Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


🌹🌹*ASHE ZAMUGA JUNA*🌹🌹




*_ story $ written _*

By

* _ MRS 🌹 ISHAM 🌹_*



*The writer of*
*NIDA PATIENT DINA*

~And now~
*🌹 ASHE ZAMUGA JUNA 🌹*




*Assalamualaikum warahmatullahi wabarakatuhum masoyana, masoyan NIDA PATIENT DINA Allah yabani ikon sake rubuto sabon littafina , ya Allah ina rokonka yanda kabani damar farawa lafiya kabani damar gamawa da lafiya*


*Ina fatan kamar yanda kuka bani hadin kai a NIDA PATIENT DINA fatan zaku bani hadin kai a wannan sabon book din domin comments dinku shine babban karfin guiwa na , Allah yabar zumunci ,inayinku over 😘*


*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*



____~THE BEGINNING~_____



Page__01

BORNO MAIDUGURI.

*Damboa road*


Babban anguwa ne acikin Maiduguri inda yatara manyan gidajen hamshaƙan masu kuɗi da kuma yan siyasa, daga kanuri,shuwa,da kuma hausa fulani , da turawa , duk suna rayuwarsu acikin anguwar, kasancewar babbar anguwa ne yasa yake da manyan gate din rufewa ga kuma masu gadi da jami'an tsaro tundaga farkon anguwar har izuwa karshe saboda tsaro banda tsoro ba, wani hadadden gidane mai matukar girman gaske wanda kaff cikin anguwar nan babu gidan da yakaishi kyau da girma hade da tsaruwa tundaga mansion din ma abin kallo balle ace mutum ya shiga cikin gidan ,awajen gidan akwai manya_manyan sojoji dakuma polisawa suna tsaron gidan da ko a kasar waje se shahararrun masu kuɗi ne da masu muƙami zasu iya mallakar gidan nan , abakin gate din akwai katon sign bod na karfe an rubuta *BISHARA's FAMILY* duk wanda yaji wannan sunan to yasan sunan shuwa arab ne

______acikin bishara's house kuwa kyawawan yara ne mata suna wasa,gabaki dayansu sunada matukar kyau kuma suna shigen kama da junansu haka yasake tabbatarwa da duk yan ahali dayane, wasan boji_boji sukeyi yara matan du ka bazasu wuce shekara biyar zuwa shidda ba , se ƴayyun su maza da suke yan matasa manyan cikinsu sukuma suna suna buga table tennis sauran kuma wa'yanda suka girmesu suna can gefe suna zaune suna kallonsu suna wasa, wasa sukeyi a babban wajan spot dake gidan sauran kuma wa'yanda suka ɗarasu girma kuma suna zaune agefe jikinsu sanye da jessi alamun ball suka gama suna zaune suna kallon yan kannen nasu suna wasa.

_____ Abbas ne ya kai kallonshi bakin kofar wajan spot din tsaye yaganta tana kallonsu hannunta rike da teddy pink color, fuskanta ashagwabe se karewa yan uwanta kallo take kamar akwai wanda take nema , farace sol skin dinta har wani glowing yakeyi tsabar hutu kanta nadauke da yalwataccen gashi baki wuluƙ an mata kitso kwalli daya se shining yakeyi ga kwantaccen sajen dake kwance agaban goshinta ya kwanta luf_luf , fuskanta na dauke da manyan idanu farare sol cikinsu kuwa tabb yake da ruwan hawaye amma fa ba hawaye bane se wanda yalura dakyau zegane hakan irinsu ne ake ce musu masu oily eyes, hancinta dogo bakinta dan karami pink dashi tanada dimple aduka kumatun nata jikinta nasanye da riga da ya tsaya mata adede guiwanta ƙafarta sanye da takalmi me matukar kyau yarinya ce karama yar shekara shidda, kyakkyawa ce kyanta yawuce misali , tana tsaye abakin wajan se wur_wurga manyan oily eyes dinta takeyi ko zata ganshi amma kaff wajan babu shi babu alamar shi.

Yar murmushi Abbas yayi yataba sauran yan uwanshi yana musu alama da ido suma maida kallonsu kanta sukayi wani kyakkyawan saurayine acikinsu wanda kansu daya da Abbas din kuma suna mugun kama ya ce " Abbas amma kai aganinka wa take nema haka" Abbas ya ce " Ahmed wa kuwa take nema da yawuce TAJUDDIN, inkaga ASRAH ta sake tana wasa da yan uwanta to TAJUDDIN yana wajen " dariya sukayi Ahmed ya ce" gaskiya ASRAH akwai rigima, ga shi wai yar karama da ita ta iya rashin kunya da neman tsokana ko dayake ba'a Nigeria aka haifeta ba kuma tunda aka haifetan basu dawo Nigeria ba se sati biyu nan da suka wuce duk yarinyar an sangartata zamansu uncle hameed da anty amarya a California yanzu yafi shekara bakwai fa tun kafin a samu cikinta " " ni kuma kunsan meyake bani mamaki kuwa ? Wallahi yanda TAJUDDIN yake matukar santa ne abin yake ban mamaki yaron da mugun miskilanci yamishi ƙatutu dashi da kurma basu da maraba ga uban zafin zuciya da girman kai tun yana karami dashi duka_duka fa TAJUDDIN baze wuce shekara sha bakwai ba amma baya kallon kowa da gashi ko mu nan bamu isheshi kallo ba balle sauran yan uwanshi mata amma duk inda ka ji muryan Taj yana magana tofa shida Asrah ne duk gidan nan ita kadai yakeyiwa magana na tsawon wasu mintuna tsabar son da yake mata " cewar Haris da shima duk sa'an su Abbas da Ahmad din ne , cire rigar jessi jikinshi Abbas yayi yana cewa " karkayi mamaki Haris karku manta fa tunda anty amarya tasamu cikin Asrah duk sanda ammi ko hajjatiye inzasu je California tare suke zuwa, Taj yana matukar son cikin anty amarya yana kula da ita, kullum maganar shi daya shine inde mace ta haifa shize aureta, shisa duk zafin kanshi da miskilanci tofa bayayiwa Asrah haka itama duk rashin kunyarta batayi mishi, Allah de yakaimu lokacin da zasuyi aure bakaramin murna zanyi ba " haka suka dinga hira kafin Haris yatashi yaje gaban Asrah ya ce" Asrah wakike nema kuma gacan su Umaisha suna wasa bakije kunyi tare ba " cuno baƙi tayi da muryanta siriri wanda Hausa be ishesa ba ta ce" ya Haris ina tajujuna? i couldn't find him " dariya Haris yasa jin yanda take kiran sunan Tajuddin din wai tajuju tsagaitawa yayi ya ce " kishigo ki zauna tajujun ki na zuwa maybe yana wani abu ne " maƙe kafada tayi ta ce " bazaje din ba se yazo tukun " lallaminta yayi yasamu ta biyoshi suka shiga ciki zama tayi akujeran kusa dasu kafin ta kalli Abbas ta ce " yaya did you perhaps saw my tajuju?" yana kunshe dariyar da yakeson kuɓuce mishi ya ce" noo i didn't " tundaga nan fuskanta yasake komawa irin na tausayi.
Sauran matan dake wasan boji_boji suna ganinta suka rugo da gudu wajan da take zaune su biyar suna haki dayar ta ce" Asrah let's go and play " " no Umaisha am not going anywhere until tajuju come " cewar Asrah, rike hannunta Iklas tayi ta ce" zezo ai to muje muyi wasa Please Asrah " dukkansu haka suka dinga roƙonta shuru Asrah tayi musu tana rungume da teddy dinta ,sude su Abbas zuba musu ido sukayi dan sunsan Asrah akwai taurin kai inta nace akan abu tofa zeyi wahala tacanza.

Saghar dake nesa dasu suna buga table tennis shida su salim da Sahil ya hangi abinda yake faruwa tsuke fuska yayi shidama rashin kunyar da Asrah takeyi agidan ya isheshi har wani tsayawa sukayi suna roƙonta suzo suyi wasa amma tana ja musu rai karasowa yayi wajen nasu afusace daka mata tsawa yayi ya ce " nikam Asrah ke wani irin shegen taurin kai ne dake har sister's dinki zasu zo suna roƙonki amma kinƙi tashi kuje kuyi wasa ! get up idiot tashi ki wuce kije kuyi wasa " yafada yana rike hannunta Abbas ne ya ce " haba saghar kadena mata shouting kabita a hankali yarinya ce fa" ko gama rufe baƙi Abbas beyi ba sukaji Asrah ta bude baki ta fashe da wani gigitaccen kuka kamar wacce akayiwa mugun duka duk tsayawa sukayi suna kallonta cike da mamaki tsabar yanda take kuka har jikinta rawa yakeyi , da karfi tana kuka tana " my tajuju kazo suna dukana " kama baƙi sukayi jin sharrin datayi musu wanda yamata tsawa daban kuma bama dukanta yayi ba he just yelled at her.

Daga bayansu sukaji daddadar muryanshi yana fadin " come here my Asrah waye ya taɓamunke?" duk juyawa sukayi suna kallonshi , dan matashin saurayi kyakyawa ajin farko fuskanshi a turnuke daga gani ranshi amatukar ɓace yake yana sanye da wandon sojaji three quarter se baƙar riga kanshi na sanye da facing cap . Asrah najin muryanshi taraba ta tsakiyarsu taje da gudu ta rungumeshi tana sheshekar kuka. gaba dayansu seda sukasha jinin jikinsu banda Abbas da Ahmad da Haris ,amma daga kan su Umaisha,Iklas, zoya ,parsa,rameesa, saghar,salim,Sahil,sudais , kallonsu yayi da rikitattun idanunshi murya adaƙile yana shafa bayan ya ce " Asrah waya taɓaki acikinsu " yayi maganar yana dagota ajikinshi kallonsu itama tayi kafin tafara nunasu da ɗan yatsanta ta ce " all of them dukansu sun zageni kuma sun dakeni" a kausashe ya ce " na rantse da Allah duk wanda ya sake sa hannunshi ajikinta da sunan duka kokuma yi mata tsawa ko faɗa ze hadu da fushi na " yana gama fadin haka yadauketa yadaurata akan wuyanshi suka bar wajan spot din, sude da kallon mamaki kawai sukabi bayansu saghar kamar zeyi kuka ya ce " Allah sena kama Asrah nayi mata ɗan banzan duka sede Tajuddin ya kasheni " ya karishe maganar hawaye Tabb a idonshi, girgiza kai Haris yayi ya ce" karufawa kanka asiri dan kasan halin Taj zakajane yamaka duka inde akan Asrah ne , sede kuyita hakuri da ita harta saba da halin nan tunda kunga ai ba anan ta tashi ba kuma karamace " kwafa saghar yayi yabar wajan sudais yabi bayanshi duk watsewa sukayi suka shiga cikin mansion din.

Yana dauke da ita akan wuyanshi tanata dariya suka shiga cikin tamtsamemen mansion ne na gani na faɗa komai na ciki anzuba dukiya kamar ba'a so , tundaga kan kayan furniture har izuwa kayan alatun dasuke falon duk yan kasar waje ne saboda irin kyaun su da tsarin su kai daga gani ma base an fada ba kasan cewa wannan babban gidan alfarma ne ganin yanda dukiya ke kuka , ga manyan kujeru masu numfashi da ɗaukan hankali. Cikin ƙatuwar haɗeɗɗiyar falon na dauke da stairs matakalar bene kusan fiye da goma inda duk wanda kahau ze sada ka da part din wani ,shi kanshi matakalar benen abin kallo ne saboda yanayin design dinshi, in har nace zan tsaya fada muku irin kyan da gidan yake dashi tofa ko one page baze dauka ba kude ku ƙiyasta kawai .

Kamar bega kowa a falon ba yanufi part dinshi shida Asrah duk maida kallonsu sukayi kansu.

Uncle Hameed ne ya ce " Taj ba magana ne ?" Kallonsu Taj yayi batare da yace komai ba yahaura upstairs yanufi part dishi kamar bega Abbu da Abbie da kuma uncle Hameed dasuke zaune afalon suna mishi magana ba.

Girgiza kai Abbie yayi ya ce " Hameed bansan yazanyi da Tajuddin ba gabaki daya shi fa rayuwarshi a murde yake yaro tun be tafasa ba haryafara konewa ? ni agaskiya nafara canza shawara akan samo mishi addimission a U.S military academy at west ,saboda Tajuddin be zama soja bama ya muka ƙare dashi balle kuma idan yazama sojan ƙasa da ƙasa bana tunanin wannan shawara ce me kyau " Abbie ya ya karishe maganarsa da damuwa akan fuskarshi.

Abbu da uncle Hameed sukansu lamarin Tajuddin na damunsu domin Taj mutum ne da inzaku zauna tsawon shekara ɗari tofa seyayi ra'ayin maka magana kafin yayi ,ba koda yaushe bane yake magana ba.

Abbu ya fuskanci ya'yan nashi wato Abbie ya ce " ya Mubarak ni aganina canza shawara akan makarantar dazeje bashida fa'ida tunda ka san wannan shine babban burinshi yanason yazama soja wannan shine mafarkinshi kuma dukkanmu munsani , to ruguza mishi mafarkinshi kuma dede yake da ruguza mishi rayuwarshi , muda muke neman hanyar da zamu dinga faranta mishi ko Allah zesa yadawo mutum kamar kowa yadinga walwala wallahi tun marigayi baba Allah yajikanshi ,nadade banga mutum irin Tajuddin ba amma gado yayi agun baba"



Yawwa muddin kunaso muci gaba da tafiya yanda Yakamata shine nadinga ganin comments dinku hakan ne ze tabbatar min da kuna biye dani 😒😒😒😒.
🌹🌹 *ASHE ZAMUGA JUNA *🌹🌹




*_ story & written_*

By


*_MRS 🌹 ISHAM 🌹_*
(Yar lelen Jarumai)

*The writer of ✍️*
*NIDA PATIENT DINA*


~And now~
*🌹 ASHE ZAMUGA JUNA 🌹*




🔔 📚*JARUMAI WRITERS ASSOCIATION* 📚🖋️





Page 02



_______ " abinda kafada hakane kam ya Ismail saboda hanashi yin abinda yakeso zesa murɗeɗen halinshi sake ninkuwa fiye dana da,kaga garin neman gira kuma an rasa ido "cewar uncle Hameed jinjina kai Abbie ya yi dan ya gamsu da maganan ƙannen nashi , amma shi a har kullum burinshi yaga ɗan shi yadawo kamar kowa , but lamarin Taj kullum gaba_gaba yakeyi du ka nawa yake amma tun bekai haka ba shi kadai yatara zafin zuciya, miskilanci,rashin damuwa da damuwar kowa, karfi ga kuma tsastsauran ra'ayi da murdeden hali , kamar ba'a gidan yake rayuwa ba. Haka suka dinga tattaunawa akan Taj da bemasan sunayi ba yana can a part dinshi shida Asrah suna painting room domin kuwa Tajuddin da Asrah Allah ya yi musu baiwar drawing wato (zane) duk sanda suka shigo painting room shida Asrah tofa kafin su fita Asrah seta zana hotonshi fiye da goma.
__________ yanzu ma kamar yanda ta saba tana zaune agaban painting board hannunta rike da pencil ta tsurawa Tajuddin ido tana kallonshi tana zana shi , shikuwa yana drawing din ɗawisu duk kallonshi da takeyi yana sane da ita kuma yasan shi take zana wa ɗan inde yashigo da ita nan tofa shine abin zanawarta setayi fiye da goma. Gama zanen ta yi, ta dauko papper da ta yi ta nufeshi tace " tajujuna kalla kagani yayi kyau?" sa hannu yayi yakarba yaci karo da kyakkyawar fuskarshi ga facing cap din dake kanshi ya ce " ehhh not bad yayi kyau" murna tafara yi harda tsalle leƙa kanta tayi tana son ganin meyake zanawa , ganin ta zuro kanta ne yasa ya juyar da kanshi gefe da kuma paint board din yaci gaba da zanenshi zama tayi akan kujera tana kallon nata drawing din,bayan wasu mintuna yazaro papper batare da yace mata komai ba ya miƙa mata, sa hannu tayi ta karba ta kalli zanen dakyau ita ce ya zana tana zaune acikin garden ga ɗawisu zagaye da ita hannunta kuma na rike da dan karamin yaron zomo, da iya karfinta ta saka ihu me karfin gaske wanda seda yasa part din nashi dauka, du ka hannunshi biyu yasa ya toshe kunnuwanshi yana runtse idanunshi domin ihun datayi seda yaji gaba daya ilahirin kanshi yadauka nan take yaji ciwon kai , itakuwa Asrah duk farin ciki ne yasata haka ganin irin kyaun din datayi gata ga dan jaririn zomonta datake mugun so shisa ta daukoshi tundaga California. baƙinta dake dauke da kananan hakwara da wasu sunfita tafara fanfara ta budesu se dariya takeyi tana tsalle sannan ta rungumeshi daga kanta tayi ta kalleshi ta ce " my tajuju what's that me ?" ka sa ce mata komai yayi ɗan har lokacin kanshin na damunshi girgiza mata kai kawai yayi .
Bude kofar bedroom din Tajuddin tayi ta shigo hankalinta atashe gaba da ta firgice,kai kallo daya zaka mata kasan eh tabbas ita ce ta haifi Asrah saboda suna kama sosai, ga wata hamshakiyar mata kyakyawa abayanta fuskanta manne da medicated glass fari , matar na kama sosai da ita mahaifiyar Asrah sede ta girmeta , ganin Asrah da Tajuddin din basa bedroom dasauri suka nufi painting room din Taj , tana bude kofar painting room din hankalin Asrah dake rungume ajikin Taj yadawo kansu taje wajansu ɗan nuna musu zanen da Taj yamata ɗagata sama anty amarya tayi tana kallonta ganin babu abinda yasameta hasalima farin ciki takeyi hankalinta akwance.mamaki ne yakama anty amarya da Ammi ganin babu abinda ya sami Asrah din sauketa ƙasa anty amarya ta yi ta durgusa agabanta ta ce " my baby girl meyasameki mukaji ihunki " da fa anty amarya Asrah tayi tace " mom there's nothing wrong with me my tajuju ne yayi drawing dina am so happy and excited" tafada cike da yarinta tana nuna musu zanen ,dafe goshi Ammi tayi anty amarya kuma tasaki baƙi tana kallon yar tata, duk sun ƙasa magana jin abinda Asrah ta faɗa musu wai saboda kawai anyi drawing dinta ne yasata wannan ihun da ya matukar daga musu hankali duk sunyi zaton mugun abune yasameta shisa cikin gaggawa suka nufo part din Taj din amma with their surprise babu abinda yasameta sema samunta dasukayi tana farin ciki da nishadi , sake jinjina ƙiriniya dakuma sangarcewar Asrah sukayi , girgiza kai kawai sukayi Ammi dakyar tasamu bakin cewa " Asrah you're unbelievable yanzu just because akan zane yasa kike wannan ihun " ta tambayeta tana karasowa kusa dasu gyada mata kai Asrah tayi ta ce " yes Ammi my tajuju made it for me" satan kallon Tajuddin Ammi tayi ta kasan ido dake zaune abakin gado yana danna wayarsa kamar besan da ruwan alamarsu a dakin ba ɗan ko kallon inda sukema beyi ba tun shigowarsu, yar murmushi anty amarya ta yi ta ce " Allah ya shirya min ke " kafin tasa hannu ta dauketa taname mayarda kallonta kan Tajuddin " Taj ina cikin yi maka favorite dinka kawai naji ihun wannan sarkin rigimar zakazo kaci ne ko in kawo maka shi!? koɗe in bawa Ammin ka zakazo kaci a part dinta ?" ta fadi hakan tanameson jin abinda zece zuciyarta a karye , Ammi ka war da kanta gefe tayi kamar batasan akanme suke magana ba .

Dakatawa da danna wayar da Tajuddin yakeyi ya yi ya dago ahankali da shanyayyun idanunshi da se yanzu ne cikinsu suka samu damar fitowa saboda maida facing cap din kanshi baya dayayi manyan idanunshi da eyeballs din suka kasance golden color ne yasaukesu akan anty amarya yafi tsawon minti biyu yana kallonta batare da yace wani abu ba sema lumshe idon da ya yi kafin da narƙekkiyar muryanshi ya ce " anty amarya koda danni kika dafa bazanci ba ki dauka kibawa yar uwarki kawai , and please zaki iya ce mata tafita min a part dina" wannan kalmar da Tajuddin yayi bakaramin girgiza zuciyar anty amarya yayi ba jin yanda Tajuddin yake furta magana kamar Ammi ba ita ce ta haifeshi ba , dukda ba wannan ce rana ta farko ba kuma irin wa'yannan kalaman sun saba dajinsa abakin Tajuddin amma hakan be mata dadi ba, ammi kam dakyar ta iya danne kuncin zuciyarta tafice tabar musu part din bin bayanta Asrah tayi tana " Ammi ki daukeni " tsayawa tayi ta dauki Asrah din suka fice a part din nashi .

Zama kusa dashi anty amarya tayi kamar yanda ta saba ta kalleshi dakyau ta bude baki zatayi magana kenan ya dakatar da ita ta hanyar daga mata hannu yana " Please anty amarya not again na gaji da jin wa'yannan kalaman naki akan yar uwarki bana bukatar ji " ajiyar zuciya anty amarya tasauke sannan tace " Taj dole sena fada maka gaskiya abinda kakeyi sam be dace ba duk abinda yahaɗaka da Ammi karka manta fa ita ce ta haife ka ko bakomai taci darajan mahaifiya domin ita ce sanadiyyar zuwanka duniya! wallahi Ammi na sanka dan Allah kamanta da komai kadena daurawa kanka damuwa tun kana ɗan karamin ka dakai Please my Taj " tunda tafara magana yake gyada kai kamar wanda yayi na'am da maganar nata jin tayi shuru ne yasa ya ce " kaina ciwo yakeyi i need to rest " yana gama fadar haka kuwa ya kwanta abinshi yabarta a zaune tana binshi da ido, mikewa ta yi ta fita adakin ɗan ta lura bayason ana dauko mishi maganar Ammi kwata_kwata amma itade bazata taba hakura ba seta shirya tsakanin yar uwarta da ɗanta.

Seda ya tabbatar da tafice a part din gaba daya sannan ya mike zaune yana jingina jikinshi a makeken gadonshi , shi da zasu gane da sun dena shiga harkanshi ɗan ba son magana yake yi dasu ba, shisa yake son yasamu addimission din nan yafito yatafi yayi nesa dasu ko zesamu nutsuwa baya kaunar yanda suke dauko mishi maganar Ammi , yafison yanda yadauko rayuwar shi yakare ta ahaka. haka yadinga tunani iri_iri dayan zuciyarshi ta ce mishi to inka tafi ya kake tunanin Asrah zataji ? ahankali yafurta ko ɗan ita zandawo bayan shekara goma zandawo in aureta sannan indauketa muje muyi rayuwar batare da sun addabi rayuwata .


Ammi dakyar ta iya kawo kanta babban falo ta zauna zuciyar ta na radadi hade da ɗaci ,danasani fal acikin zuciyarta abinda yafaru shekaru sha bakwai ne yafara dawo mata ƙwaƙwalwarta datasan hakan ze dawo mata babban firgice da ta rungumi ƙaddararta da tasan zata haifi abin cikin nata kuma tazo tana mugun kaunarsa dabatayi wannan kuskuren ba. tunani tafara tayanda zata shawo kan Tajuddin ya yafe mata
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment