Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

murna tana cewa "wlhi zansha aini kin kaini maka, Allah yasa akwai y'ar zak'i a ciki"

Hajiya Amina tace "zau ma kuwa zak'in har zai yanke kunnen mutane"

Ladidi ta kawo mata kunun cikin dogon jug, kan kace me harta shanye tana yin wata irin gyatsa wacce ko hamdala Babu,

Kiraye-kirayen sallahr da aka fara yi ne yasa dukkansu mik'ewa suka wuce yin alwalah, Hinde tace "Hajiya in biyoki ne?"

"Lah zomuje mana"

Hajiya Amina ta fad'a fuskarta d'auke da murmishi,

Hinde ta taho tana tafe tana tsalle har suka iso bedroom d'in hajiyar, Hajiya Amina ta shiga toilet tabar Hinde a tsaye a tsakar d'akin tana ta kalle kalle, hajiyar na fitowa ta zaro ido sakamakon ganin Hinde da cinyar kaza da tayi, Hajiya Amina tace "y'ata mezan gani kin d'auki abu ba tare da kin tambayeni ba?"

Sai da Hinde tayiwa cinyar kazar kyakkyawan yaga kafin tace "dan Allah kiyi hakuri naga kinada kirki ne kuma bazaki hanani ba, "rabona dacin nama bansan ranar ba, inaga ma tunda aka haifeni sau daya na ta6 cin bama"

Hajiya Amina ta waro ido ta kamo hannun Hinde ta zaunar da ita akan kujerar roba kafin tace "idan kin gama ci ki shiga toilet kiyi alwalah"

"To kawai tace, sai dai tanada k'wakwalwar rik'e Abu, tunda taji d'azu hajiyar tace toilet, har k'ashin sai da ta tauneshi ta had'iye tare da sud'e hannunta ta bud'e k'ofar toilet d'in ta shiga,

Tofa

Abin yaso bata tsoro, a fili tace "anyi tsafi anan, wannan wane irin guri ne kamar na tsafi?"

Ta rufe bakinta da hannu kar hajiyan taji, ta d'auki buta taji babu ruwa, tsayawa tayi tana nazarin me zata danna a toilet d'in.

Gurin kunna pampo ta gani a jikin bango, tana kunnawa ruwa ya jik'ata sharkaf, ta tsala ihu tana cewa "sai da nace akwai tsafi-akwai tsafi Amma na kunna"

Hajiya Amina ta lek'o cikin tsoro tace "y'ata lafiya?'

Hinde dake tsaye ruwa yayi Mata jagab tana kuka tace "ruwane ya jikani"

"Kin ganki ko? "Ga buta can Dana ajiye miki ruwa kusa da abin wanka wannan ai ta fashe bana zuba ruwa a cikinta"

Hinde tayi shiru tana kallon Hajiya Amina,

Alwalar da batayi ba kenan ta fito tsamo-tsamo da ita kamar an tsamo a rijiya.

Har wani karkarwa takeyi tsabar sanyi da takeji, Hajiya Amina tai saurin d'auko mata bargo tare da tambayarta Ina kayanta?

"Mun mance a Tasha"

Hinde ta fad'a bakinta na 6ari, bayan ta lullu6a mata ta d'auki cup ta tsiyaya ruwan zafi ta jefa lifton tare da sanya Madara da Milo tace "tashi Kisha, Babu zafi sosai"

To Hinde tace "tana daga tsugune lullu6e da bargo, badan abin yayi Mata dad'i ba ta kafa kai ta shanye harda runtse idanu tanajin kamar zatayi amai.

A hankali ta ajiye cup d'in tare da kallon Hajiya Amina da take shafa mai kasancewar tana idar da sallah ta shiga wanka,

Feshe jikinta da turare take tayi kamar ba da kud'i aka siyesu ba, ta kamo hannun Hinde ta d'agata sama ta zaunar akan gado kafin tace "barin aro miki kayan Ladidi kisa kafin gobe muje kasuwa"

"To" kawai hinden tace, yanzu rawar sanyin da takeyi ya d'an ragu, ta gyara zamanta tana kallon agogo da yaketa tafiya ita kwallitarsa nema yayi mata kyau.

Da sallama hajiyar ta shigo hannunta rik'e da zumbuleliyar doguwar riga mai dogon hannu, da kanta ta sawa Hinde kafin tace "ya maganar sallah?"

Hinde ta fashe da kuka tabbacin dai babu magana,

Washe gari.

Anyi sallahr asbha dukkansu sunyi wanka, dole Hinde ta mayar da doguwar rigar Ladidi ta nemi guri ta zauna,

Hajiya Amina tace "Ladidi rakata part d'in Affan yakamata ko goge goge ta dinga yi masa tunda babu wasu masu aiki acan"

Ladidi ta rik'e hannun Hinde suka shiga part d'in sbda sun sami k'ofar a bud'e, saboda ragon azanci Ladidi tace "jeki ciki inaga yana sama"

Ladidin ta fice.

Hinde ta haura kamar inda taga Affan d'in ya sauko jiya da doguwar rigarta wacce tasa hannu take rik'eta har wuyan ma yayi Mata yawa, ga gashi har gadon baya duk yayi datti.

Duk da tana haurawa tana hutawa a haka ta isa, tana zuwa d'akin farko ta murd'a handle d'in k'ofar ta shiga, babu kowa a parlo dan haka ta murd'a handle d'in toilet, Aiko ta hangoshi zaune akan tukunyar Kashi, a zabure Affan ya....!

Wayoo masoyana lefin dad'i k'arewa idan kika ga littafin Wake d'aya a waje, to tabbas na sata ne saboda ayau na kammala Free pages sai mun had'e a paid group much love my fans



Zaki samu littafin akan farashin dari uku kacal 300 ga tsarin biya

Account number 3175689751 Zainab Habibu first Bank

Shedar biya ta wannan number 08141799224

Katin mtn da Vtu ta wannan number 08163626370

Shedar biya ta wannan number 08141799224

Y'an Niger zaku tura da katin Airtel ta wannan number 08141799224

Mom Islam

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT

This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4
Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment