Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

you love her? Momy ta tanbaya shi, " nooo I hate her, "ok yanzu daka kulle ta who will open her? Ba wanda zai bude ta, ok kira brother dinta kafada mai, ya bude ta, " nooo momy banaso ta fito, " for what reason why ka damu kanka akai idan ba so a ciki then let her be it her life that doesn't concern you,
"It concern momy of course it concern, yafada jikin shi narawa, saboda haushi, " why? " because she is a Muslim I want to help her, yafada yana girgiza kanshi domin shi kanshi Amsar bata yimai kan gado ba,

"Hmmm rest son, ta fada tana mikewa tabar mai dakin, wani irin fadawa yayi kan kujera ya fara juyi yanaso yagano meye gaskiyar lamarin zuciyar shi "ist true he love Sofia? " no I only love Hafsat, wata zuciyar tafada mai, wani tunanin yayi gashi a Fct amma kofada mata baiyi ba, cikin karfin hali tareda kokarin hana kanshi wani tunanin ya ciro waya ya kira number Hafsat, ringing biyu ta dauka, " oh baby, yaushe zaka shigo ne wai? " ina cikin gari na shigo ai,
Wani uban ihu ta buga tareda cewa " oh my god dear me yasa kaki fada min da Nazo tundazu,
"Sai kijira ni, nine yakama ta inzo kuma nagaji, " ok baby rest tunda kadawo no problem, katse Kiran yayi tana zaune ta buga tsalle tareda fita daga dakin tayi cikin katon falon inda wata hamshakiyar mata ke zaune, ta fada mata " momy yadawo wallahi yadawo, murmushi tayi irin na ginshira tace " nice fa, forget everything baby, nasan dole kisamu farin cikin ki, don haka go and preferred biki ba fashi kingama shiga gidan sanator Abdullahi dole ki zauna inda kike ra'ayi dole kifito gidan mulki ki shiga gidan mulki bazaki taba wahala ba my baby,

"But momy yanzu shikenan idan nashiga ba fita chilling? " waya fada miki zaki fita duk inda kike so kibi duk wanda kikeso that's your life no one will judge you, ko shi Abdul Rahman din bai isa ba, Rungume mom dinta tayi tareda cewa " I love you my happiness dady shi fada yake mana wai mu daina yawo ke kuma kina bamu goyon baya bakya mana fada, " yes darling because I love you more than your Dady, " I no momy,


Sofia tunda ta kudun dune a wurin ta kasa
Wani irin rawar sanyi takeji zuciyar ta nakan zafi impact wani irin ciwo da zugi take mata , kuka ma wuri ya samu Ashe, wani bakin ciki ya fi gaban kuka, ko sallah ranar takasa mikewa tayi ruwa Kawai ta janyo tasha saboda bushewar da bakinta yayi, kawayen ta sundawo sunduba ta amma bata ita kuwa tana jin su har suka gama tsayuwa suka tafi, sam bata kaunar ganin kowa bata son magana mutuwar ta tafiye mata rayuwar ta a halin yanzu, soyayyar Abdul Rahman yanzu ne take tantance ta, saboda mugun kishin shi da takeji, bazata iya zama tana Kallon shi da wata matar ba ita Kawai bazata iya zama a barrack ba yanzu, for the first time ta shirya zama a gidan ubanta tayi aikin bauta zaman bariki baiyi mata rana ba, ya dawo ya zo ya budeta she is going far away from him daga yanzu, har karfe goma na dare takasa motsawa gashi sallo li birjik a kanta ba tada sutura ko hijabi da zata saka tayi, haka taci gaba da juyi tana tunanin lokacin da tafara shigowa har zuwa ranar da ta same shi agado tayi kissing dinshi, ta tuna yanda yake kissing tongue dinta back, sai the next day daya rikice mata a step yafara smooching dinta, wani irin zabura tayi yanzu ne hankali ya bugi kwakwal war kanta yanzu ta gane cewa shigewa namiji wulakanta kai ne, data share shi bazata shiga cikin wannan halin ba yanzu meye ribar ta data sake mai jiki har yake mata Kallon Y'ar iska, yake kiranta da karuwa Alhalin ita bata taba karuwanci ba,
Dakyar ranar ta runtsa,


Gefen AA kuwa daren kasa bacci yayi ba Abinda yake tunani sai maganar momy wai yana son Sofia, "no way momy no, ya furta da karfi, ba Abinda zuciyar shi ke hango mai sai kyakkywar surar jikinta har zuwa fuskar ta, " beauty and the beast, yafada can kasan makoshi, domin kyanta ya kamata yazama a boye ba abayyane kowa yagani ba, ba abinda ya tuna sai kirjinta, wani irin dafe gaban wandon shi yayi yana tunanin da haka Hafsat take da tuni an wuce wurin bazai cutu ba, lips dinta ya tuna lokacin da ta motsa mai sha'awa har ya so ya tafka kuskure yayi,
Wani irin urge ya taso mai yana tuna ranar da yaje Asibiti kirjinta sukasa ya rude he remember yanda ya ganta tana rawa tsakiyar maza jikinta na wani irin kadawa, ranshi ne yaji ya baci, " noo I don't love you sha'awa ce Kawai ba so a ciki no no no............. 🖊


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


Please Login or Register in order to submit comment