Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Ransa yab'ace,


"Ke Husna, maza jeki ki kiramun Ashraf yanzu Nan Yazo koni nazo nasameshi,"


"To Daddy" dagudu tawuce d'akinsa tasameshi zaune Omar sai fad'a da nasiha yakemasa Kan yadaina fushi, yad'an sauka domin saurarensa yake, da sallma Husna tashiga tace"Unlce Daddy yana kiranku yace kuzo yanzu kaida Unlce Omar"

Kallon juna sukayi Kafin Omar yace"jeki kice gamunan zuwa,"


"Anya kuwa Yarinyarnan ba Daddy tafad'ama ba,"?

"To saime muje Kawai inma tamun wani iskancin wallahi kocan saina b'allata,"


"Amma Yanzu kacemun zaka daina fushi ko,"?



"Hakane nadaina ai,"

Dariya sukayi suka fita tare,


Duk zaune suka samesu palourn Umma k'arama sai Shawarar k'walla take Kai ka rantse itace Akama dukan small Mom Kuwa saiwani raba Ido take, Zama sukayi bayan sungaidasu, Daddy Yace.................




*Wai wallahi nagaji kuma idanuwana sunfara gajiya kunsan ba lafiyar Ido GARENI ba Dan Allah kumun Afuwa da gajeren page zuwa Typing errors Wallahi laifin Idanuwana ne sunamun ciwo shiyasa kutayani Addu'a Allah Yaban lafiyar Idanuwana....*




_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_





WhatsApp number 07064904617



*ASHRAF_LOVE 💞STORY*

_PAID BOOK 300 ONLY_


_RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._

```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE 💞STORY
loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝```

_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *ASHRAF_LOVE STORY PAID 300*
_Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._



*Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji ✨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINA😍_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe nainyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 TAKUCE🥰🥰*



........................................


*INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 CE*




_FREE PAGE 31 TO 40_

Second to the last Free page in Sha Allah...



*28/10/2023 October Saturday*



....."Meya had'aka da y'arUwarka harkamata wannnan d'anyen Aikin,"?


"Daddy Batada Kunya dakamun Kai harfa....,"


"Kajiko Yaya Agabanama sake maimaitawa zaiyi ko kunyar idona bayaji saboda yarainani wai Batada Kunya, Kai kunyarce yasa kake kallon tsabar Idanuwanmu kafad'a mana magana,"tasake saka kuka


Sororo Ashraf yayi yana kallonta yajima dajin labaran makirce makirce Amma baitab'a ganiba saiyau, Daddy ne yakatse Masa tinani tahanyar cewa"wannnan yazama na K'arshe dazansakejin irin wannnan banaso idankuma tasake faruwa sainayi mugun sab'a maka, kutashi kubani guri Kuma Kaine Abokinsa karik'a masa fad'a danunamasa wasu Abubuwan badaidai bane,"


"To Daddy in Sha Allah zamu Gyara,"

"Kutashi kubani guri kada Nasakejin irin wannnan,"


Ransa Sosai yak'ara b'aci wato wannnan Matar harsosuke sushiga tsakaninsa da Iyayensa zaiyi tufkar hanci ne,


"Kaga champion wallahi kabi Yarinyarnan Sannu kada tasamamaka matsala da Daddy kaga ko kaine dagaskiya bazaiyu yabi bayankaba tinda kaine nasa itakuma Y'ar Y'ar Uwarsace Kuma basai nabaka labarin Yarda yakeson Y'ar uwarsaba,"


"Nifa munafurcine banaso wallahi Umma k'arama munafukace bakinsu d'aya da Small mom Kuma dukansu bamaison sweet Mommy Amma zanyi Maganinsu,"


"Kaga tashi kayi Wanka karakani wata walima Abokina Akayiwa K'arin girma shine yake invate d'inmu Kama danshi Abdullahi jaje"


"Okay eh nasanshi amma bazaniba yanzu sai Atasaka gaba kamar wani TV Anakallo ni kwanciyata zanyi,"


"ah wllh baka isaba dole muje kokasamu relief d'in wannnan b'acin ran naka,"

Bayarda zaiyi dole yashiyarya Cikin suit d'insa yayi kyau Sosai sukatafi tarba maikyau suka Samu musamman champion sainan Nan Akedasu, Cikin holl d'in suka zauna kan k'awataccin kujerun Wurin Hankalin mutane dayawa yadawo kanshi sai photo ake d'aukarsa da neman saka Hannunsa,


Tasha kwalliya tayi kyau Sosai dama Ashna badai kwalliyaba, saifaman tarbon jama'a suke itada k'awarta, kirana mijin yayarta yayi danuna Mata wani table mutum biyu tagani zaune Saidai Bata iyaganin fuskarsu domin baya Suka bata yace"wad'ancan manyan Bak'inane kije dakanki ku kaimusu lemuka da Abun tab'awa, d'ayan Yanada k'yank'yami shiyasa nace kikaimusu dakanki Kuma nacigidan Zaki d'auko Komai sabo,"


"To Yaya"
Jan ziza tayi taraka suka d'auko kayan, fruits tad'auko bayan tayi raping d'inshi, suka nufesu sanye take Cikin doguwar rigar Atamfa d'inkin rigar yakamata yamata Kyau Bayan rigar yanaja k'asa Kamar Amarya k'aramin mayafi tayafa d'aurin d'ankwalinta yamata kyau Saidai tab'oye Duka gashin kanta Kawai zaka iyahangen tulinsane taciki, tinda tanufo indasuke takejin fad'uwar gaba da tsoro batasan daliliba amma tadake tak'arasa had'e dayimusu sallama, sallamarta tamak'alene Sanda suka had'a ido da Ashraf sanda wani yazo yana yayimasa magana danemanyin photo dashi,

B'ata fuska yayi ganin tana kallonsa shiko ganetama baiyiba photon sukayi saurayin yamasa godiya yawuce, itakuwa kafesa da idanuwanta tayi domin Yau yayi Kyau kamar bashiba, Kuma mamakinta meyasake kawoshi Nan,?


"Kodai mayyace ke Saidai kici kanka nidai nafi k'arfinki daina kallona da Wad'annan idanuwan kamar mage village girl Kawai,"


D'agowa Omar yayi yakalleta cikin murmushi yace"wallahi kuwa k'awarkace wadda kukayi fad'a Asibiti gashi yanzuma kunsake had'uwa wannnan karon Kam shiri take nema tinda harda Ruwa takawomaka," ya ida maganar Yana dariya


"Aidama inaganin wannnan manyan idanuwan irin na kyanwa nasan Saidai village girl, Allah yatsareni k'awance da Mai idanuwan mayu ga tsiwa, Daina kallona nace kona tsokale idanuwan kowa ya huta ma,"


"Todama wayace yanason k'awance dakai? Dubeka Kamar wani k'osan manja saikace Aljanu, Kuma niba village girl bace Ashna sunana ehe,"tak'arasa maganar tana murgud'a masa baki


"Ashna nice name Shikuwa Ashraf Kai gaskiya kundace sosai inama kuyi Aure Abunki,? Koya kigani Sister,"?yacewa Ziza daketa rik'e dariya

Sai Alokacin tasake dariyar tace"wallahi kuwa Best couple"


Harara Ashraf yawanka mata tareda d'aukar wayarsa yana dannawa,

Dabarar muguntarda zatamasa tafad'o Mata dan haka tabud'e ruwan tawanke Masa fuska dasu, daidai lokacin Kuma wani yazo Dan d'aukar photo dashi,


Cikin razana domin Sanyin ruwan yazomasa Abazata yasa yamik'e da sauri ruwa kuwa sai d'iga suke Masa takamar yayi fitsari, Dariya tasaka Harda rik'eciki tana nunashi , saurayin kuwa cikin tsoro Yabar wurin domin yaga zallar b'acin Rai cikin idanuwan champion,

"Yau dai na d'auke fansa 1/1 kenan Yanzu ba Sauran bashi tsakanin mu sai inkasake d'auka dama Inason nakunyataka kuma nayi nasarar haka, Saidai wallahi haryanzu Natsaneka domin kaine silar samuwar carry over na,"


Tinda tafara maganar yake kallonta cike da mamaki da b'acin rai waishi Za'a kunyata Cikin jama'a Kuma macce, tabbas zaimata illa saitasan dashi tayi wannnan wasan,

Hankalin mutane yadawo gurin Aunty Husaina kuwa Harda marinta tayi Wurin, shidai baice Komai ba yamik'e tareda Barin wurin binsa Abdullahi mijin yayarta yayi Yana bashi hak'uri Amma komai baice ba yashiga matarsa Yawuce baiko jira Omar ba,



Sosai Ranar tasha fad'a Gurin umma Yaya Hussain kuwa Harda dukanta yayi, Ranar.



Cikin Sirri yahad'u da ya Hussain hak'uri yabashi sosai yanuna bakomai Amma Yana Neman Alfarma d'aya "wace Alfarmarce ai kunfi k'arfin Alfarma gurinmu domin ku mutanen kirkine,"


"Ya kada kaduba girmannmu ko Kud'inmu zuwa shaharata Kawai kadube cancantata Inason kutaimakeni kubani Auren Ashna, dama munjima munason juna Kuma zahirin Gaskiya ma inatajin nauyin Fad'ar kalmar sai yanzu,"


"Kai Ashraf mezakayi da wannan marar kunyar,"?


"A'a ya nidai Dan Allah Ataimakamin"

Abunda baitab'ayiba tsawon Rayuwarsa K'arya Amma Yanzu saboda ramuwar gayya yadage yana zuba K'arya,


Cikin sati d'aya yagama shirya Komai saida Yayi nasarar Anbashi sannan Yafad'awa Daddy, sosai Mommy taji dad'i domin tasan Yarinyar tanada kunya, zuwa Iyayensa sukayi nemamasa aurenta Kuma Anbashi harma Anska biki Nanda sati d'aya,


Duk wannnan shagalin da Ake Ashna batasaniba domin ganin kowa baibi bayantaba Kan Abunda tama Ashraf yasa takoma Gidan Hassana, Abbanta kuwa yace kada Afad'amata sai And'aura Aura wannnan shine Hukuncin laifinta,


Kaya masu Kyau Mommy sukayi suka Kai,

Small mom kuwa dad'i taji Domin tananma tasake hurawata wutar gaba tsakanin Umma k'arama dasu,


Tinda Umma k'arama taji tazo tayita masifa Wai rauda nasonshi amma Za'a bashi Y'ar talakawa wannnan Karon Daddy takamata birki yayi hakan Yasa suka sake d'inkewa da small Mom domin samun mafita,



A yaune dubban mutane suka Shaida d'aurin Auran Ashraf da Ashna, Wanda tinda Aka d'aura Auran Ashraf yake cikin farinciki domin ba k'aramar Azaba wuya yatanadar mataba,


"Abokina Ina mamakin irin wannnan sauyawar taka farat d'aya Haka,"


Murmushi Kawai yayi baice komaiba, duk wata bidi'ar cewaya yayi baya buk'ata kawai matarsa Za'a kawomasa,


Tinda Labarin Auran yasameta harda Suma tayi tana kuka dafad'in Awarware wallahi batasonshi, wannnan karon Kam harda Abba saida yayi Mata fad'a b'acin ransu yasa tadawo taitayinta Amma kuka Kam Tasha Domin tasan badan Allah ya Auretaba K'arya yake bayasonta Saidai Dan yazalunceta yasa yayi hakan,


K'erarren gudanshi Akakai Amarya tana kuka sukabarta,

Tinda rauda tasamu Labarin take kuka iyayenta sunka ganemata ita Ashraf takeso hakan Yasa Umma k'arama lasar takobin saitaga Bayan Auran Kuma dole ya Aure rauda,



Shik'ad'ai yakai kansa Domin kowa baisan dalabarin Auranba, Omar kuwa yasan dawata k'asa Kawai zuba masa Ido Yayi,


Shiga d'akin yayi yatarar Sai kuka take tana zaune itak'ad'ai dariya yayi harda rik'e ciki, Cikin mamaki take kallonsa Domin wannnan Shine karon farko dataga dariyarsa saida yagaji sannan yad'aure fuskarsa kamar bashiba Yace"......................................





_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_



WhatsApp number 07064904617

*ASHRAF_LOVE 💞STORY*

_PAID BOOK 300 ONLY_


_RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._

```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE 💞STORY
loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝```

_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *ASHRAF_LOVE STORY PAID 300*
_Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._



*Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji ✨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINA😍_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe nainyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 TAKUCE🥰🥰*



........................................


*INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 CE*



_FREE PAGE 41 TO 50_



```28/10/2023 SATURDAY October```



*LAST FREE PAGE IN SHA ALLAH, WANNNAN SHINE K'ARSHEN FREE PAGE IDAN KINA KANA BUK'ATAR WANNAN LABARIN 300 NE KAWAI,,, LABARINA MAID'AUKE DA TAUSAYI SOYAYYA TUGGU DAMA MAKIRCI GAMIDA SOYAYYA, KEDAI KADA KIBARI KABARI ABAKA LABARI DOMIN LABARIN YAYI TA KOWANNE FANNE DOMIN NIKAINA CIKIN SHAUK'I DA ANNASHUWA NAKE RUBUTASHI KAWAI KIZAUNA MUYI TAFIYAR DAKE TA HANYAR 300 KAWAI*




........."Kisani bawai Dan Soyayya na Aureki dankawai narama walak'anci dacin kashinda kikamin saina bautardake narama duk wani walak'anci dakikamun kin tozartani idan duniya kinsa na k'ask'antarda kaina dama darajata na Aureki village girl irinki sainayi maganinki cikin gidan nan,,"Yana Gama maganar Yawuce Abunsa Ransa Fess koba komai yasan yasamata shakka cikin Zuciyarta



Itakuwa kuka tasaka sosai tana nadamar wannnan Auran, ganin kuka ba Abunda zaimata yasa tamik'e tayi Alwala tayi sallah tana wurin har bacci ya d'auketa,

Shikuwa Wanka yayi bayan yagama duk Abunda zaiyi sannan yakwanta, tsaki yayi Ace Wannan shine darensa nafarko amma gashi yak'are cikin k'unci, hakadai har baccin yasaceshi,.



Kiran farko yatasheta tayi sallah tad'anyi gyaran d'akin duk da bawani datty sannan tasake kwanciyarta,


Shimadai bai makaraba masallaci yanufa sai k'arfe 8:00 yashigo gidan, haryawuce d'akinsa kuma saiyadawo d'akinta, tura k'ofar Yayi yashiga da sallama, Kwance yahangeta kangadon tawani kudundune Cikin blanket tana baccinta cikin kwanciyar Hankali kallo d'aya zakamata kasan tanajin dad'in baccin,


Fitowa palourn yayi yad'auke Ruwan gora masu mugun Sanyi yashiga d'akin, Saida yajanye blanket d'in Sannan yajuyemata Duka Ruwan tindaga Kanta zuwa k'irjinta,

Cikin firgici tamik'e zaune domin Sanyin yashigeta Sosai, ganin firgitar datayi sai Abun yabasa Dariya Sosai yayi Dariya Kafin yajefamata gorar ya d'aure fuska yace"ke daina kallona Kina wani zare ido Kamar munafuka, wato Anzo Ahuta ko? To bananba domin Nan Gidan Ashraf ne hutu ba irin nakubane village girl yarinya Mai aji wadda nakeso Zan Aura nakawo itace zata Huta Amma ke Dan wahala nakawoki, maza Kannadawo kitashi ki busarmin da zanen gadon harda katifa domin Ni ba k'azami bane," ficewa yayi yana dariya



Kuka tasa Had'id'a danasanin wannnan Auran dama fara takalansa datayi, amma Yakamata tafara ramawa tadaina barin bashi tsakaninsu amma tayaya,? K'awarta ziza tafad'o Mata Arai hakan yasa tamata text kantazo Gidan Anjima, tashi tayi tagyara d'akin


Shikuwa fitayayi Ransa wasai koba komai yasata fushi, Saida yaje gidansu suka jima suna Fira dasu jidda dan tazo gidan kusan darana yabar gidan ko b'angaren Small mom Baikallaba balantana yashiga, gidansu Ashna yawuce Yasami baba k'ofar gida Nan yatsaya Suka gaisa hardasu Haris da Husain yajima suna fira sai kusan magarib sannan yamusu sallama da Ajemusu Kud'i Masu yawa yawuce, Albarka Kam yashata gun Iyayenta saiyabamishi suke dabashi hak'uri Kan halin Ashna,

Dagacan gurin Omar Yawuce"Ah wanake gani Haka Yanzu Kamar Angon Ashna,"?


"Kai Omar bamason iskanci kawai nayi missing d'inka shiyasa nazo mugaisa jiya kawai Sainaji kamar wata bangankaba,"


"Ah ai dole nabaku space Amarya da Ango ai basason takura musamman Sabon Aure da akeyawan....,"saikuma yatintsire da dariya


Duka Ashraf yakaimasa Yace"Akeyimin Mara kunya? Wallahi duk kagama lalacewa awaje Omar asamu wata y'ar bazawarar Abaka Kawai kowa yahuta,"


"Habadai Kai kanka maik'aryar bakaso ka gwangwaje da yarinya k'arama maikyau saini Dan Sheri zakaso manna min wata, ai ingayama Abokina tini nayi ciki da K'awar matarka ziza, yanzu haka gidanka zani domin cantakai ziyara inda k'awarta takirani naje nad'aukota kenan saigaka,"


"Au waidama dagaske kake kanasonta to yaushe,"?


"Ah Sanda kafad'a nima nafad'a Kai in shourt gobe su Abbana zasu Dannima wallahi matsenake namatsu nafara jar fatartarnan Irin taku,"


"Hahahaha zakayi bayani ne d'an iska dama ai karatun nakuna likitanci b'ataku Kawai yake, kaga tashi muje dare yanayi idan munyi Isha mutsaya restaurants naci abunci saimu wuce,"


"Kaci kodai kamuku takeaway kaida Amarya ko kamanta bakai k'adai bane,? Waima yaushe kafara cin abincin Abincin restaurant,"?

"Sanda kukamun Auran dole,"

"Aure dole Kuma? Ka kawo yarinya kaikaice Ido Rufe yanzu dan iskanci zakace Auran dole,"?


Mtswww"meya raba wannnan Auran dana dole,? Wallahi Omar ni haryanzu bana Sonta bawai danso na Auretaba ni nawa K'udirinma na saketa kawai Bawai na Aureta tinda dama Danna Rama walak'ancina yasa a Aureta Kuma narama Dan nasata kuka bama sau d'ayaba Saidai duk Iyayenta sunbani tausayi wallahi ganin yarda suke girmamani dama yarda dani yanzu taci sa'arsu nafasa sakinta, wallahi harda nasiha sweet Mommy tamun duk naji bamazan iya k'aracin zalin Yarinyarba Kawai duk tausayi sukebani sun d'auka Auran sone basusan d'aukar fansa bane kawai,"


"Kai Abokina Gaskiya banji dad'in wannan labarin ba wallahi baka Kyautaba danasan shine Kudirinka dabanshiga gaba Akayi wannnan Auran ba, wallahi kaji tsoron Allah Kanada k'anwa kaima bazakaso irin hakan tasametaba kuma yaya kake tinanin idan iyayenta sukaji? Nidai Shawarata tinwuri kagyara tsakaninka da matarka wallahi,"


"Ni wllhi duk kunkashemun jiki, Amma Omar wallahi banasonta,"


"Zakasotane Ashraf kuma zakasa tasoka,"

"Amma taya? Nifa da wadda mafalkina yake bani Saidai haryanzu tacikin mafalkina tak'i Bari naga Fuskarta Kuma inaji Ajikina itace Alkhairy gareni domin itace takebada Rayuwarta saboda ceton tawa,"


"Banhaneba yimin bayani yarda zanfahimta wacece Kuma taya kafara ganinta,"?


"Nafara ganinta yanzu Ak'alla wata 3 kenan tinda nadawo 9jar nake wannnan falkin,"nan yakwashe komai Yafad'a masa


"ikon Allah Anya wannnan mafalkin naka bawai mak'iyankane keson ganin bayankaba,"?


"Nasanda hakan domin indai mafalkaina ganin Anak'ok'arin kashenine tin inada Shekara 12 Aduniya nakeyinsu Ada Sweet mommy nake ganin tanazuwa domin cetona Bayan nagirma kuma nadaina ganinta Saidai Ni Kad'ai kawai daga baya kuma saiga wannan Yarinyar danake fad'ama,"


"Wallahi sharrin mak'iya ne Abokina kadaina Wasa da Addu'a Kuma Inada tabbacin matarka itace maicetonka Tabbas watarana zaka yarda da zancena Ashna Itace mahad'in rayuwarka Amma Yanzu kayi istihala sannan ka Kwanta to duk fuskarda tazo maka da ita Tabbas Itace Mata mafi alkairi gareka,"


Jinjina Kai yayi, taresukaje sunata tattauna Lamarin Saida Sukayi sallah Suka saye takeaway d'in Sannan Suka tafi,.



"Abunda yake bani mamaki ziza inayawan mafalki dashi Kuma lokuta dadama saiya dinga kirana nataimakeshi Kuma inazuwa naganshi tsakan wasu mutane suna Neman d'aukar rayuwarshi Ada banganin fuskar Ashraf Saidai wani bayan na auresa jiya naganshi Ashe shine yajima cikin mafalkina Wanda nakeso Amma Amafalki domin a zahiri natsaneshi wallahi, yanzu kibani Shawara ko Kan muguntarda yakemun nafara ramawane ko yaya,"


"A'a Besty zaidaina da Sannu kece kawai Baki fahimce rayuwar champion ba wallahi yanada sauk'i Kuma kece kikafara tsokanarsa Inada Yak'inin da kinso kuzauna Lafiya zaku zauna, kuma kobaki zauna Dan Komaiba kodan gane waye keson d'aukar Ransa aizaki zauna kishiga jikinsa kigano suwaye Mak'iyansa, Iyayensa nada kirki Sosai sunmuku halacci kada kimanta saboda taimakonsu Kika Shiga Jami'a sunmuku taimako dayawa Wanda Koda Naman jikinki yake yanka Domin Rama halacci saikiyi hak'uri, wallahi Ashraf nada sauk'i idan kinkwantarda hanakalinki zakuyi Zama maikyau Dan Allah ki gyara zamanku tahanyar kissa kisisina Shagwab'a Ado girki da sauransu,"


Nazarin maganar tafara, tanajinjina kanta, shigowa sukayi da Sallama suna fira Abunsu, Ansawa Sukayi suka gaisa da Champion Cikin Sakin fuska"yace to gashinan maye Saida yabiyoni danyatafi dake inaga zamu tafi da waliyanmu gobe Ayi komai ko zizat,"?


Dariya Kawai tayi tana mik'ewa da Fad'in" Saida safe,"

Shima Omar yace"Saida safenku Amarya da Ango"

"Kajidashi dai munafiki,"

Dariya Sukayi duka Banda Ashna datayi murmushi Kawai, tare Suka rakasu sukadawo, Cikin Sakin fuska yace"ga Abinci nan nasiyo miki" baijira ansartaba yawuce abinsa


Dakallo kawai tabishi tana mamakinsa domin su Abba sunkirata sunyimata fad'a da nasiha da K'ara nunamata mutuncin mijinta garesu Domin ko yau yazo,



Kamar yarda Omar yabashi Shawara hakan yayi bayan yafara bacci kuwa, saiga mutanen wannan Karon Macce kawai tazo da Abinci tabashi yaci baiga Fuskartaba kuma Haka yak'arba zaifaraci saiga budurwarda kezuwa Masa Kullum tazo Cikin sauri tabuge kullar Abincin yazube k'asa tana girgiza masakai Alamar karyaci batayi maganaba shima Haka wata k'yanwa tazo taci Abincin Aikuwa take tamutu gurin cikin tashin Hankali yajuya danganin budurwar Saidai takama Hanyar tafiyarta gudu yayi Sosai yaci gabanta tareda fisge mayafinta data rufe fuska kwatsam saiyaga fuskar.............................................................



*TOFA FUSKARWA ZAIGANI?? SHIN ZAMANSU ZAI D'AURE KUWA?? SHIN ME UMMA K'ARAMA DA SMALL MOM SUKE SHIRYAWA?? SHIN RAUDAH TA HAK'URA DA SOYAYYAR ASHRAF??? SHIN UMMA K'ARAMA ZATA GANE GASKIYAR SMALL MOM AMFANI TAKE DA ITA?? SHIN WANNAN AURAN NASU CHAMPION ASHRAF ZAIYI K'ARKO KUWA?? SHIN ASHRAF ZAI TSALLAKE DUKA TUGGUNSU ZUWA MAKIRCINSU?? KO AA ZASUYI NASARA ASHRAF ZAI MUTU NE,??? SHIN SUNZUBAR DA MAKAMANSU NA FAD'A DA JUNA KUWA??? SHIN WACE IRIN SOYAYYA ZASU GUDANAR ANAN GABA???????* ```.. ... SHIN KINA KANA KUNA MUNA SUNA BUK'ATAR SANIN DUKA WAD'ANNAN ANSOSHIN??? TOFA SAICIKIN NEXT PAGE ZUWA K'ARSHEN LITTAFIN WANDA ACIKI NAZUBA DUKA TARIN ANSOSHIN WAD'ANNAN TARIN TANBAYOYIN, KEDAI KAIDAI KUDAI MUDAI SUDAI KADA KUBARI ABAKU LABARI KUYI HANZARIN BIYAN 300 KAWAI 🙅‍♀️ DAN MALLAKAR NAKA NAKI NAKU NASU WANNNAN K'ASAITACCEN LABARIN NAWA MAITAKEN _ASHRAF_LOVE STORY_
LALLE LABARIN SOYAYYA DOMIN SOYAYYAR TANA GABA, WASAN YANZU ZA'AFARA GADAN GADAN INDAI BAKIYI K'ASA A GUIWABA GURIN BIYAN 300 KAWAI TO LALLE ZAKISHA LABARI, NIKAINA INAJIN WANNNAN LABARIN SOSAI DOMIN NABAJE DUKANIN BASIRATA CIKINSA................ INASONKU DUKA MASOYANA 🥰🌺🌺😊🥰 NICE DAI TAKU HAR KULLUM DAMA KO YAUSHE MAISON GANIN FARINCIKINKU DAMA D'EBEMUKU KEWA, ZUWA TUNATARDAKU HAD'ID'A WA'AZANTARWA DAMA ILIMANTARWA WATO ✍️ MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR

Book Chapters
Chapter 1Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment