Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[02/09 à 08:44] 🌹🌹Flower 🌹 🌹: *SAMIMA* 🐉🐍
( _macijiya ce_)

Na
*ZAHRA ABDUL*
(MOMYN AHLAN)

Gajeran labari.


BABI NA FARKO. ✍🏻


*بسم الله الرحمن الرحيم*
*____________________________________*


*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association

*____________________________________*


*_ALHAMDULILLAH,DUKKAN YABO DA GODIYA SUN TABBATA GA ALLAH MAI KOWA MAI KOMAI, SALATI, DAUKAKA, TSIRA,AMINCI SU KARA TABBATA GA SHUGABA JA GABA ANNABI MUHAMMADU S,A,W, YA ALLAH YADDA NA FARA LAFIYA ALLAH KASA NA GAMA LAFIYA_* 🤲🏻


_Ƙirƙirerren labari ne, kuma free ne ba na kuɗi bane, ban yarda a juya min shi ta ko wani siga ba, banyi dan cin zarafin wani ko wata ba, idan yayi dai-dai da labarin ka/ki kuyi hakuri akasi ne_


🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀




"Innalillahi wainna ilayhirrajiun!! Innalillahi ilayhirrajun!! Yanzu Baba Malam *SAMIMAN* ce _Macijiya!!!_?"
Nisawa Malam ya yi ya kalli Mahaifiyar Samima wacce zufa duk ya wanke mata fuska sabida tsananin tashin hankalin da take ciki, ya ce.
"Tabbas, shakka babu *SAMIMA MACIJIYA CE* kuma sihiri aka yi mata ta zamo haka, ba ƙaramin sihiri bane, kuma dole wacce ta yi mata ita ce zata ruguza wannan sihirin, in ba haka ba zata ci gaba da kisa ga duk wanda ya tabota, kuma a zahirin gaskiya ba ita ke kisan ba, miyagun da take tare dasu su ne suke kisan, sabida itama basu barta ba, lokaci zuwa lokaci su na gana mata azaba, ba ƙaramin babban yaƙi bane rabata dasu, kuma na gaya maki dole wanda ta yi mata wannan sihirin itace zata warware shi, kuma ta cikin gida ce ta yi mata wannan sihirin" share hawaye Umma ta yi ta ce.
"Malam, kana ta faɗin ta cikin gida ce, to wacece kenan?" shuru Malam ya dan yi yana nazari kafin ya nisa ya ce "a gaskiya baya cikin tsarin aiki na gaya maki, amma sabida Samima tana bukatar taimako cikin gaggawa yasa zan faɗa maki, ba kowa bace ta yi mata wannan sihirin illa *ASABE*" a zabure Umma ta miƙe ta ce.
"Baba Malam!!!? Asabe!!! Asabe!! Asabe fa ka ce!!? Innalillahi wa inna ilayhirrajiun!! to me na yi wa Asabe? Ko kuma nace me Samima ta yiwa Asabe? Abun da Bamu haɗa Miji ba, balle nace ko kishi ne yake nukurkusanta da zai sa ta yiwa ƴata asiri , ina da ƴa mace tana da mace, to miye haɗina da ita da har zata mai da Samima rabi mutum rabi Macijiya?" murmushi Baba Malam ya yi ya ce.
"Kadan daga cikin halin Ɗan Adam, *ZULAIHA* shekara na 30 kenan a garin nan tun kuna ƙanana a lokacin da muke tare da iyayenku kafin Allah ya ɗauki ran mahaifinki, nine Malamin da da yawan yan unguwan nan ake kawo min su laluri, kumq alhamdulillah Allah ya horemin baiwa iri da kala, bazan iya gaya maki dalilin da yasa Asabe ta mai da Samima Macijiya ba, kije da kanki ki binciko wannan lamarin dan taimakon yarinyarki ɗaya tilo, tashi kije Zulaihatu, nima nan zan din ga tayaki da addua, dan kuwa aiki ne ja a gabanmu" share majina da gefen mayafi Umma ta yi ta miƙe ta yiwa Malam godiya sannan ta fice, Malam ya nisa cike da damuwa dan kuwa Samima tana cikin babbar matsala.


A hanya Umma tana tafiya tana zancan zuci.
"Asabe!? Asabe!? Asabe fa? Lallai kam na yarda da karin maganar da ake cewa ba a yabon ɗan kuturu sai ya shekara goma da yatsa, yanzu me nayi wa Asabe? Da har zata cutar dani ta wannan hanyar? Dole ne naje na ji dalilin da yasa ta yi min wannan mugun aikin dan bazan iya gani a hallaka min ƴata ba" ta sake share hawayen da ya gaza tsayuwa a idanuwanta, ta nufi gidan Asabe.




🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀


Kwance take a dakinta a kan ɗan karamin gadonta, sai juyi take yi tana ihun azaba, dan wani irin raɗaɗi ne take ji a kowani sassa na gangar jikinta, tamƙar ana wanke mata fatar jikinta da narkekken ruwan dalma, har kwakwalwarta take jin wannan azaban zafin, a hankalin bakinta ya fara zufar da hayaƙi wanda kafin giftawar ido da bismillah daƙin ya gauraye da hayaƙi, gurnani ta fara tana murkususu, idanuwanta tamƙar jini haka suka rine, kafin nan da ɗan wani lokaci ta galabaita, a hankalin jikinta ya fara b'anb'ara yana fitar da sab'an maciji, ihu ta ci gaba da yi tana huci ,ta kumbure ta koma ta sab'e, wani razananniyar kara ta saki lokacin da ta ji kamar an soka mata mashi a tsakiyar kirjinta, fatar jikinta ya hau sabulewa, kafafunta ya hau babbanƙarewa, daga kafarta ne ta fara rikiɗewa, nan ta ci gaba da juyi tana murƙususu tana gurnani, nan jelar maciji ya fara bayyana daga kafafunta, nan ta koma rabi mutum rabi macijiya, wani juyi ta yi ta sake sakin ƙara fuskarta ta yi jajur kamar wacce ta ƙone, a ihun ne gabaki ɗaya ta rikiɗe ta koma macijiya, wanda girman wannan macijiya ya cika ɗan ɗakinta, nan ta kananneɗe ta haɗe rai sannan ta sauƙo kasa ta sulale ta fice tabar gidan.




🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀




😂😂😂😂😂😂


*_ARADU BAZAN DOGON TYPING.. BA SAI NA GA RUWAN SHARHI, MA'ANA DAI KO KUN KARBI BOOK DIN, SAI MU ƊORA, KARKU MANTA NA GAYA MUKU GAJERAN LABARI NE_*




_GA MASU BUKATAR CI GABAN LITTAFIN COLONEL UBAIDULLAH RETURNS, MAI TAKEN SUNA *GAWURTACCEN SOJA* ZAKU SAME SHI AKAN FARASHIN #300 VIP #500, GA KUMA *AHLAN* WANDA ZAKU SAMESU AKAN FARASHI MAI SAUKI WA INDA AMINAI BIYU NE ZASU GWANGWAJEKU, IDAN DAYA KIKESO #200 NE, IDAN BIYU NE #300 VIP #500, VIP NA MUTUM ƊAYA #400, DUK A LITATTAFAN MU MASU TAKEN SUNA *AHLAN, NA ZAHRA ABDUL (MOMYN AHLAN) DA KUMA, WACECE KARUWAR? NA RASHEEDAT USMAN(UMMU NASMAH)* KARKU BARI A BAKU LABARI_.



MOMYN AHLAN TAKU CE👍🏻
[02/09 à 08:44] 🌹🌹Flower 🌹 🌹: *SAMIMA* 🐉🐍
( _macijiya ce_)

Na
*ZAHRA ABDUL*
(MOMYN AHLAN)

Gajeran labari.


SHAFI NA BIYU. ✍🏻


*بسم الله الرحمن الرحيم*
*____________________________________*


*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association

*____________________________________*


*_MA SHA ALLAH! GASKIYA NAJI DADIN YADDA KU KA KARBI WANNAN LITTAFI, NA GA SAKONNIN DA DAMA ALLAH YA BAR KAUNA, WANNAN PAGE DIN NAKU NE, WA IN NAN GRPS DIN_* 👇🏻

*SLIMZY FANS GRP*
*MSS FLOWER*
*MASAUTAR A GARKUWA*
*FADAR MOM FAREESA*
*XAHRA FAROOQ*
_DAMA SAURAN GRPS DIN DA BAN AMBATA BA, DUK WANI MASOYIN BUK DIN NAN, SONSO DOMIN ALLAH_💓💓




🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

"Assalamu alaykum!!! Asabee!!! Asabeee!!!?" Umma ta shiga gidansu Asabe tana sallama har tuntube take yi" Asabe dake uwar daki taji sallamar Maman Samima, wani shu'umin murmushi ta saki sannan ta miƙe daga gefen gadon da take zaune, wani kullin magani ne a hannunta ta yi saurin je fa shi ƙasan gado, sannan ta miƙe ta fito a yangace, tana fitowa ta sauke idanunta akan Maman Samima wacce kallo ɗaya zaka mata ka gane halin da take ciki na tashin hankali, wata uwar harara Asabe ta wurgawa Maman Samima, sannan ta turo ɗankwalinta gaban goshi, cike da rashin mutunci ta riƙe ƙugu ta ɗora dayar hannun nata a bakin kofa, har jijjiga jiki take yi, ta ce.
"To fa!! Su Zulaiha wannan uwar kiran da kike kwala min ta menene iyeee!!? Ko dai nima anzo a kasheni ne ,ni da ƴata? Kin ga Malama dan Allah ki wuce ki fice min daga gida ehe, karki goga min tsiya!!" da mugun mamaki Umma ke bin Asabe da kallo, da ace wani ne yake faɗa mata Asabe ce ke wannan maganganun zata karyata, amma sai ga shi ma ita ake gaya ma wa, uwa uba kuma Malam ya ce ita ta yiwa Samima asiri ta koma macijiya, amma yanzu kalli abun da take yi, tamkar bata san abun da ta aikata ba, Umma bata gama tunanin zucinta ba, ta ji Asabe na cewa "Dan Allah ni kam ki wuce ki fita min a gida" cikin ƙunar zuciya Umma ta ce "Allah ka rabamu da masu fuska biyu, wanda zasu gwada mana su na son'mu a fuska amma a zuciyarsu ba haka abun yake ba, Asabe!? Me na aikata maki a rayuwa!? Me nayi maki da har kika zauna kika kulleceni da wannan abun!? Asabe!? Na daukike tamƙar yar uwan da muka fito ciki ɗaya da ke, ni a tunani na duk abun da zan miki ko Samima ta yi miki bai kamata ki saka mana ta wannan hanyar ba, Asabe ina haɗaki da Allah ba dan ni ba,idan har ni ko Samima mun yi miki wani abu marar kyau a rayuwa dan Allah Asabe kiyi hakuri ki yafe mana, dan adam ajizi ne bai fi ba ko a wajan Allah mai laifi ne, balle kuma mu bayi masu kura-kurai da zunubai, dan Allah na roƙeki Asabe ki mai da min da Ƴata ta koma mutum, kinsa yanzu an fara gudun Samima, duk in da ta gitta a cikin unguwa sai da a din ga ce mata *SAMIMA MACIJIYA CE* idan kuma aka yi rashin sa'a ranta ya b'aci sai ta yi kisa, shekaran jiya tare-tare aka din ga yi da matasan unguwa su na so su kasheta, kuma Baba Malam yace ba ita ke kisan ba, na roƙeki ki mai da min da ƴata yadda take a da can baya, ko me muka miki kiyi hakuri a rashin sani ne, ko kuma ki fada me kikeso a wajan'mu, dan Allah Asabe ki karya asirin da kika yiwa Samima" Umma ta haɗa hannunta alamun roƙo ta zube guiwowinta a ƙasa a gaban Asabe ta saki marayan kuka tana ci gaba da roƙon Asabe, wani dariyar shekiyanci Asabe ta sake gami da cewa 'Ayyyyyriiriiii nanayeee!! Inyee!! Zulaiha? Sharrin naki ta kai har haka? Ki zo har cikin gidana ki min sharri? To ni ina ruwana dama sun kasheta!! Yarinyar da ta addabi kowa a garin nan, waye bai san da cewa *SAMIMA MACIJIYA BA CE??* kuma dan munafurci da sharri ki ce ni na mai data macijiya? To akan me? Ke da yarki masu kama da mayu sabida shegen kyau? Wallahi!! wallahi!! Wallahi!! Zulaiha kinji na rantse miki ko? Idan ba ki tashi kin fice min daga gida ba zan saka maki ihu, idan jama'a sun shigo abun da zan faɗi har ki mutu idan kikaji an kira sunan Asabe sai kin girgiza, dan za ki san wacece ake kira da Asabe ikon Allah wanda naci dubu sai dai ceto wallahi, ba a mai da ta mutum din fice min!!" Asabe ta fara yiwa Umma korar kare, ingizata ta dinga yi har ta fito da ita kofar gida ta cillata ta faɗi kasa, sannan ta yi mata kallon wulakanci ta mai da ƙyauren gidanta ta rufe, a hankali Umma ta miƙe jiki ba kwari ta kama hanyar gida tana tafiya tana kuka gami da tunanin jarabtar da Allah ya jarrabe ɗiyarta, yanzu wacce hanya zata bi wajan ganin ta taimaki ƴarta ta dawo asalin mutum? ba rabi mutum rabi macijiya ba? tana kan tunaninta kenan tana shawo kwanar gate din gidanta taji wani uban guguwar hayaniya na tashi, da gudu ta diba dan ganin meke faruwa, tana zuwa ta ga ciccirindon mutane matasa yan unguwa ko wanne dauke da mugun makami a hannunsa, daga gani a tunzure suke matuƙa har da masu fetur da cerozin ga ashana, zaro ido Umma ta yi ta karaso tana tambayarsu lafiya kuwa? Wani matashi ne ya zo gaban Umma ya ce "Maman Samima ki shiga ki fito mana da Samima,yau babu shegen da ya isa ya hanamu yin gunduwa-gunduwa da Samima" ɗaura hannu akai Umma ta yi tana salati ta ce " Habu? haba Habu? Me Samiman ta yi?"
"Taya za ki ce ba ki san abun da ƴarki take aikatawa ba a garin nan yanzu? To kalli abun da ta yi" ya faɗa yana nuna mata gawar wani ɗan matashin saurayi wanda ga tabon saran maciji a goshinsa da wuyansa, baya-baya Umma ta yi tana furta "Innalillahi wa inna ilayhirrajiuna!!!!! Na shiga uku ni Zulaiha' injiwa ya ce Samima ce ta kashesa!?"
"Dalla ki rufa mana baki!! Da wa yasan cewa ƴarki ba mutum bace? Shekara nawa kenan tana kashe mutane, ban da kwanan nan da muka san gaskiya, wallahi ko ki fito mana da Samima ko mu ƙona gidan nan kuma sai kun bar garin nan ehe" cewar wani mutum,wani ma ya ce "to wai ma me muke jira ne? da ba zamu fara ta kan Uwarta ba!!" suka yi kan Umma yuuuu, da sauri Umma ta yi wuff ta shige gida, ta danne karamin kofar dake jikin gate ta wuce ciki da gudu ta ɗaga waya ta kira mahaifin Samima ta faɗa masa halin da ake ciki, sannan ya tambayeta ina Samiman ta ce masa bata ganta ba ,bata gida kuma kafin ta fita sai da ta kulle ta dan Baba Malam ya ce a daina bari tana fita, Baban Samima ya ce "to a garin ya ma ta fita tun da kin kulleta? Kin ga kwantar da hankalinki gani nan zuwa" yana faɗi ya ajiye wayar ya tashi da sauri ya fara tattara kayansa, ya fito kenan zai shiga ƴar motarsa ta rufin asiri mai su na toyota sai ga yaron ogansa wanda shine Manager a Companyn, yana ganinsa ya ce "ah Baba, ina kuma zaka je na gan ka a haka? cikin tashin hankali da damuwa mahaifin Samima ya sunkuyar da kansa ya kasa ba wa yaron ogan nasa amsa dan yana jin kunyarsa ba kadan ba, dan yaron akwai natsuwa da hankali da sanin ya kamata ga shi da girmama mutane, tun da ya dawo daga ƙasar waje shekara shidda kenan yanzu bai taba yi masa rashin kunya ba, duk inda ya gansa zai duƙa ya gaishesa Baba sama Baba kasa, ranar da ya ga Samima kuwa ya ce yana sonta da Ƙanwa dan shi ma shi ɗaya ne a wajan iyayensa, shaƙuwa mai karfi ne a tsakanin *NUREN* da Samima, dan haka taya zai fara gayawa Nuren cewa Samima Macijiya ce? Jikin Mahaifin Samima ne ya fara kakkarwa tamkar mai jin sanyi sai ga hawaye na zuba a idonsa, abun da Nuren bai taba gani ba kenan, ganin haka ya sake ɗaga masa hankali ya shiga jerowa Baban Samima tambaya, amma ganin ya kasa ba shi amsa yasaka shi cewa "to Baba ina zaka je sai muje tare?" da kyar mahaifin Samima ya furta cewa "Gida" sannan Nuren ya karbi key din motarsa ya bude masa ya shiga sannan ya shiga shima ya dauki hanyar unguwarsu Samima, da dan sauri yake driving din, su na zuwa suka ga ana wanke gidan su Samima da fetur ana shirin cinnawa gidan wuta, da karfi Nuren ya ce "heyyyyyyyyy!!!!!! Stoppppp!!!" juyowa kuwa suka yi gami da tsayawa cak su na kallon Nuren, dan gidan ALHAJI IBRAHIM MAI AGOGO wanda babu wanda bai san shi ba a cikin garin ADAMAWA, da sauri ya karaso yana tambayar meke faruwa, nan wani yake faɗa masa ai ga abun da yake faruwa, Samima Macijiya ce, a ruɗe ya juya ya kalli mahaifin Samima wanda yake share hawaye da hannun rigansa abun tausayi, lallashin mutanen Nuren ya yi ya ce suyi hakuri su tafi za a san abunyi yanzu suje ayiwa wannan mamaci wanka a kaisa makwancinsa, da kyar dai suka hakura suka bar kofar gidan yayinda wasu sukayi alkawarin idonsu idon Samima sunanta gawa itama, bayan sun watse Nuren ya kama hannun Baban Samima suka kwankwasa gidan amma Umma ta ƙi budewa sai da baban Samima ya kirata a waya yace ta bude su ne kafin tazo ta bude, bayan sun shiga suka zauna a parlour Nuren ke tambaya ya ce "Umma, Baba, inaso ku fadamin zahirin abun da yake faruwa karku boyemin komai, shekarata shidda da dawowa,kuma tun da na dawo muke tare da ku , ni har ga Allah a matsayin iyayena n daukeki, idan kuma kun daukeni matsayin Ɗa kun ga kenan Samima Ƙanwata ce, sabida haka bai kamata a boyemin komai ba, a faɗa min meya samu ƙanwata meke faruwa da ita,miye gaskiyar magana akan macijiyar da aka kirata da shi?"




🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀



(WAIWAYE ADON TAFIYA)

WACECE SAMIMA?
WACCE A HALIN YANZU TA KOMA RABI MUTUM RABI MACIJIYA? YA DANGANTAKA YAKE TSAKANIN UMMA ZULAIHA DA GWAGGO ASABE?


🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀


Samima, shine asalin sunanta, Mahaifinta mai suna Malam Nasiru wanda a halin yanzu yan unguwa suke kiransa da suna Alhaji Nasiru Baba Iyali, kasancewar yaje ƙasa mai tsarki, su asalin fulanin Adamawa ne, Mahaifiyar Samima kyakkyawar bafulatanar usuli ce, haka zalika mahaifin Samima Malam Nasiru, Malam Nasiru su biyu ne a wajan iyayensu shi da Yayansa mai suna Malam Basiru wanda shine Miji ga *ASABE.*






Tun da Asabe suka yi aure da Malam Basiru bata taba barin wata ba, hakan kuwa ba ƙaramin ta da mata hankali ya yi ba, kasancewar Malam Basiru yana matuƙar kaunar yara, duk da ko a fuska bai taba tunawa Asabe ba, tun da ba asan matsalar daga wajansa bane ko wajanta,amma abun da ya sani shine komai na Allah ne, lokacin da Nasiru ya jijjib'o maganar aurensa da Zulaiha, san da Asabe ta ga Zulaiha a take taji wani tsanarta ya kamata, kasancewar kyawun da Zulaiha ke da shi, babu yadda Asabe ba tayi ba wajan ganin auren Nasiru da Zulaiha bai yi ba amma ina abun ya ci tura, sabida duk abun da Ubangiji ya tsara babu mahalukin da ya isa ya wargaza, har Allah yasa Malam Nasiru ya auri Zulaiha, shekarar farko da ta zagayo Allah ya azurta Zulaiha da samun ciki, Asabe ɗaki ta shiga tayi ihu tayi ihu dan baƙin ciki, taya ma za ace ita shekararta nawa da aure bata samu ciki ba, sai Zulaiha wacce aka auro yanzu-yanzu ace tana da ciki, inaa sam ha zai yu ba, ba zata lamunta ba, ta bangaren Zulaiha kuwa sosai take ba wa Asabe girmanta kasancewar su na matar Wa da Ƙani, ko da sau ɗaya ne Asabe bata taba jin son Zulaiha ba, ga shi tun da Nasiru ya auri Zulaiha Allah NA ƙara buda masa hanyar samu yake yi, har ta kasance shi ke daukar nauyin gidansu baki daya, kasancewar a lokacin gida daya suke zaune, kullum Asabe da kalar habaicin da zata din ga yiwa Zulaiha, ita kuwa bai taba damunta ba, ta na yi mata biyayya dai-dai gwargwadon iyawarta, sau biyu tana samun ciki yana b'arewa wanda an rasa sanin ummul'aba'isin faruwar hakan, a na ukun ne ya zauna, duk da Zulaiha tasha matuƙar wahala sosai akan ciki kamar ba zata rayuwa ba, da haka har Allah ya sauketa lafiya ta samu kyakkyawar Ƴarta wacce ta fita kyau da komai wanda duk unguwarsu babu wanda ya kaita kyau, ranar da Asabe ta ga jaririyar da Zulaiha ta haifa ta ci alwashi akan yarinyar, haka ranar suna yarinya aka saka mata suna *SAMIMA* murna a wajan Malam Basiru abun har ba a cewa komai sai ka rantse ma shi aka yiwa haihuwa sabida son yara da yake yi Allah bai ba shi ba, amma ga shi ya ba wa kaninsa, Samima na da shekara daya Zulaiha ta kan dauketa ta miƙawa Asabe ita, wanda a halin yanzu bata nunawa Samiman kiyayya a idon mutane sai bayan sun keb'e, shekaran Samima daya da wata biyu itama Asabe Allah ya bata ciki, tayi murna da hakan, inda take ta addua Allah ya bata Ɗa namiji, amma lokacin da ta tashi haihuwa sai Allah ya bata mace, wacce ko kafar Samima bata kamo a kyau ba, kuma Malam Basiru baya ɗaukin ƴar tamƙar yadda yake yiwa yar ƙaninsa Samima, hakan ne ya kara tunzura Asabe, ta kara tsanar Samima, ranar suna aka sakawa yarinya suna *SHA'AWANATU*,a haka rayuwa take tafiya Samima da Sha'awa su na tasowa a tare kasancewar Sha'awa tana da girman jiki,wani lokaci ma idan sun fita wasa sai a din ga cewa Sha'awa itace gaba da Samima, Mahaifin Samima shi ne yake biyawa yaransu kudin makaranta dan kuwa shima yana yiwa Yayansa kara, baya nunawa Samima so kamar yadda yake nunawa Sha'awa, rayuwa tana tafiya yau fari gobe tsumma, lokacin da Samima ta shiga shekara 13 a lokacin kyawunta sai kara fitowa yake yi, yarinya ga ilmi,natsuwa sanin ya kamata, mai hankalin manya, ga kokari duk inda tasha gaban Sha'awa ke nan, sabida ita kuwa ko a makarantar ma bata gane komai sai bakar rashin kunyar tsiya, sabida da haka mahaifiyarta ta raineta, ga shi ta cusa mata tsanar Samima a ranta, da haka mahaifin Samina ya gina gida dan madaidaici mai kyau ya bar wa Yayansa wanda suke ciki a da, ga shi yana zuwa aiki, shi kuwa Malam Basiru shagon sai da maganin hausa yake da shi, ba komai bane ke damun Asabe illa baƙin ciki da hassada.





Lokacin da Nasiru ya tafi aikin hajji, Asabe yawo tsirara ne kawai bata yi ba, dan kuwa tayi rabin hauka dan taji bakin ciki, har taje ta samu mijinta Malam Basiru akan cewa ƙaninsa ya raina masa hankali ga shi yana aiki uwa uba ya ketara hazo yabar shi a cikin a kulki amma da shike shi shanyeyyen zuciya ne garesa ba zai gane cewa Nasiru baya kaunarsa ba, maganganu dai na batanci marasa dadi, inda a take Malam Basiru ya taro matarsa inda ya rufe ido ya hau ta da faɗa, tun da ga lokacin Asabe ta lashi takwabin sai ta raba tsakanin Nasiru da Basiru, tabbas ta yi nasarar yin hakan, dan sai bayan ta mai da Malam Basiru *MIJIN KAN TACE* kafin ta bazama shiga Malamai inda ta samo wani mashahurin boka a can ƙusa da ƙasar enugu wanda su ne suka mai da
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment