Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE



You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


馃尮馃尮 NEEHAL馃尮馃尮

TAKUN FARKO

STORY WRITING 馃摎

BY MEERAT UMAR鉂わ笍馃尮

(AUTAR JAJIRTATTU馃尮馃尮 NEEHAL 馃尮馃尮


TAKUN FARKO


STORY WRITING 馃摎


BY MEERAT UMAR 鉂わ笍馃挒


13,

"Suhailat na hango a filin rawa ita da abokananta maza da mata rawa suke sosai kamar yayan India kowace da saurayi dasuke rawa"

"Bayan 6mint mc yayi umarni asamu waje a zauna zama duk sukayi suna jiran masu serving dinner suzo "



"Neehal gaba蓷a hakalin ta atashe yake tsoranta kartayiwa suhailat wani laifi"

"Tashi kije ki kaiimusu lemika kinji yata"

"Tom baba Amma inajin tsoro wllh?"

"Kita addu.a insha Allah Babu abinda zai faru kinji??"

"Allah yasa baba"

Ameen yata"


"Tafiya take A hankali dan ita dama ba ma abociyar sauri bace bata iyasaba ko da yaushe haka take ko da tafiya
take da wanni sai dai yayi gaba tana bin shi abaya"

"Gaba蓷a hankalin kowa dawowa kanta yayi dan yadda take tafiyar abin birgewane zaka iya rantsewa tanayi haka dan yanga amma ita ko ka蓷an bahaka bane a wajanta"

"Saleem da bai da蓷e da zuwa gurin ba tsayawa yayi yana kallo wannan kyakyawar yarinya Mai kama da larabawa_


"Wow tsarki ya tabbata ga Allah subhanahu wata'ala wanda yayi wannan kyakyawar halitta"

"Abokina kaga wata yarinya kuwa?"

Kodai ni ka蓷ai nake ganin wannan kyakyawar halitta,

"Saleem hakalinsa gaba 蓷aya yabar jikinsa bai masan abin da abokinsa yake fa蓷i ba"


"Gaba 蓷aya hankalin jamar guri dawowa yayi kanta"


"Suhailat ganin haka tashi tayi tanufi wajan da neehal ke tawowa"

"Hakalin neehal ba 茩aramin tashi yayi ba ganin suhailat tana tunkaro ta"

Sakin plet 蓷in dake hannun ta tayi gaba蓷aya komai ya tarwatse

"Mari suhailat ta kwa蓷amata ke baki da hankali mahaukaciyar inace ke zaki 蓳atamin taro to wllh yau saina lahira yafi ki jinda蓷i"

"Kiyi ha茩uri dan Allah wllh banson ya fa蓷iba"

"茒aga hannu tayi da niyar 茩ara dukanta saleem dake tsaye yayi sauri rike mata hannu danshi a yanzu yanajin babu abinda zai bari yata蓳a wannan kyakyawar yarinya"

To kajifa su saleem ankamu"

"Menene haka saleem mayasa zaka hanani dukan wannan banzar yarinya yar talakawa kabari na nuna banbanci arzki da talauci?"

"Kiyi hakuri my friend a ynz banjin akwai abinda zan bari ya ta蓳ata"

"Mekake nifi saleem mekake nifi da hakan?"

"Zakisan koma nake nifi idan lokacin haka yay"
5/1/24, 22:06 - Zinariyar馃獧 Jajirtattu: 馃尮馃尮NEEHAL 馃尮馃尮

TAKUN FARKO


STORY WRITING 馃摎

BY MEERAT UMAR 鉂わ笍馃挒



14,


Fizge hannunta tayi daga ri茩on da salim yayi mata,

茦ara janyo neehal tayi tafara dukanta,
Dagudu baaba talatu ta 茩araso gun duk abinda yafaru akan idonta yafaru.


"Fizge neehal tayi daga hannunta Ya kamata kisan cewa talauci ba hauka baneba dazaki dinga wula茩anta mu aduk lokacin da kika so"

"Ke talatu banaso iskanci harni zaki bu蓷abaki kina fa蓷awa irin wannan maganar na fa蓷amiki suhailat tinda ke baki da kunya bakisan girman manya ba "

Keni kike fa蓷awa haka 蓷aga hannu tayi daniyar marin talatu" da sauri uktee ta ri茩eta haba suhailat ko da zakiyiwa kowa rashin kunya ai bazaki yiwa wannan babbar matar ba saboda ko ba komai ta haifeki"

Haka jama'ar dake gurin suka dunga magana gsky bai kamata ba duk da abun da muke hakan baisa mun raina manya ba kin bamu mamaki suhailat!!!

Talatu kama hannu neehal tayi suka fice daga gidan gaba 蓷aya dan taci alwashi bazata 茩ara zama agidanna ba anaci musu mutunci zatayi ha茩uri da rayuwa aduk yanda tazo mata kuma zata rungumi yarta da Allah ya bata

Kajifa masuyi dan Allah masu taimakon al'umma wannan shine hali na 茩warai zata rungumi yar da bata sani ba dan kawai ta temaki Rayuwar ta__**

Suna fita daga estate 蓷in mai napepe ta tare musu ya kaii su tasha a lokacin 8:00pm suna zuwa suka hau motar sulaja acen ne gidan baba talatu yake

Basu suka isaba sai kusan 10:00Pm babu laifi gidan yayi kyau tsakar gidane sai 蓷aki fale fale guda biyu sai toilet agefe
Da 蓷an 茩aramin kitchen

Gidan ya蓷anyi 茩ura abinka da an da蓷e ba a shigaba!! Tabarma baba ta 蓷ako musu su!!!!
Zauna yata gobe in Allah ya kaimu ma gyara gidan""""

Baba kawai mu gyara ynz zan iya kinga yayi 茩ura"""

Kaii haba dai nasan kingaji ko fa abinci dare baki ciba kibari sai da safe

Ha茩ura tayi da gyaran yau saboda bata son musu da baba Dan tayi mata halaci sosai wanda koda mama da ta haife ta ce abinda zatayi mata kenan
5/1/24, 22:07 - Zinariyar馃獧 Jajirtattu: 馃尮馃尮NEEHAL 馃尮馃尮

TAKUN FARKO


STORY WRITING馃摎


BY MEERAT UMAR鉂わ笍馃挒






15,


Washe gari

Tin safe suka fara gyaran gidan basu suka gama ba sai 2:00.

"Talatu fita tayi dan siyo musu abin da zasu dafa,

Neehal tabari agidan tana 茩arasa musu gyara gyaran"


"Tafiya take tana rausaya kamr 茩ugunan kmar zai 蓳ale, security 蓷in dake gurine ya dakatar da ita dan yasan i.dai yabari ta shiga yabanu awajan MD"

"Madam kiyi hakuri yau oga yace baya bi茩atar ganawa da kowa,"

"Kaii ni zaka kalla kagayawa ishaan baya son ganawa da kowa?"

"Kana haukane?"

"Shiru yayi bai bata amsaba dan yasan halinta bata da mutunci koka 蓷an"

"Nocking tayi ishaan dake jinta bai motsa daga inda yake ba kuma baibata izinin shigowaba ganin dai bashi da almar bata izini kuma tasan yana kallon ta ta Camera yasa ta bu蓷e 茩ofar ta shiga

Babu ko sallama haka tashiga "

Ai nasan dama kana jina kamin banza, wai ishaan ma kake nifi dan kaga ina sonka zakana wula茩antani karfa kamanta maza dayawa wa蓷anda suka fika komai ma suna bina amma ni kaii ka蓷ai nakeso,

Dan Allah ishaan kadaina wahala da zuciyata wallahi ina sonka sosai Please ishaan,

Kuka take sosai,
Duk maganar da take ishaan bai ko kalleta ba ballanta tasaran zai mata magana,

Allah yasani ba yason jin kukan mace ko ka蓷an,
Mayasa take masa haka ko dai tasan bayason kuka shiyasa,
Take hakan dan yaji tausayinta?"

No bazai yi huba bazai ta蓳a jin tausayin taba shifa ko ka蓷an mata basa burge shi ballan tana kuma mace da tagama watsewa akan titi,

Ka taimakamin ishaan wallahi bani da wanni buri da yawuce na aure ka,

Aiko burinki bazai ta蓳a cikaba salima dan ni koda zanyi Aure bazan auri sauran mazan kan titi ba....
5/1/24, 22:07 - Zinariyar馃獧 Jajirtattu: 馃尮 NEEHAL 馃尮

TAKUN FARKO


STORY WRITING 馃摎

BY MEERAT UMAR 鉂わ笍馃挒




16,

Ki fice min a office kafin nasa security su fitar min dake wawiya kawai,

I"shaan ni kake fa蓷awa haka dan kawai ina sonka,. Tinda harka kasa ganewa kasani da kanka zakazo kabani ha茩uri ka ro茩i na soka wallahi ishaan kajawa kanka ni Salima ko zanyi yawo tsirara sai na mallake ka,"

Saleem just keep quiet,
Ki fice min daga nan,

Hmm lokacin kane ynz Amma kajira nawa lokacin,

"Tana fa蓷in haka tafice, gidan su 茩awarta walida ta wuce dan ba zama zatayi ba gobe gobenan zata tafi gurin boka mai gobe da nisa yayi mata aiki akan ishaan, tana tausayinsa ne dama amma tinda shibaya tausayin kansa zai san ko ita wacece"


"Mu.ishat ce take ta faman gyaran 蓷akin su dan kullum idan ta dawo daga school ita take gyara 蓷akin, Uktee ce tashigo "

Sai tan ga蓷i take da alama dai wanni abun tasha zube wa tayi akan bed 蓷in ko takalmin bata cireba.muisha da tin shigowar ta take kallon ta hawaye taji ya zibo mata kullum fatan ta da burin ta bai wuce taga ranar da yan uwanta zasu shiryu ba,,

茦ara sawa tayi inda uktee take konce tayi ciremata takalmin dake 茩afarta tayi ta lulu 蓳eta da bedsheet ,,


Neehal gashi na 蓷an samo mana taliya maza tashi ki dafamana kinji yata,

Tom baba sannu, yawwa yar Albarka,
Mucigaba da ha茩uri insha Allah watarna sai labari kuma ina tamana 茩okarin samun wanni gidan aiki,

Allah yasa musamu ameen,




Waleeda gaba 蓷aya na rasa ma zanyi wai ni ishaan ya kira da wawiya ni
Amma bakomai bai kamata na damu ba waleeda wallahi bazan ta蓳a ha茩ura da ishaan ba,

Please saleem kiyi shiru kimin bayani mai ishaan 蓷in yayi miki??

Dan fa naje office 蓷insa ya wula茩antani ,

Lai finkine koma ma yayi miki na fa蓷amiki kicire soyayyar wannan mutumin a ranki kisani ishaan bazai ta蓳a aure yarinya da ta gama bawa mazan kan titi kanta ba amma kin kasa ganewa, maza nawane wa蓷an da sukafi ishaan kyau da ku蓷i suke sonki,,

Kinga walida shawara nazo ki bani ba, da za kice bazai aure yar kan titi ba to ke macece??

Eh amma ni banje nace ina sonsa ba aiko, kuma wannan itace shawara da zan baki idan kinga dama ki 蓷auka idan kinga dama ki barta,,

Kewai kina ta茩ama da boka mai gobe da nisa ko kisani babu abin da zai iya akan ishaan idan kuma baki yar daba gaki gashi nan,,,


Hmm Zaki gani ni Salima na yarda da shi kuma nason komai na kaii masa ba zai 茩iyimin ba,,to Allah ya bada sa.a salima gaki ga shi nan,,
5/1/24, 22:07 - Zinariyar馃獧 Jajirtattu: 馃尮馃尮NEEHAL 馃尮馃尮

TAKUN FARKO

STORY WRITING,馃摎

BY MEERAT UMAR 鉂わ笍馃尮




17,


Washe gari,

"Tin hu蓷u na asiba take tafi har Kusan goma dajine mai cike da abun tsoro,
Amma haka salima ta dinga kutsa kaii babu ko tsoro burin ta kawai tayi tozali da mai gobe da nisa dan gani take kamar idan ta ganshi duk matsala ta ta 茩are"

Kaji fa aikin jahilce,

Bukace 茩arama gaba 蓷aya an zagaye ta da layoyi da wasu kawuna masu abin tsoro wasuma har jini yana fita a jikinsu
Kana tin Karo gurin za kaji sautin dariya mai ban tsoro,

"Shiga tayi da baya da baya tana kirari
Kaga ta蓳a蓳e wanda babu Allah a ransa kowa yazo wajaneka sai ya dace amma fa sai mutum yazama ta蓳a蓳e baka ragawa kowa baka 茩yale kowa"

Kaga mai Aljanni dan duru kamai sakif
Babu kamr ka boka mai gobe da nisa gobe ma tayi yawa agareka ka aika mutum lahira,,

Hhhhhhhhhhhh kaga ta 蓳a蓳iya wadda babu Allah a ranta wa kikazo a kashe,

"Gyara zama tayi tana murmushi, zatayi magana ya 蓷aga mata hannu nariga nasan mai ke tafe da ke"

"Kisa aranki tamkar kin mallaki ishaan kin gama,amma aikin mu yana da wuya saboda yaron baya wasa da Sallah, bamu fiya yin galaba akan mai addini ba"


Zaki samo zuciyar kiyashi da ta barewa sannan zaki kawo mana jini tururuwa da kuma ga shin Alade idan kika samo wa蓷annan abubuwan angama,

"Gaba dai gaba dai marar tsoron Allah shin zan iya bada ku蓷in Asiya?"

Babu damuwa zaki iya badawa,
100k ta aje a gabansa,tashi kije na salamaki la.antaciya wadda Allah ya la.anta



To kajifa harka bokaye wai la.antaciya
Allah kaii mana da kyau Allah kashirya mana zuri.a Allah kashiga tsakanin nagari da mugu Ameen
5/1/24, 22:07 - Zinariyar馃獧 Jajirtattu: 馃尮馃尮NEEHAL 馃尮馃尮


TAKUN FARKO


STORY WRITING馃摎


BY MEERAT UMAR鉂わ笍馃挒




18,

Ishaan ne yafito daga bedroom 蓷aure da towel a.jikinsa jiyayi kansa yasara, dafe kansa yayi yana abaton sunan Allah,

Ishaan lafiya menene yake faruwa da kaii??

Momy kaiii na zai cire Please mom help me please Ina lilahi,

茦arasowa inda yake tayi ta kamashi sannu kwanta bari na kirawo Ahmad sai ya dubaka???

No mom kwai kimin addu'a zan samu sau茩i basai kin kira brother ba hakalinsa zai tashi,

Tom shikenan,
Ayatir kursiyu ta dunga karanta masa tana tofawa ,

Cikin ikon Allah kuwa bacci ya 蓷auke shi, lilebe shi mom tayi, fita tai tana tinani menene yake damun ishaan haka

Allah kasa ba abin da nake tinani bane ba???

Saleema, Yanzu kina ganin wannan abinda kikayi shine daidai kisani fa Allah baya barin zalinci kuma ni ina da ya茩inin insha Allah babu abinda zai faru da ishaan,,,

Hmm waleeda kenan kin zamamin 茩awar dole wllh banda bani da 茩awar da ta wuce ki da babu abinda zaisa nazo inda kike,,,
Nifa yanzu nafar fahimtar anya bason ishaan kike ba??

Ke kinsa da inason ishaan da kin da蓷e da sani amma kisani Babu wannan batun raina kwai dai ina mai fa蓷amiki Gaskiya ne kiji tsoron Allah kisani zaki koma gare shi__*..

To To sayyada naji kiri茩e wa.azinki nasan zaimiki amfani nan gaba amma ni bana bu茩atar sa tinda ina da mai gobe da nisa,,,

Saleema, ya kamata kisan boka babu abinda zai iya miki fa ce yaci ku蓷inki kimi茩a lamuranki ga Allah,,idan ishaan ya kasance Alkhairi agareki sai kiga Allah ya mallaka miki shi

Bazan ba nace banzan ba dan Allah waleeda kifita harka ta haba yau naji Bala.i tinda dai ke kina mi茩a lamuran naki ni aiba dole ne sai nayi abun da kike ba shirman banza kwai ke kullum a kazo gidan ki sai kin 蓳atawa mutum rai,

Natawo Da farin cikina amma kin sa raina ya 蓳acci,,,,,

Idan kin 茩ara ganina agidan ki kice niba Saleem ma bace kuma kisani kinan zaune zakiji Albarin Aure na da ishaan??

Tom shikenan saleema,Allah taimaka kinji,,,,
5/1/24, 22:08 - Zinariyar馃獧 Jajirtattu: 馃尮馃尮NEEHAL 馃尮馃尮

STORY WRITING 馃摎


BY MEERAT UMAR 鉂わ笍馃挒


19,




"Baba talatu ce tashigo gidan tana murna, neehal tsayawa tayi tana kallon ta komai yasa take murna??"


Yau nasamu aiki shikenan zamu rabu da wahala wannan rayuwar tafa蓷a tana murmushi,


Lokacin guda kuma gaba 蓷aya fara.ar fuskar ta ta 蓷auke,

Baba lafiya mayasa maki?!

Neehal gidan dana samu aikin ne wai iya ni ka蓷ai zasu 蓷auka saboda suna da yarinya yanzu babba suke so,"""

Hakalin neehal ba 茩aramin tashi yayi ba jin wannan maganar to ita yanzu ya zatayi idan baba ta tafi ina zata,

Amma karki damu baba insha Allah Nima zan samu kifara tinda ke kin samu,,

Aa yata bazan iya tafiya na barki ba gwara mu bari mu samu wani kwai,

To amma baba, kar kice komai kinji ki ci-gaba Da mana addu'a kawai,


Shikenan Allah yasa hakan shiyafi Alkhairi, Ameen


Ishaan yau yana da meeting da zaiyi da turaawa, p.a 蓷in sa ce tashigo da ta kardu a hannun ta sir lokacin meeting 蓷in yayi kowa ya hallara kaii ka蓷ai ake jira,

Tashi yayi ya fita tana biya abayan sa yau baya son da蓷ewa a waje dan har yanzu jikinsa bai gama 茩wariba,



Dilaliya ina so kisamomin yar aiki amma 茩arama wadda bazata fi shekarun muishat ba,,

Shikenan ranki ya da蓷e insha Allah Zuwa gobe zan kawo miki ita,

Ok ina gdy sosai,

Dilaliya na gama waya ta tashi Domin neman aiki,

Ko dai naje gidan talatu tinda naga tana da wata yarinya wadda tace min jikarta ce,

Tafiya tayi gidan baba talatu tana ma addu'ar Allah yasa tasamu a wajanta


Boka nayi duk abinda kace amma har yanzu shiru kake ji malm yaci shiruwa,

Ai dama mun fa蓷amiki yaran yana da addini dan haka jinnu baza suyi tasiri ajiki saba lokaci 蓷aya,

Amma sannu A hankali zaki ga yazo gareki kedai kawai dole kibi umarnin duk abinda jinnu zasu fa蓷amiki,

Shikenan zanyi duk yanda kace nidai fatana a dace, dariya yayi kmar zai raba bukar kitashi kije kawai baki da damuwa yau 蓷in nan zamu 茩ara aiki akansa,
5/1/24, 22:09 - Zinariyar馃獧 Jajirtattu: 馃尮RAYUWAR NEEHAL 馃尮


TAKUN FARKO


STORY AND WRITING 馃摎



BY MEERAT UMAR 鉂わ笍馃挒



20,



"Talatu dama zuwa nayi naga kamr Akwai yarinya da kike da ita ko"

Eh hakane dilaliya wallahi Yanzu haka sonake na samo mata gidan aiki to gidan da nasamu Ni ka蓷ai suke so sunce suna da yarinya 茩aramar,

To kwantar da hankalin ki 茩awata fa蓷iwa tazo daidai da zama gidan Alh sani ne suke neman yarinya 茩arama shine na ce Kamar kina da jika

Wai dan Allah da gaske kike dilaliya kaii Alhmdllh Allah na gode.maka kullum addu'a ta Allah yasa neehal 蓷ita tasamu gidan aiki na 茩warai

Allah na godema, Shine abin godiya 茩awata sai ki fa蓷a mata ta shirya dan nace mata gobe insha Allah zan kawota,

To .to shikenan badamuwa bari na tasota tagama aikine ta gaji ta 蓷an kwanta,

Mun gode sosai dilaliya haka baaba talatu ta dinga wa dilaliya godiya kamar wadda ta samo mata kujerar maka,馃槅

Washe gari tun 茩arfe shida neehal ta tashi ta gyara musu gidan suka shirya tsaf,

Suna cikin karya wa dilaliya ta iso neehal tsugunawa tayi har 茩asa ta gaida ta amsa wa tayi cikin fara.a dan har ga Allah ta yaba da tarbiyar yarinyar tasan duk inda ta kaita ba zataji kunya ba


Tare suka fita daga gidan baaba talatu tace sai taraka yarta sannan itama zata wuce gidan aikin ta

Tafiya sukayi sosai kafin sika isa estate 蓷in baban gida ne sosai suka shiga ko ta ina security ne

Wata mai aiki ce tamusu iso zuwa falo Masha Allah gaskiya falon ya ha蓷u dan har yafi nasu suhailat ha蓷iwa.

Basu da蓷e da zamaba momy ta fito hannun ta ru茩e dana muishat zama tayi tana musu sannu da zuwa ,


"Hajiya ga yarinya nan, Shikenan dilaliya Fatana dai ta kasance yarinya ta gari kuma Allah ya bani ikon cigaba da kula da tarbiyar ta ameen, sannan kuma nawa za ana biyan ku?"

A haba dai Hajiya ai ko nawa ma kika fa蓷a yayi,

To shikenan insha Allah zana biyan ta 15k Ai yayi ko sosai ma kuwa Allah dai yasa Afi haka,

Momy ta amsa da Ameen, muishat tashi ki kaita 蓷akin ta kinji to momyna,.

Tashi tayi ta kama hannun neehal suka shiga ciki,

Salama su dilaliya suka mata ku蓷i mota ta basu suka mata godiya suka fice baba talatu tana tafiya tana tinanin yarta yau haka zata kwanta ba tare da yarta ba,


Allah sarki baba talatu mutuniyar kirki,,
5/1/24, 22:09 - Zinariyar馃獧 Jajirtattu: https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
馃挭 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*馃挭 鉁嶏笍
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan 茩asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau茩i_.鉁忥笍

*DIAMOND 馃拵 STAR 馃専 LADIES馃鈥嶁檧锔�*
(*we stand together*)
馃馃馃

RAYUWAR NEEHAL

BOOK 2 PAY 馃挵300,



IDAN KINYI SHIRIN BIYA KIMIN MAGANA TA WANNAN NUMBER



09165855674



MALLAKI

MEERAT UMAR 鉂わ笍馃挒

AUTAR JAJIRTATTU 馃挭 CE


21,

BALAIFI NEEHAL TASABA DA SU MOMY SOSAI

Sosai ta ke jin da蓷in zamanta agidan bata da wata matsala Muishat ta mai da ita tamkar yar uwarta.

"Salim ne ya shigo gidan yana tanga蓷i gadan-gadan yayi kan Neehal ya nunata da gudu Momy tayi kansa ta turesa ya fa蓷i. "Salim me yasa baka da hankali ne agaban yarinya ma sai ka nuna halinka way? Salim me yasa kuke min haka ku kasheni ku huta, tunda haka kuke so kullum ni bani da wanni farin ciki rayuwata burinu kuga kun tozartani "

Kuka momy ta ke sosai Allah ya sani ha茩urinta ya fara 茩arewa .

"Mushat ce ta tawo gurin momy ta rungumeta Please Momy ki daina kuka dan Allah bazan iya ganin hawayenki na zuba ba Momy Please "

Neehal gaba 蓷aya jikinta yayi sanyi tana tausayin wa蓷an nan family 蓷in sosai ta fahimci cewa suna cikin damuwa.

Salim ta蓳e baki yayi fu ya tashi ya wuce cikin 蓷akinsa. "Abi duk a takurawa mutane haba nifa wallahi Momcy kin takura min kibar Mutum yayi rayuwarsa mana, amma ke kullum sai kita wanni kuka kamar wadda mukai miki wanni abu haba "


Inna lilahi waina ilayi raji茩un Allah ka rabamu da kalar wa蓷an nan yayan ace mutum yana abu kamar bashi da ilimi Allah kasa mudace Amin



"Ishaan wai yaushe ne zaa maka maganr aure kayi na'am da maganr"

"Daddy dan Allah ku daina min maganar aure nifa wallahi har yanzu banga mace da taimin ba gaskiya"

Gidanku na ce ishaan wato wuyanka har yayi kaurin da zan fa蓷i magana kana fa蓷a ko?"

"Am sorry dad idan maganata ta 蓳ata maka rai."


Tashi yayi ya wuce part 蓷in shi dan shi harga Allah baya son maganar aure kwata kwata a rayuwarsa.

"Tofa anya kuwa ishaan bai da wata matsala Alhaji?" "Lafiyarsa 茩alau Fatima kwai dai muci gaba da masa addu'a kinsan shi aure lokacine idan Allah ya kawo lokacin zaiyi ko bayaso.". "To Allah yasa amma ni wallahi ina cikin damuwa sosai"

"Bana so kisa kanki adamuwa kinji my love."

matsowa tayi gurin mijinta ta kwanta a kafa蓷arsa shafa sumar kanta ya dungayi yana mai kwantar mata da hankali dan bayaso Wani abu ya faru da sahibarsa.

Tofa kaji tsofaffi da iya soyayya hhhhhh

Tsugunne ta ke a gaban boka mai gobe da nisa kamar wadda ta ke neman gafara



Abu 蓷aya ne ya rage mana yanzu muddun a kayi shi ba asamu nasaraba to gaskiya sai dai kiyi ha茩uri dan babu abin da zamu iya."

"Ina jinka mai gobe da nisa ni nasan baza kayi aiki a茩icin nasara ba
Wata mahaukaciyar dariya yayi gaba 蓷aya bukar ta hau girgiza tsorone ya kama salima sosai "

"Idan kina son mu samu nasara a aikin mu to fa dolane ki cire tsoro sannan zaki kawo mana sawun tafiyarsa da farcen 茩aramin 蓷an yatsansa idan kika yi wannan tabbas zaki mallaki ishaan sai abin da kikeso zaiyi."

"Godiya nake boka bamu zakiyiwa godiya sakif zaki wa godiya dan shine yake miki aiki ba muba "

Haka ya dinga magana yana dariya kamar wanni zautace

Ran boka ya da蓷e zan iya bada ku蓷in asa su 蓷an 茩undale ya nemo. baki da damuwa zaki iya hhhhhhhh"

Tofa kowa yaci kaii ya huta


GASKIYA DOLENE KURINGA FITOWA KUNA COMMENTS DAN SHINE ZAI TABATAR MANA DA YANDA KUKA KAR苼I NOVELS 茒IN MU

AUTAR JAJIRTATTU 馃挭 CE
5/1/24, 22:09 - Zinariyar馃獧 Jajirtattu: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/F1uZsFAFSUI6dIRXSQ1niH
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
馃挭 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*馃挭 鉁嶏笍
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan 茩asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau茩i_.鉁忥笍

*DIAMOND 馃拵 STAR 馃専 LADIES馃鈥嶁檧锔�*
(*we stand together*)

馃馃馃
RAYUWAR NEEHAL

BOOK 2 PAY 馃挵

MALLAKI

MEERAT UMAR 鉂わ笍馃挒

AUTAR JAJIRTATTU 馃挭 CE


22,



"Mom ta samo wa Neehal wanda zai dunga yi mata lesson a gida kafin a sata school Dan Allah ya sani tana son yarinyar tanajin yar tamkar Muishat 蓷in ta "


Babu laifi tana ganewa sosai dan dama Neehal yarinya ce mai haza茩a


"Fa蓷uwa yayi yana mai dafe zuciyar sa wanni irin abune ya ke taso masa tun daga 茩asan zuciyarsa har kansa bacci ne yayi 蓷auke shi agun"


"Momy ce ta shigo 蓷akin

Book Chapters
Chapter 1Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment