

Can garin Kaduna horn naji anata kwararawa kamin get man yafito naleka naga tsalatsala din motoci guda daidaidai har goma 12 wa,India suka amsa sunansu wadda Iya lekelekena bantaba gani irinsuba se yau gabaki dayansu bakakene wuluk masu daukar ido dayace fara a tsakiya me bakin glass bagama fakim ba naga wani yaro dan shekara goma 15 yafito kyakyawane ajin farko dogone matsakaici sumar kansa bakace wuluk ta kwanta she kyali take da alama tana shan gyara idanunshi daradara masu haske hancinsa dogo yanada karamin baki dauke da school bag rataye a shoulder dinsa .


πŸƒβ€β™€οΈπŸƒβ€β™€οΈπŸƒβ€β™€οΈπŸƒβ€β™€οΈVote &comments , writting by Aisha and mardiyya (A& M).
[7/23, 5:15 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚


ZANJIRATA

Writing by:- Aisha &mardiyya (a&m)
🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈




🌹🌹🌹🌹🌹
AMINCI WRITTERS ASSOCIATION
✍️✍️✍️



Munsadaukar da wannan littafin ga family mu
πŸ™πŸ™πŸ™πŸ™πŸ™πŸ™


Page:- 2



Yanafutowa fuska a tsuke kamar kullum amma hakan be hana kyawunsa da kwarjininsa futowaba yan aikin gdn sunata zubewa kwasar gaisuwa be tsayaba ko kallao basu ishesaba ya wuce naga yabi wata hanya nabi naga Inda zashi tunda hango wata kofa me daukar ido kamin ya karasa har anbude yashiga ashe a waje banyi kalloba yadda naga tsaruwar falon tsayawa fadan kyan falon bata baki ne can nahango wata farar mace wadda shekarunta bazasu gaza 40 amma saboda Hutu da jindadi seka dauka yar shekara 30 ce tana hakimce kan wata kujera 2seater tana karanta daily thrust tana sanye da medical glass a idonta yaruga da gudu yabata side hug yace sannu da gd ammi yauwa my son ya school yace nml jekacire uniform kai wanka kazo muci abinci OK ammi good boy nan yahau upstairs yabi ta wani corridor India zesadashi da part dinsa naga ya bude wata kofa nantake naga wani hadaden falon komaina falon white and red be acikin falon naga yabude wata kofa acikin kofofin falo nan nahango tankameme bedroom ya bayyana me kyau da tsari komai nacikin Sa white ne dakin tsab- tsab kamar na mace macenma yar gayu masuji danaira hana shiga naga yakalli side drawers yabude 1 dagaciki ya aje school bag dinsa sannan ya waiga yaga naga ya kalli side clock 2:30pm ya wuce cikin sauri yashiga cire uniform ya bude drawer yadauki towel daura sannan yadauke kayan yasaka a drawer ya wuce yanufi hanyar wani corridor me dauke da katon mirror da drawers se wuce yabude kofa take wani hadaden toilet ya bayyana me na,urori kala2 wanda Iya gane 2 bantaba gani irinshiba nan yashiga yaje waje birth tube yatara ruwan wanka yazuba wasu sinadarai take ruwan yadau kamshi yana shirin cire towel nikuma nafuto ya rufe kofarshi tunda naga Mahmud din namu amfara zama saurayi yafi min's30 talatin sannan yafuto daure da towel da kuma wani a hannunshi hana goge kansa yaja stud din mirror ya zauna yana me goge sumar kansa yadauki mayuka kala 2 da turaruka ya gyara sumar da jikinshi take daki yahau kamshi senaga yabi corridor toilet yabude wata side drawer megirman gaske cikin nan nasha kallo ba bagaren tiet daban bangare suit daban bangaren yankati daban komai da bangarenshi naga yaje yadauki wani wani long jeans blue da long sleave black da rubutu ( D&G) yasaka karkusa kuganshi yafito se bazakamshi yike yafito cikeda nitsuwa yike sakkowa da downstairs dauke da books a hannunshi da alama exams suke yanufo main faloya ya aje akan center table sannan yanufi dinning area hana zuwa yaje gurin abbunshi yayi mishi side hug yace ya exam nml Abu OK aci gaba da kokari tom abbu to zauna muci abinci aah yamake kafada cikeda shagwaba yace ni ammi CE zataban aah yanxu Khadija sangartan Dana kike kenanko ba wani sangarta cewar ammi zonan kaci abincinka yaron kirki yauwa ammina inasonki nan tafara serving dinsu a plate daya sunaci tana ba Mahmud a baki cikeda kulawa dukda shikadai Allah yabasu be hana yasamu tarbiyaba tunda suka fara ba Wanda yayi mgn bar suka gama suka dawo falo yan aiki suka kwashe kayan sukuma suna zaune abbu yana kallon news a aljazera ammi na karanta daily thrust mahammud Kansa na cinyar ammi hana dubs littafin biology wannan kenan.


Garin room NA jihad taraba
Washe gari lnnaxdasassafe tatashi tanata bakar mitarta salami alaiku yawwa KAWU alhaji cewar inna dama yanxu nake shirin xuwaa gdnk to Allah yasa lpy dai innar Rabi yoh inafa lpy ancinyemun da wakenan? Ali man nida haihuwa itada cin moriyarsa totayi kadan ta rabani da Dana kullum she rawar kai yike akan waccan juyar shine Nike ganin a aura mai year gdn aminiyata larai me koko hmm yo ai wannan abun arziki ne innar Rabi wannan hadi naki yayi yau zansamu bala da mgn muje wake magabatan yarinyar .
Baraka na taya babarta wankin wake shima she cika take tana batsewa larai ko she masifa takeyi tayaya baza,a koro mutumba besan yayi aikin gdn Shiva she shashanci tobara kiji inhar biki tsaya ki jajirceba kin koyi komai yanxuba toko kinyi wani auren kuma koroki za,ai kuma ko kindawomana nan gdn Allah malam baze yaddaba shasha kawai hana larai addu,a zakiyimata cewar malam audu Baban baraka bakawai tsiyaba aidama mallan tini nasan kai daure mata gindin rashin mutumci to nafiku saga kai har idea ehee.
Aiko futar KAWU alhaji keda wuya yahadu da KAWU bala yakwashe komai dasukai da innar Rabi yafadawa k,bala nanfa sukaita jujuya Al,amarin yadda auren baraka da baffa domin sun anshi yan kudi gudi gun innar Rabi ,suna is a gdn sukai sallama Sega megidan yafito aah su bala be inceko de lpy aah lpy lay damage wata mahimmiyar mgn ta kawo mu tokushigo Zaire sunashiga KAWU alhaji dama yar dan uwanku yaronmu yagani yanaso shine mukaga yadace muxo my shaidamuku danmu yaga baraka Toto allah sarki cewar KAWU bashiri kawun baraka to zan tutubi malam din kaga she kukawo kudi a daura sure Toto ba matsala insha Allah ,aiko haka akai baraka da larai sunajin wannan zance dadi ya kashesu akasa daurin aure da tarewa sari days .
After 1 month
Baraka ta tare a gdn baffa(Ali) she zaman rashin mutunci yabiyo bays tsakaninta da hansai ko chokali inna batabari larai ta saga dan ta dauki San duniya tasawa baraka duk rashin kunyar datake yiwa baffa da hansai innna bata gani sema durata a hanya take to wattan 5 baraka a gdn baffa aiko hansai tasamu ciki tunda inna ta kyalla ido taga cikin nan ta inda take Shiva batanan take futaba wai ala dole ba cikin dantabane wai hansai taga an auro baraka wai dantaga an auto baraka shine zata fits tayon banxanta tasamo ciki ace kuma na dantane baffa najin inna ta shegantamai ciki yace aah wlh inada yakini akan hansai baxata taba yawon banba kuma ciki nawane ba nawaniba ,akwana a tashi hansai yau da lafiya gobe babu baffako (Ali) duk wani aiki da inna ta Dorawa hansai to shiyakeyinshi inna tun tana mitarta har ta dena .
Bayyan wata 9
Hansai ta haifo yarta budurwa tako biyo hansai domin ko ido kawai ne kawai NA baffa(Ali) Lamar aljana dan kyau ga haske yarinya jibgegiya mekyau innako she table baki take baffako ankasa zaune ankasa tsaye shida Rabi she murna danko wanna rabice tadinga temakawa hansai dukda inna na Janata ,ranar suna ansha hidima yan uwa da abokan arziki sunwa hansai da baffa kara danko baffa raguna 2 yayankawa hansai🐏🐏 yarinya taci sunan mahaifiyar hansai FADIMATU (Zarah) .


πŸƒβ€β™€οΈπŸƒβ€β™€οΈπŸƒβ€β™€οΈπŸƒβ€β™€οΈ
Votes and comments writing by :- Aisha&Mardiyya (A&M) πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž
[7/23, 5:18 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚


ZANJIRATA




Writting by:- Aisha & mardiyya(A&M).
🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈



🌹🌹🌹🌹🌹
AMINCI WRITTERS ASSOCIATION
✍️✍️✍️


Munsadaukar da wannan littafin ga family mu da masoyayanmuπŸ™πŸ™πŸ™πŸ™πŸ™πŸ™



Pages :- 3&4



AFTER 10 yrs


Wasu kyawawan yarane nagansu zaune se zubawa amminsu lbr suke salamu alaikum wa,alaika salam oyoyo abbu nayi missing dinku twins dina muma haka how was your school fine abbu kaga sisterna daxu sukai fada da kawarta a school kuma yanxu sunbata ke amaturrahman daga dawowarsa ko zama beyiba zaki fara kaimai karako aah kedai kawai kinji antabo diyarki shine kawai zaki kare tade ko muje muxauna kubani labari school tom abbu sannu daxuwa cewar ammi yawwa ammin yara ya yarannaki gasunanfa sai sani magana suke to Allah yashirya minsu sudaina samun ke ciwon Kai amin Cesar ammi kutashi kuje kuyi wanka inkuma sena sa anmuku neto aah zamuyi dakanmu suka hada baki tokuyi Ku shirya dansunce yau basiru baze kaisuba kai sukeso kuasakko muci abinci bayan to abbu we love you so much abbu auni bakwa sona cewar ammi aah muna san amminmu to yan albarka kuje kushirya 30mins segashi sun fito sanye da uniform dark blue and white suka tadda su ammi a draining amatujabbar ta ruga da gudu ta fada kan ammi ita aladole ammi cexatabata kuma abinda ammin xataci shi xataci said ammi tabude tuwon semovita da miyar agushi wadda tasha naman rago data Kumar kuma priderice CE said jug guda biyu mango jus and coconut jus wow ammin yara favorite food dina kikai kenan eh amatujabbar & amaturrahman sukace su pride rice zasu ci bayan sungama ci suka tashi ammi takwalawa talatu kira tazo tace hajiya gani tace dama kaya zaki kwashe sukuma suka dawo falo sunajiran abbu yafito basu dade da zamaba abbu yafito hannu sa rikeda na ammi suna karasowa ammi ta mikamusu chocolate tnx sekuma tayi musu peck a forehead sukace bye ammi bye my twins suka fito sukai wajen wasu hadadun motoci masu daukar ido adadin motocin zekai 12 kaf rangerover bakake wuluk daya CE fara me tinted suka nufi farar suka shiga suda abbu sauran securities suka sauran basu zame ko inaba se annur tahfizul Qur'an dake cikin garin abuja aka ajesu sanan abbu yadawo gdn shikuma fuskar shi dauke da murmushi yana tuna irin shirmen yayan nasa yana shiga ammi tayi hug dinshi nanfa suka fara hirarsu ta masoya misalin 6:00pm wayar ammi tayi kara tana dubawa seta dauka aah mutanen U.S.A . ne dagace yace inayini ammi lfy lau my son ya aiki lfy lau gashi munatayi to Allah yatemaka ga abbunka dukda nasan kunyi waya hello abbu na,am son ya aiki lfy lau gd lfy Allah temaka Ameen yauwa ga ammin ,ammi ina amaturrahman ,ammaturrahman kawai kasani ko ita amatujabbar din ba yar uwarkabace kaga Mahmud ka fita idona tunda Allah yabamu yarinyar nan kaketa nuna rashin damuwarka akanta toni dukdaya kuke a gurina insha allahu baza,a karaba yadefi cikin guje guje suka shigo suka fada kan ammi kamasu ga yayan Ku kugaisa sa amaturrahman tai maza ta amsa hello bross ykk y aiki klau ya habity ya school nml bro yauwa adage innazo insiyamiki toy yeh tnx bro amma nida sisterna ko bross yace yes good girl ayi karatu tom ga sisterna yace ok adakile jiki asanyaye amatujabbar ta amsa tace hello yaya ya aiki a cikiciki ya amsa da lfy amma azuciyar shi yaji dadin jin muryar da yafiso a rayuwa yace ya school fine cikin tsawa yace ba ammi ok tare da mikawa ammin yace ammina nayi missing dinku muma haka son ainakusa shigowa yaushe kenan upper week zanxo Allah yakaimu Ameen sukai sallama haka rayuwa taita tafiya a gdn cikeda so da kauna da shakuwar juna .
After 2 week ya takama alhamis ranar da zezo tun safe aketa girke girken dawowar tasa se kamshi ketashi bayan ammi sungama ta bar su talatu su jera a dining su gyara kitchen itakuma ta fada wanka bayan tafito tashirya cikin tsadadan less me daukar ido tayi kwaliya sannan ta feshe jikinta da turaruka wajen kala 10 tafito dan duba yammatan nata tatarar harsun shirya cikin wasu yan katin da abbu yasiyomusu da yadawo daga dubai wajen meeting din ministers na amaturrahman riga bar guywa sky blue & pencil White amatujabbar kuma riga pink har guywa & White pencil kayan sunmusu kyau barinma amatujabbar da take batada maraba da yan indiya amaturrahman batakai ta hasken fataba ammi tace yammatana kunyi kyau sosai suma sukace kema haka ngd to kutashi kar su karaso suyita jiranmu abbu na falo yana jiranmu sukafito gaba data suka fito su duka kamar wasu star's suna fitowa abbu yace mujeko kunsan 3:00pm flight zasu sauka gaba daya sukai fito suka hau mota daya abbu da ammi daya kuma su se securities a sauran suka sasu a tsakiya nan suka nufi airport direct suna isa suka tsaya jiransu kasancewar babbane a kasa yasa akwai matakan tsaro da gwamnoni da masu fada aji agurin suwa can sega soldiers sunfito Sega wani kyakyawan matashi wanda baze wuce 25 yafito me cikar zati da kwarjini da kagansa kasan yanaji da karfi kamar wani zaki yafito fuska a daure kamar kullum yana tafiya kamar wani zaki ga yanjaridu da gdn television suna dauka nan danan suka Sara mashi sannan ya fara tafiya cikeda kasaita yake tafiya GENERAL MAHMUD ABDULKADIR KADUNA kenan yaro karami me aikin manya yakaraso wajen su ammi cikeda kasaita yayimata side hug sannan yayi wa abbu shima yajuya gurin kanensa yabude musu hannu amaturrahman tafada jikinsa yasaci kallon amatujabbar yaga tayi mai kyau sekuma yatabe baki ita se tatawo yasa kafa yadda baxa,a ganshiba tana tawowa tafadi kasa ta fasa baki tayi yar kara da saurinsu sukayo kanta suna mata sannu shiko gogan ko ajikinsa kamar bashi yayiba shima yazo ze tabata tayi maza ta fada jikin ammi nan suka shiga motocinsu sukai gd ammi nata lallashinta shikuma yajingina jikin seat yana tinaninta yadda yaga tayi masa mugun kyau dukda dama yasan me kyauce shikadai yayi murmushi sannan ya tuna shiyasata kuka kuma duk ransa yabaci yana wannan tinan sukazo gd yayi shiru seda yafi 15mins sannan yafito soldiers suka Sara mishi yayi cikin gd ya falo ya tadda amaturrahman ita kadai tace ina ammi
[7/23, 5:19 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚
ZANJIRATA



pages :-5&6

Sunadaki ita da sisterna zazzabi yarufeta yayi dan guntun tsaki yana kuna a ransa ya haura sama cike da kewar ganinta nufi part yaje yayi wanka bayan ya fito daure da towel da karami a hannunsa ya wuce gaban madubi yayi shafa shirya cikin wani tsadaden yadi ruwa toka ya wuce downstairs se baza kamshi yike cikin takun zaratan maza yana sauko wa yaga ammi na fitowa da dakin su amaturrahman rike da plate yace sannu da aiki yauwa Ku tawo muci abinci su duka amma banda amatujabbar abbu yace yata jikin ne ammi tace eeh mutumin naku duk seyaji beji dadi ba gashikuma yana kewar ganinta Wanda koda rashin kunya ne ma tayi yagani harsuka gama babu Wanda yacewa kala be dadeba yawuce main falo shida amaturrahman tanata bashi lbr amatujabbar a school dinsu yadda take da kokari ga tsokana da fada itafa ke taremun fada fa yaya yanajinta se surutunta take shikuma jinshi yike cikin nishadi da yike miskiline bazaka ganeba tace bros kazo muje muga jikin sis yahade rai kamar ba acikin ranshi yanaso yaga cutie face dinta seya wani tabe baki yayi guntun tsaki ya mike yace mutafi suka fara tafiya tana gaba yana baya harsukaje dakinsu suka tadda ita akwance anrufeta da blanket tana bacci dogon gashinta duk ya baje akan filo danbakinta duk yabushe yakalleta yakasa dauke idonshi akanta yaji wani irin nishadi na ratsashi iska nakadawa alamar hadari da alama weather tayi mai dadi yana cikin tunani amaturrahman tace mutafi bross tayi gaba yabi bayanta yayi hangar part dinshi wannan kenan.
****************
Tom mukoma gdn alhaji aliyu (bappa) me zinari na garin TARABA state ,zaune yike yazabga uban tagumi Haj. Safiya tazo alhaj. Haryanzu kana wannan damuwar kacirewa ranka tunda kasa ayi investigation mukuma se murika addu,aba to yaza,ai da kaddarar ubabgiji intazo seya karbeta hannu bibibyu mekyau ko mara kyau kayi hakuri Allah ze bayyanasu Ameen inshi commissioner of police din sunkasa no se inkira D.I.G. dakaina dade yafi Abu sau biyu kenan ammun na diyata na hakura amma wannan wlh baze yiwuba ace hafatu da cikina su bi shanun sarki ita waccan anrabani da ita wannan kuma bata haihunba anrabanida ita wlh baze yiwuba kayi hakuri mucigaba da addu,a Allah ya bayyanasu Ameen cewar alh. Duk kuma Wanda yayi mun wannan abun bazan taba yafemasa ba kuma dazan ganshi Allah ne yasan irin hukuncin da zanmai to alh sede hakuri insuna Raye Allah ya bayyanasu inkuma basanan Allah yabaka wata haihuwar kidena cewa inaji ajikina yata da matata sunan a raye sede bansaniba cikin ya isa haihuwa ba to Allah yabayyanasu Ameen safiya ,katashi muje kayi wanka kaci abinci to Haj. Yatashi yashiga toilet tabishi dan temakamai suka gama tsaf suka fito suka shirya cikeda da kulawa ta tsakanin miji da mata danko alh aliyu tunda ya rasa hansai be kara jin San wata a duniyaba sede kamantawa danko Haj.safiya kusan haliyarsu daya Haj. Hafsat (hansai) shiyasa yike sonta suna gama kintsawa suka fito alh cikin wani kayatacen kufta Wanda yasha aikin hannu da hula mekyau da tsada da takami me tsadar gaske Haj. Safiya cikin tsadadiyar gizna wadda tasha dinkin stonework tayi kyau har ta gaji suna cikin cin abinci abinci Sega Haj. Baraka lalle akuyar daure tasamu sake ya akaine gimbiyata daga ina waya tabaki haka zakace ma yau girkin waye ma??? Kiyi hkr kinga aibake kadai matataba ni duk wadda zata kuladani ina maraba wannan kenan.
Yana ta juyejuye yakasa komai se tinaninta a zuciyatshi yace ko tatashi sekuma ya tashi yataka wajen wardrobe ya bude yadauko wani diary dinshi mekyaun gaske golden me Biro ajiki naga yazuge zip take naga wani photo yafado da sauri yadauka yadorashi saman kirjinshi ya lumshe ido se yakoma bakin bed yaxauna nan naga photo wata kyakyawar baby mekyan gaske ni nadauka ma balarabiya CE Ashe bahaushiyace yayima photon kiss sannan yakwanta yalumshe ido yabude yace **ZANJIRATA** bar lokacin da zaki mallaki hankalinki ina miki sonda ko kaina banaiwa ina fatan Allah ya mallakamun ke a matsayin matataπŸ‘° I love you with all my heart amatujabbar yakai photo yakumayi mai peck bacci yadaukai cikeda mafarkanta ,tashi tayi da karasanadin hakan yajawo halin kowa na gdn yatawo da gudu kowa so yike yaga meyasameta suduka sukai daki danganin meke faruwa.













Yawan vote da comment shi zesa mu cigaba da wannan littafin munga kamar baya dadi😭😭😭


πŸƒβ€β™€οΈπŸƒβ€β™€οΈπŸƒβ€β™€οΈπŸƒβ€β™€οΈπŸƒβ€β™€οΈ
Writting by:- Aisha&mardiyya (A&M).πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž
[7/23, 5:21 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚

ZANJIRATA


Pages
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment