Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

🌳🌴🌳 *JEJI GIRL*🌳🌴🌳

(Yarinyar jeji,,renon namun dawa👱‍♀️🦣🦍🐆🦑)


*Labari meban Al,ajabi da birgewa (romantic love and sexy story)*


Daga alk'alamin taku har kullun Autar alheri ✍️ marubuciyar 👇

SOLDIERS FAMILY
INGARMAN NAMIJI
WAYE MIJINA return
TANTIRANCI sabon salon
IZZAR MULKI
BIG LADY'S
MY LITTLE SISTER

Wannan novel paid book ne Kuma Dan Allah idan bakida aure karki karantamun novel banasan kananun zantuka harkullun Ina gayamuku domin kawo sauyi acikin rayuwar ma,aurata muke bayya komai acikin novel Amma bakwa fahimta,,bazamuyi novel Dan bata tarbiyar kowanne yaroba domin muma iyayene mun Haifa kozamu Haifa sabida Hakan Dan Allah kowa tayi Sha,anin gabanta.


Gargad'i ban yarda kowa yajuyamin novel ba Kuma banyadda akarantamun Abu afidda audio ba indaibatareda izininaba.

*Idan Baki biyaba karki karantamun novel idan Kuma kika karanta kokika fitar batareda kinsan wahalar danayi wurinyin abunaba keda allah 🤷*


Bismillahirahmanirrahim

Free
Page 1 & 2


_____✅_____&&&&&&&&&&

"Wata motace kitafiya acikin dokar daji daga Legos zuwa Ibadan tafiya takeyi hankali kwance mutanen ciki sefira sukeyi ahankali cikin nishad'i da kaunar juna daga Gani base katambayaba kasan cewa mata damijine



Da jinjirar yarinya ahannun matar tafiya sukeyi suna yankar Jeji sosai sukayinisa cikin tafiyarsu,,,hadarine yataso Babu kama hannun yaro me iska da tsawa,,cikin tsoro matar tace "Alhaji hadarinnanfa yataso sosai Kuma gashi dareyayi inajin tsorofa musamu mutsaya harya lafa..dubanta yayi cikin murmushi kana yace shikenan hafsat yafad'a taredayin perking d'in motar agefen hanya,,kana yakarb'i yarinyar Dake hannunta kyakkyawa da,ita Yana mata wasa,,sunjima ahakan kamun ruwa sukece kamarda bakin k'warya ruwa akeyi sosai kamar zasutada garin abun har zabban tsoro,,itadai hafsat inbanda addu,a babu abunda takeyi yayinda megidan nata kuwa ko, ajikinshi,,,anjima sosai anaruwannan kamun Kuma sud'auke d'if kamar ba,ayiba se walk'iya kawai da,akeyi jefi jefi,,,motar yatayar kana sukaci gabada tafiya Ammafa garin yayi Baki kirin ga duhun hadari gana dare gakuma sanyin damuna

Sunyi tafiya medan Nisa kana hafsat tadubi megidan nata tace wlh ni banasan tafiyar dare seda nace mubari mutafi Ido naganin Ido Amma kace aa...murmushi yayi kamun yace to ai allah yakaddari yanzune zamuyi tafiyar Kuma bakisan manufarsa tayin Hakanba..berufe bakiba suka d'auki salati atare sabida fad'awa dasukayi cikin Wani katon ramen dayacika tab daruwan sama jikakeyi tsum,dummm motar tanutse duka acikin ruwan..hasbinallah😥


Washe gari dasanyin asuba haske yad'an fara fitowa nahango jaririyarnan kwance agefen wasu manyan ruwan gadukkan alamu tekuce anan,,abunda yafaru ajiya motar nafad'awa ruwa allah yabawa hafsat iKon bud'e gabun motar tafito itada jinjirarta sedai Bata iya ruwaba kamun tayi Wani yun kurin tuni igiyar ruwa takarb'e yarinyar tayi gabada,ita itako akayi gabada,ita..to shine ruwan suka wullo yarinyar anan.

Yarinyar jinjira abun tausayi se cilla kafafunta takeyi sama tana kuka,,,Wani katon kada🐊ne yafito abakin ruwan yahangi yarinyar cikin zumud'i yanufota domin yunwar safece tafito dashi,,daga gefe Kuma zakine🦁 kwance Yana kallanta nesa dashi kad'an tawagar giwayene🦣 sukazo Shan ruwa daga Saman bishiya kuwa Wani katon gwaggon birine Wanda akekira gorilla 🦍ke zaune Yana Hangen yarinyar,,,cikin Isa datak'ama irinta sarakunan namun dawa zakinnan🦁yafara nufota Shima,,Dede lokacinda giwayennan suka,Iso suka mazajen suna rigangan wurinyin lak'um da baiwar allah,,,,adede lokacinda suka k'araso wurintane Wani irin haske yabaibayeta Wanda duk yakashe musu idanuwa dukkansu suntsorata domin kowacce halitta akwai tsoro acikin rayuwarta.

Bayan wasu sakanni wannan hasken yab'ace b'at kamar bewanzuba,,,abun mmki haskennan nab'acewa se way'annan manyan halittun masu razana D'an Adam suka fara zagayen yarinyar suna shinshinarta sunjima ahakan sunata zagayenta ba Wanda ya,iya yimata komai...sayin wurinne yafara ratsata sosai Hakan yasa tafara tsandara Kuma tana wulla kafafuwanta sama...cikin sauri giwarnan tasaka jelarta tanad'ota tadayin sama da ita,,,Ganin Hakan yasa wannan gwaggon birin saukowa daga Saman bishiya takarb'eta daga hannun giwar tareda yaye kayan jikinta da towel d'inda aka nad'eta ciki yayi mata tsirara,,kamin yagama tubeta tuni zaki yasaka kohotunshi Yana had'a karanda kewurin Yana tarasu wuri d'aya,,,shiko birin yagama cire mata gayan kenan Sega k'waguwa🦑tafito kamar abunda akaturo tahad'a jelunanta tarik'a bugasu aiko Sega wuta takama cikin sauri birinnan yafigo wata katuwar kunnen bishiya me fad'i sosai yad'ora yarinyar Akai kana yazo kusan wutarnan da,ita yanad'an jigata alamar rarrashi,,atake kuwa tayi shiru.

Itakuwa giwarnan katuwar bishiyar lemu Dake wurin tarik'a girgizawa tana kad'o yayan tana Saka kafarta tana dansu kad'an sunayin laushi,,, birinnan na hud'eshi Yana matsa mata abaki tanasha harta k'oshi se bacci...kallan kallan sukatsaya yiwa juna ga dukkan alamu kowannensu soyakeyi yayi renon yarinyar Amma bahali tinda basuda hannun d'aukarta Hakan yasa suka barwa birin dole Badan sunsoba Amma fa anan kan katuwar bishiyar rini Dake bakin ruwan suka aminta yazauna da,ita yagano hakanne tahanyar zagayenshi dasukayitayi Kuma suna zagaya bishiyar.

Atake yahaye Saman bishiyar yashiga had'a sanyunta da hakinta Yana had'a Dan k'aramun bukka kamar gije,,seda yagama had'awa kana yashiga cikin jeji shida giwa dakuma Wani shirgegen maciji🐉 daya take musu baya..kad'a da zaren tunfafiya birinnan yashiga had'awa Yana murjesu gu d'aya idan ya murje seya majininnan yanad'eshi ajikinshi kana giwa tarik'a janshi da jelarta kana birin yadawo yarinka sak'ashi atake suka had'a mata zannuwa irinna kayan jeji Dade abunda zasu rik'a nad'eta dashi kana suka dawo inda sukabar basawan nagadinta.


Abakin babbar tekun Legos Wani matashin saurayine Dan kimanin shekaru 22 tsaye yake Yana d'aura igiyar shiga ruwa,, kyakkyawan saurayine ajin farko gashi fari tass kanar ka kwanta jini yafito yanada manyan idanuwa masu firgitarwa Kuma inada tsayi Dede gwargwado Dan k'aramun bakinshi medaukeda pink lips Wanda kananun Suma baka tayi liflif azagayenshi,,,yanada fad'ad'an girji medaukeda lallausar suma Masha allah irin k'irar jikinshi itace akekirada namujin zaki abun gwanin ban Sha,awa..Yana gama d'aura igiyar kawai yayi supa daga cikin katon jirgin ruwan🚢 se acikin tekun..!




Humm 🤔 muje zuwadai salon wannan labarin dabanne karku manta *JEJI GIRL* paid book ne Kuma idan kinada buk'atarshi nera 500 ne kacal zaki iya tura kud'inki ta wannan account d'in 👉2276776261 Sha,awanatu kasim UBA bank...kana kitura shedar biyanki awannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp








Autar Alheri ✍️

🌳🌴🌳 *JEJI GIRL*🌳🌴🌳

(Yarinyar jeji,,renon namun dawa 👱‍♀️🦣🦍🐆🦑)


*Labari meban Al,ajabi da birgewa (romantic love and sexy story)*


Daga alk'alamin taku har kullun Autar alheri ✍️ marubuciyar 👇

SOLDIERS FAMILY
INGARMAN NAMIJI
WAYE MIJINA return
TANTIRANCI sabon salon
IZZAR MULKI
BIG LADY'S
MY LITTLE SISTER


Wannan novel paid book ne Kuma Dan Allah idan bakida aure karki karantamun novel banasan kananun zantuka harkullun Ina gayamuku domin kawo sauyi acikin rayuwar ma aurata muke bayya komai acikin novel Amma bakwa fahimta bazamuyi novel Dan bata tarbiyar kowanne yaroba domin muma iyayene mun Haifa kozamu Haifa sabida Hakan Dan Allah kowa tayi Sha,anin gabanta.


*Idan Baki biyaba karki karantamun novel idan Kuma kika karanta kokika fitar batareda kinsan wahalar danayi wurinyin abunaba keda allah*🤷


Free
Page 3 & 4


_____✅_____&&&&&&&&&&

"Iyo yakeyi sosai acikin ruwan kamar Wani kifi,,se igiyar ruwa tajashi sosai kana ta hantsilodashi sama abun gwanin birgewa..Baki amininshi Hafees yasaki Yana kallan iKon allah dudda suke sojojin ruwa Amma shikan Sam baze,iya wannan kasadarba,,yajima tsaye yanasan Ganin ta,inda abokin nashi zefito Amma Sam ko alamarshi Babu,,seda yab'ata lokaci sosai har Hafees yafara shiga fargaba sekawai ya hantsilo tabayan Hafees d'in yafad'o cikin jirgin jikinshi shab'e shab'e daruwa..jiyiwa Hafees yayi cikin sauri Yana kallanshi yadda yawani had'erai kamar besan minene dariyaba kwantacciyar sumar jikinshi kuwa se sheki takeyi.

Murmushi Hafees yayi yace duk wannan cin maganin na minene my friend? Dan kawai banbika cikin ruwaba? Humm Toshikenan Yi hak'uri kaji lpyrmu ce ba d'aya ba nikam idan nashiga ruwa ai sedai ummi ta,aifi Wani badainiba.

Harara yazabga mishi kana yad'auki towel Yana tsane jikinshi zuwa sumar kanshi,,wayarshi yakallah datake famar ruri tindazu,,se ayanzu yasaki lallausan murmushin gefen Baki Wanda yak'arawa kyakkyawar furkarahi kyau da haiba Ganin sunanda ke yawo akan fuskar wayar waro momma,, d'auka yayi cikin nutsuwarshi yak'ara akunnenshi tareda bud'e Baki kamar meshirin kuka yace momma..Ido nazaro Jin daddar muryarshi kamar ana busa sarewa domin kuwa samun namuji me irinnan wannan muryar gaskiya zeyi wahala ko,acikin kabilar Fulani.

Daga gefen momma kuwa murmushi tayi cikin sanyin hakinta tace babana kana lpy? "Shiru yayi kamar bazeyi komaiba sekuma yad'an turo Baki gaba kana yace lpy qalau momma se kewanki kawai... murmushi momma tayi kana tace Masha allah ai dasauki tundadai Kuna lpy Ina Hafees ne?

D'agowa yayi yawatsawa Hafees harara kana yace gashi anan momma..to shikenan kagaidamin shi Kuma karkamanta kudawo cikin lokaci domin abbanku yatamba yoshe zakudawo nacemishi bazaku jimaba..shiru yayi Yana saurarenta seda takai k'arshe Yana yalumshe kyakkyawan idanuwanshi yace shikenan momma za,ayi yadda kikace..kana sukayi sallama yayanke wayar....kallanshi Hafees yayi Yana fad'ar momma tace mudawo ko? "Tashi yayi yaname shigewa Wani room daga cikin jirgin batareda yace komaiba...murmushi kawai Hafees yayi kana yace me Hali baya canja alinshi..


Yau kusan sati biyu kenan da zaman wannan jinjira acikin jeji k'ark'ashin kulawar manyan dabbobin dawa,,abunda zebaka mmki acikin wannan Karin shine bawani abunda yasamu wannan yarinyar Kuma tanacikin k'oshin lpy da kulawar sarakunan dawa..kwance take akan shimfid'arta da gwaggon biri tayi mata agefen teku se cilla kafafunta takeyi Asama tana kallan tsuntsayenda keyawo suna shawagi,,,bakowa awurin daga ita se halinta take wasarta cikin nishad'i daga Babu yunwa ko k'ishi atareda ita...hajiya boss ce tagitto tawurin tana tafe tana tak'ama wato kura,,tana hango kafafun mutin Yana cillawa tayi saurin nufo wurinta cikin mugun nufi nasan tacinye yarinyar yadda take tafe tana irin kukannan nata Wanda takeyi idan zatayi mugunta tana zazalo harshe wajene yafirgita wannan jinjirar domin daga inda take kwance tana hangota Kuma ak'allah yarinyar zatakai watanni 5 Hakan yasa tasan tsoro,,,wata irin k'ara tacillah tareda shek'ewa lokaci d'aya.

Wani abun ban mmiki ko sauke kukan batayiba kikaga manyan oganni sunfito kadane yafarayin Wani irin tsalle acikin ruwa yafito Yana huci fitowarshi yayi dededa isowar gwaggon biri dakuma sarkin dawa wato zaki,,akuma Dede wannan lokacin wasu manyan macizai sukafito tareda ihun giwa kamin ta,iso..kafin kace kwabo manyan masu fad'a aji ajikin jejin sun hallara tareda yiwa yarinyar Nan k'awanya suna zagayenta inda gwaggon biri tad'auketa tana shafa bayanta alamar rarrashi.

Tsaye wannan kura tayi tana kallan manyanta yadda suke Bada kariya ga wannan yarinyar komi tace zatayi awurin kaitsaye ne zatajita alahira.

Shiko zakinnan juyawa yayi Yana kallan kurar irinna gargad'i kamun yabud'e Baki dak'arfin gaske yashiga gurnani da ihu irin Wanda yakeyi idan sarautar tamotsa yad'auki tsawon lokaci yanayinshi,,,atake kuwa Sega namun jejin kala,kala manya da kananu suna bayyana awurin wasu Dan nesada wurin kad'an wasu Kuma kusa hadda hajiya dorinar ruwa itada Bata fita seta b'ace...wannan Al,adace tanamun dawa Wanda aduk lokacinda zaki ko giwa sukayi irin wannan k'ugun Yana nunineda akwai abunda kefaruwa ajejin kuzefaru domin sunkwantada shiri sabida Hakan wannan ba Sabon Abu bane.

Seda duk suka bayya kana yazo Dede inda gwaggon birin ketsaye Yana zagayen yarinyar wannan abun kuwada yayi shine kad'ai yasan abunda yake nufi se Allah sekuma suda yayiwa..Yana gamawa giwa tazo tayi kana tanad'ota da jelarta tad'aga sama tana juyida ,ita tana kukanta,,seda tayi tagama kana gwaggon birin yak'ara daga yarinyar Yana zagawa da,ita acikin dabbobin sunjima suna Hakan sosai kamun gwaggon birin ya,ajiyeta a tsakiyarsu,,,Hakan yasa duk wata dabba data fito awurin seda tazo tashinshinata tad'aga wata tazo Hakan suka b'ata wannan lokacin sunayi..itako se dariya takeyi tana kallansu,,bayan sungamane kowanne Yakama gabanshi akabarta daga ita se gwaggon birin dakuma giwa,,,d'aukota gwaggon birin tayi tayaye mata salken kayanda tayi mata kana tak'arabo gun tekun zata mata wanka,, dasauri giwar tazo tana d'bo riwada jelarta sabida kamar hannu take tana zubawa ajikin yarinyar itako gwaggon birin tana wankewa,,juyawa tayi bayanta Sega Wani rubutu bak'i agefen wuyanta zuwa gadon bayanta,,wannan birin yajima Yana kallan rubutun dudda bagane abunda aka rubuta yakeyiba kamun yak'arasa mata wankan yanad'eta kana yahaye bishiya da,ita,,,itako giwa tak'ara gaba.

London

Tafiya sukeyi a airport kowannensu janyeda jakar kayanshi daganinsu kaga cikakken samari majiya k'arfi Kuma kwawan gaske cikin tak'ama da izza suke takawa abun gwanin birgewa.. Hafees ne yacire glass d'in idonshi yakalli abokin nashi yace *IRFAN* Amma idan munsauka please muwuce gidan momma idan muka kwana gobe semuje gidan ummi..wata banzar harara yamaka mishi kana yabud'e Baki cikin sweet voice d'inshi yace wai zancen ai wlh baka isaba gidan ummi zamuje sauka kaji yaro


Waro Ido Hafees yayi adede lokacinda zasu shiga jirgin yace wanene yaron? Ai wlh Kai baka,Isa kakiranida yaroba domin koba,afad'aba kasan nafi k'arfin yaro tinda karfina yakawo Kuma kaikanka kasan mazan takana tafi taka kaga kuwa kaine yaro baniba...tsayawa IRFAN yayida tafiyarda yakeyi yajiyo Yanayiwa Hafees kallan bakada hankali kamun yabud'e Baki cikin sassanyar muryarshi yace "au really? "Of course Hafees yafad'a adake..hummm kawai yace tareda sarkafe jakarshi kana yazauna yazaro wayarshi Yana dannawa batareda yak'ara kallon koda inda Hafees d'in yakeba..ahakan jirginsu yad'aga zuwa Nigeria..!




Yanzufa akafara wasan💃 *JEJI GIRL* paid book ne Kuma idan kinada buk'atarshi nera 500 ne kacal 👌 zaki iya tura kud'inki ta wannan account d'in 👉 2276776261 Sha,awanatu kasim UBA bank...kana kitura shedar biyanki awannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp





Autar alheri ✍️

🌳🌴🌳 *JEJI GIRL*🌳🌴🌳

(Yarinyar jeji renon namun dawa 👱‍♀️🦣🦍🐆🦑)


*Labari meban Al,ajabi da birgewa (Romantic love and sexy story)*


Daga alk'alamin taku har kullun Autar alheri ✍️ marubuciyar 👇

SOLDIERS FAMILY
INGARMAN NAMIJI
WAYE MIJINA return
TANTIRANCI sabon salon
IZZAR MULKI
BIG LADY'S
MY LITTLE SISTER


Wannan novel paid book ne Kuma Dan Allah idan Bakida aure karki karantamun novel banasan kananun zantuka harkullun Ina gayamuku domin kawo sauyi acikin rayuwar ma aurata muke bayya komai acikin novel Amma bakwa fahimta bazamuyi novel Dan bata tarbiyar kowanne yaroba domin muma iyayene mun Haifa kozamu Haifa sabida Hakan Dan Allah kowa tayi Sha,anin gabanta.


*Idan Baki biyaba karki karantamun novel idan Kuma kika karanta kokika fitar batareda kinsan wahalar danayi wurinyin abunaba keda allah*🤷


Free
Page 5 & 6


____✅_____&&&&&&&&&&

"Wasu manyan motoci ne kejere kusan 6 a airport d'in kowacce motar ka kallah kasan cewa kud'i sunyi kuka agareta,,

Wasu kyawawan y'ammata ne sukabud'e d'aya daga cikin motocinnan suka fito masu matsananciyar kamada juna dagani base katambayaba kasan cewa twins ne...daga gefe kuwa Wani kyakkyawan matashin saurayine yabud'e d'aya motar yafito dagani zedan girmi su Hafees Amma ba sosai.

Kallanshi d'aya daga cikin budarennan tayi tace Ya Mahmoud gasucan suna saukowa tafad'a tana watsawa dagudu Ganin Hafees yafito daga cikin jirgin IRFAAN nabiyedashi abaya cikin izza da tak'ama tafiya sukeyi irinta manyan samarin zamani Wanda hutu da nera sukazaunawa abun gwanin birgewa.

Dasauri d'ayar tarungumi Hafees d'ayar Kuma tarungumi IRFAAN,,,cikin Jin dad'i wadda kerungume da Hafees kefad'ar welcome back to Nigeria my bro I miss you so much wlh..Dan tab'e fuska Hafees yayi kana yajanyeta daga jikinshi Yana fad'ar waike Safah seyoshe zakiyi hankali jiyadda kikawani d'aleni sekace Doki salon kikaryani..kwab'e fuska tayi tajuya tana kallan ya Mahmoud tace kaganshi ko ya Mahmoud daga dawowarshi ko😢

Murmushi ya Mahmoud d'in yayi kana yace zonan Safar Ammi barahi shiyasani kinma fasa tarban nashi..itako d'ayar tinda tarungumi IRFAAN tanamai sannuda dawowa ko bud'e idonshi Dake lumshe bayiba balle tasaran zetanka mata seda tagaji Dan kanta tasakeshi kana yarab'a gefensu yawuce zuwa mota..itana kwab'e fuskar tayi zatayi magana ya Mahmoud yace karkice komai kubarsu aizasu dawo nemanku zonan kinji Marwa.

Suko sunazuwa gun motar Hafees yabud'e d'aya yashiga shiko yabud'e wata daban zeshiga abunda Basu sabayiba kenan domin duk inda zasu aduniya atare suke basa raba mota gun tafiya..tsayawa su ya Mahmoud sukayi suna kallansu domin Hafees motarda yashiga cikin ukkunda ya Mahmoud yazodasune,,,shiko IRFAAN cikin way'anda su Safah da Marwa sukazo dasune...Ganin inda IRFAAN d'in yashiga ne yasa Hafees Bud'ewa yafito Yana k'uk'unai cikin Jin haushi yabud'e inda IRFAAN d'in yake yashiga Yana Dalla mishi harara..shiko ko kallan inda yake beyiba ahakan motocin suka bar airport d'in kowacce motar nabin bayan wata harnasu ya Mahmoud d'in duk sukanufi gidan ummi.

Acan gidan ummi kuwa Wani,Rin tarba tashirya musu mematukar birgewa sanda taji shigowar motocinsu tasaki murmushi tana fad'ar Masha allah zaratan samarina sun karaso kenan..aiko kobakinta Bata rufeba suka shigo parlor da gudu suka k'arasa gunta suna rige,rige wurin rungumeta cikin farin cakin Ganin mahaifiyar tasu,,,murmushi kawai ummi kesaki tana fad'ar Masha allah sannu dazuwa Yan albarka tana shafa kansu kamin tad'ago tana dubansu tace kuje kuyi wanka ku huta kana kuzo kuci abunci kunjiko...murmushi sukayi mata atare Wanda seda naware Idona Ganin yadda kyakkyawar fuskar IRFAAN tak'ara Wani sihurtaccen kyau da haiba abunkaga Wanda baya dariyar..Shima Hafees seda kyawunshi yak'ara bayyana sedai shi sarkin dariyarne shiyasa ba,a mmkin idan yayi.

Bedroom d'insu suka nufa dominyin wankan,,bayan sunyi seda sukayi bacci kana sukafito parlor ummi dakanta tayi saving Nasu Kuma tashiga yin pending d'in IRFAAN dakanta..Baki Hafees yatura Yana fad'ar Shima setayi pending d'inshi,,itako tace bazatayiba sedai yabari har yajegun mamarshi..aiko su safah da Marwa suka Saka mishi dariya...tashi yayi sedakesu ummi tace kull karya tab'a mata y'ay'a. Wannan abun yasakashi kama fishi Yana hurar hanci..shiko IRFAAN se murmushi yakeyi.

Asalinsu

Ummi da momma tagwayene asalin sunansu Khadija da fateemah Kuma Yan asalin Adamawa state ne aurene dukkansu yakawosu Abuja inda mazansu suka kasance abokanan juna wato alhaji mukhtar da Alhaji abubakar Hakan yasa sukakara samun kusancida juna,,,momma itace babba itace Kuma matar alh.abubukar. yaranta biyu Mahmoud da IRFAAN...itako ummi itace k'arama Kuma itace matar alh. mukhtar yaranta ukku Hafees da twins Safah da Marwa..Kuma sunazaune cikin aminci da k'aunar juna bazaka tab'a Ganin Wani abun na b'atanci agaresuba yaransuma bazaka iya ban,bantasuba kace kowanne ga y'ay'anshi,,rayuwa sukeyi meban Sha,awa da birgewa... Khadija da fateemah sunada k'anwa Maryama domin su ukku iyayensu suka haifesu..



Atak'aice kenan mukoma cikin lbrn kaitsaye.

Suna gama cin abuncin sukayiwa ummi sallama kana sukayi gidan momma..aiko acanma sunsha tarba ta musamman Amma Hafees shine yasha Lele ya Mahmoud kuwa sedariyarsu yakeyi...ahakan suke gudanarda rayuwarsu cikin farin caki da soyayyar juna..


Ahakan wannan jinjirar tayi rayuwa acikin wannan jejin mehad'arin gaske harna tsawon shekaru 14 cikin kariyar allah dakulawar sarakunan dawa hadda fadawansu.

Acikin JEJI

Wata matashiyar budurwace kegudu nafitar hankali gudu takeyi da,iya karfinta naneman ceton Rai daga Wani mummunan abunne kesan faruwada ita gudun takeyi tana dal'e bishiyoyi kamar biri abun se Wanda yagani.

Daga bayanta kuwa wasu mutanene kebinta irin arnan jejinnan masu hallaka mutane binta sukeyi dunaneman kamata kota halin yaya...itako gudu takeyi tana waiyayensu Ganin sunkusa taddane gashi batakaiga muhallintaba yasa tabud'e Baki dak'arfin gaske tace Abeeeee aikuwa atake jejijn yad'auke da wannan ihun nata kobaki Bata mutuba jejin yad'auke da ihun manyan namun dawa da gurnaninsu aiko sekasu sunfara fitowa damugun gudu cikin fishi da b'acin rai


Dagudun bala,I Wani gawurtaccen zaki yadama way'annan mutane shida Wani shirgegen maciji,,,ahaukace suka Koma danneman ceton ransu sedai wasu sunsamu nasara wucewa wasuko akasin hakan domin kuraye biyune sukasha gabansu Hakan yaba duzakinnan damar cimmasu atake awurin sukayi dabgensu suka korada ruwa domin suntab'o y'ar lelen sarakunan dawa ☺️

Acan kuwa inda wannan budurwar tatsaya Wani tawa macen zakayyace tazo taduk'a gunta anufin tahau bayanta (Bata damisaba no macen zakayya ce wannan) d'agoda k'anta tayi tana k'arewa wurin kallo da wau idanuwa nata masushegen d'aukar hankali kamar na mage sedai acikin koyar Idon blue light sosai Kuma manya sosai Kuma gasu alumshe kamar mejin bacci,,Baki nasaki inakallan inda tsinyar kyau da haiba suka dabaibaye wannan yarinyar masu karatu duk iya yadda zan kwantatamuku kwawun wannan budurwar tawuce Hakan domin wlh kallo d'aya zakayi mata kace aljanace sabida tsabar kyaunta,,ga sumar Kai Allah yabata dumin anad'e yake gefe d'aya tatubkeshi da sayyun bishiya,,,idan kazo kasanta kuwa wayyoo abun ba,acewa komai kaibaka,Isa ka Kalli k'ugunta kace Yar shekara 14 bace aduniya sabida fad'inshi da tudunshi ga shape d'inta k'ugun gwanin Sha,awa,,asamanta kuwa tafara girga dangi Amma basuda Wani girma sosai koyanzu ana iya ganinsune sabida salken ganyene ajikinta,,wannan yarinyar batada Wani tsawo sosai Amma baza,ikirata gajeruwaba Kuma fatar jikinta nafara bace karr kamar ja,ja Hakan Yanayin jikinta yake,,,aduk wannan tsawon lokaci datayi ajejin Nan Bata,iya maganaba Kuma,itadin ba kurma bace bakuma bebiyaba sedai tana,inda bafad'ar kowacce kallama balle ta,iya Abu ukku ta,iya fad'a arayuwarta shine abeee mameee sekuma ya Allah..wannan kalaman ta,iyasune ta hanyar mafalki acikin mafalki takeji wannan sunayen shiyasa ta,iya fad'a,,,,aduk lokacinda Wani abun hatsari yatin karota Kuna farin caki takan kira wannan sunayen biyu abeee ko ammee..Kuma datayi wannan kiran tofa duk Wanda takira zasu bayyana idan abeee tace tofa duk wata halittar datakasance namuji cikin wannan jijen zata kawo mata d'auki idan Kuma ammee tace to mace zata kawo nata d'aukin sedai daga yanayin kiranda zatayi zasu fahimta idan na Neman cetone Kona farin caki,,Kuma wannan abun yasamo asaline tahanyar mamanta gwaggon biri dakuma salonda ita yarinyar takoyardasu nazamanta bil,adama..

Tana kallan wannan macen zakayyar tasaki Wani lallausan murmushi kana tayi kissing ganta tukunnah tad'ale bayanta cikin farin caki,,,aiko hawanta keda wuya wannan zakayyar tamik'e taredayin girgiza kana tanausa cikin jejin aguje,,,itako se murna takeyi tana dariya...Bata sauketa ko,inaba se bakin wannan tekun inda sukasameta..tana sauka wasu manyan birai sukazo gunta suna hawan jikinta itako tana shafasu cikin farin caki tana dariya...itako zakayyar Nan Takoma muhallinta...wasu biraine suka sauko daga kan bishiyar tuffa Dake wurin wato apple 🍎 suka kawo nata wasu Kuma ayiba banana🍌 d'aya daga cikinsu ne yab'are ayibar zekai Bakinta cikin sauri tagoce tana kwab'e fuskar tareda nuna wasu kananun kifaye Dake yawo agefen tekun..aiko Sega mamarta tasauko gwaggon biri takalli d'aya daga cikin biran,,,atake yagane mitake nufi cikin sauri yanufi wurin tareda had'a k'ananun itatuwa yahad'a dutse da dutse yakunna wutta kamar yadda sukaga burdurwar nayi aduk lokacinda takesan gasa Abu,,atakeko wuta takama yashiga janyo kifayennan Yana gasamata seda yagama duka kana yad'auko yasaka mata awani ganye bayan yawankeshi bakin tekun... karb'a tayi cikin farin caki tashiga ci tana bawa Wani jinjirin biri Dake wurin Amma bayaci Sam Hakan yasa tacinye abunta kana tamik'e tareda cire kayan jikinta tabar iya Wanda yarufe mata duwawunta da nonuwanta kana tanufi ruwan tayi tsaye Wani y'an mitina sa,annan tabud'e Baki tareda d'ora yatsa d'aya cikin bakin tayi fito,,aiko Sega ruwan sunfarawani yunk'urowa suna komawa alamar akwai Wani babban
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3

1 Comments On JEJI GIRL Book 1
avatar
zainab-garba

4 months ago

Reply

Very interesting novel,

Please Login or Register in order to submit comment