Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE



You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

_🕊️THE SEXY BOSS🕊️_
_(Romantic and comedian)_


_WRITTEN BY:MAMAN TEDDY_


_Page 1_


*DEDICATION*
_This Book is dedicated to my creator ,then to the vehicle that drove me to the world in the person of Prof. Mohammed A. Bamalli and my beloved momma Hajiya Safiya Abdslm finally I dedicated this novel to my fellow fans. Thanks_

*_PREFACE_*
_ln out of deep concern on Marriage problem , our singles ladies,Matan Auren mu na yau da dai sauran mata baki ɗaya , wannan yasa na tsaya nayi dogon bincike ,not for a while...wannan yasa na tache Wanannan labari don na kawo in a romantic way , LALATA, ƘWARTONCI , tare da tarin dukiya wanda zamu ga matasan mu nayi a dare ɗaya . shin ta ina ake samun irin wannan arxiƙi? A sanin kan mu ne komai sai mun nema muke samu...! Matan Aure kiga daga sana'ar Ɗan wake ta maida zauren gidan ta ,dandalin Ƙwartanci,kawalci..._
_budurwa mai shegen Son kuɗi da zafin nema ,wanda saboda jarabar Son kuɗi har shayi take sayarwa a gidan uban ta , daga haka kuma sai ina za'a je kenan? , Gyefe guda kuma ga Shahararren Attajiri matashin yaro young billionerer , wanda he's not up to 29 years ,Likita a zahiri kuma a idon al'umma , Amma a baɗini shi ɗin MILITRY ARMY ne , THE SEXY BOSS kuma shararren ƘWARTO... THE SEXY BOSS...! Labari ne da ya taɓa rayuwar Ma'aurata matan Aure da kuma ƴammata duka . Pls don Allah if you know you're under 18 na roƙeki da iyayen ki kar ki karanta mun wannan littafi , but if you're above 18 sai dai nace Musha karatu lafiya...kar ki karanta ki na washe baki kina dariya😄 Kukan ƙurciyar na nan a gaba 🙄 . kar dai ku manta da yanda ƙarshen bariki take kama ga Littafaina na" Gidan ƙwarata, Bafulltanan Ruga, Ƙwarton manya, Walijaam, Taɓarah Siyasata, dds. Duk wacce tayi yunƙurin cin zarafi na akan wannan labarin baxan lamunta ba wallahi,don na fadi tun da fari ga yanayin labarin ba zan lamunta cin mutunci daga kowa ba ALLAH_


_Ba zanyi free page da yawa ba, a page 5 free page zai ƙare , zaki iya fara yin payment ɗin ki tun yanxu ,don a saka ki a paid grp a cigaba da tafiyar dake .... Littafin na kuɗi ne_
_Regular group ₦300_
_Vip Group ₦500_
_Special₦1000 zaku iya tura kuɗin ku ta wannan bank account 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki tura da katin MTN ta wannan numbern 08081202932 ,banda Vtu pls🤞❤️_

Bismillahir rahmanur rahim🙏

_ZRIA_
"Tafiya take zaf zaf zaf bata ko kallon gaban ta , idanun ta sun rufe a tayaya zata samu kuɗi don tayi jari ta gaji da zaman banzan da take , na ɗaya dai Makarantar ta gama shi wato secondary School , duk da tun da ta fara makaranta akaf rayuwar ta tun daga tashin ta har zuwa yi yanxu bata jin ta taɓa zaman aji sau talatin . Idan kina neman cikakkiyar un serious student to ita ɗin lamba ɗaya ce . Amma a idon duniya ganin mai ilimi suke mata ,saboda cika bakin ta , ga iya wasa kai . Bata cikakken dogon magana bata sa turanci ba a ciki , kasantuwar layin su wuraren cikin kasuwa ne duk ƴan ƙauye ne sai wanda basu yi ilimin zamani ba yasa suke mata kallon Wata irin fitinanniyar mai ilimi da babu kaman ta kaf unguwan . Wannan yasa take samun girmamawa daga mutanen unguwan tasu . Kaman yanda Umaima ta saba yanzu ma juyawa tayi tana ganin Wani yaro Wato Sulaiman yaron layin su , yana tafe gyefen sa da Akuyar gidan su yasa igiya a saman kan ta yana jan ta zai kaita gida . Kai Sulaiman ..! Umaima ta kira sunan shi tana cigaba da cewa " Ka riƙe head ɗin goat ɗin nan da ƙyau kar tayi running away... Duk da bai fahimta mai take nufi ba don duk ya birkice ya ɗauka wani irin lafiyayyen turanci tayi masa na ƴan ƙasan waje ,wannan yasa jikin shi na rawa ya ƙara kama akuyan yana cewa " To Umaima . Hurryoooo hurryoooo tayi maganan tare da raɓashi , hurry up ta koma dashi hurryoooo. Wuce shi tayi tana isowa dandalin mazan layin da suna ganin ta kowa ya hau washe baki yaga mai ilimi ,nan suka hau faɗin Barka da yammaci Umima . Murmushi Umaima tayi tana ɗaga masu hannu kamin tayi magana ne sai ga Sama'ila yazo da mashin a wani irin gudu ya wuce wurin fiiiiiiiiiii tare da bi takan Kazan dake gyefen hanya . Rintse ido Umaima tayi kamin tayi magana samarin layin sunyi saurin nufar inda kazan take wushishshiren mutuwa , Yayi da Sama'ila ya tsayar da mashin ɗin nashi can gaba yana isowa inda kazar take a ƙwance tana wushishshire . Ganin mutane sun rufa wurin kaman an kashe rai yasa Umaima ƙarisawa cikin sauri tana tafiya zaf zaf irin tafiyar nan nata ,ga ƙiba gata ƴar gajera , nufa wurin tayi tana leƙawa ,nan taga hanjin kaza a waje , rintse ido tayi tana faɗin " Eyya kazan tayi gone. Yanzu Sama'ila abun da za'a yi shine ka ɗauki kaxan nan Kabi gida gida ka nema mai shi . Kamin ta rufe baki ne mazan layin suka amshe ta da tabbas kuwa haka za'ayi ,ka nemi mai wannan kaza ka a bata haƙuri .

Juyawa Umaima tayi zata tafi sai kuma ta juyo tana kallon Samarin tare da cewa " Samari Inshaallh gobe zan fara sayar da shayi , da yammaci sai kun zo siya. Duk da a wannan wurin aƙwai wanda hakan baiyi masu ba , amma ganin da yawa sunfi riji'a mata yasa kowa cewa " Zasu zo goben Inshaallh . Don dama ita Umaima aƙwai faɗa da tsiwa , Ta kama yaran layi duka ,haka almajiran Layi sam bata da kirki amma a haka tana da masoya saboda fara'ar ta da iya zubo zance ga kuma uwa uba turancin ta ,da suke ganin duk Zaria babu kaman Umaima indai turanci ne.

Fitowa tayi daga layin nasu zata tsallaka titi sai taji Muryar nadabo yana kirar ta da" Malama Umaima , cikin sauri ta juyo tana washe baki tare da cewa " Na'am Nadabo ya akayi ?. Murmushi Nadabo yayi yana nuna mata sabon shagon askin da ya buɗe tare da cewa " Kinga Shagona Dana buɗe na aski , Mani ne yake zanen kayan aski a jikin shagon ,gani nayi duk layin nan babu mai ilimin ki shiyasa nace a bari Kizo kisa ma shagon suna . Ƙara wangale baki Umaima tayi tare da gyara wuyar hijabin ta , tana cewa " Ƙwarai kuwa haka ne.! To kai Mani ka shirya ka saurara sunan da zata faɗi sai ka sanya.!

Mani ne yace " To Nadabo ina ji. Shiru Umaima tayi don bata san sunan da zata faɗi da turanci ba , tun da ba iyawa tayi ba . A hankali ta tuno da wani jarida da take siya a wurin Baba ,Wai ita adole ga boko da ƙafanta ta zauna tayi ta kallon jaridar layi ɗaya bata iya karantawa , amma a haka gobe zata siya wani . Yauwa ya shirya rubuta..! Tayi maganan tana kama ɗan mitsulun bakin ta , Sai kuma tace kasa " Nan ta fara jero masa harrufan baƙaƙe yana rubutawa ,bayan ya gama ne ta karanta masu kamar haka " SOFA BARBAR SALOON😂 . To shikenan tayi maganan tana juyawa , Cike da jin daɗi Nadabo ya fiddo da ɗari biyu a gaban aljihun shi yana miƙa mata tare da cewa " Umaima gashi , aaa haba Kabar shi Nadabo. A'a ba'ayi haka ba don Allah ki amsa . Murmushi tayi tana sa hannu tare da cewa " to bdmw Yowa Nadabo ka sanar da mutanen ka Zan fara sana'ar sai da Shayi kamin result ɗin mu ya fito ,mu wuce gaba da Sakandire. Aaa kayy mashaallh nan Nadabo yayi ta mata fatan alheri ita kuma ta juya cike da taƙama tana barin Wurin . Juyawa Nadabo yayi yana kallon Mani dake bin Umaima da murmushi , kai lafiya malam ? .


Murmushi Mani yayi yana cewa " Kasan Allah Nadabo nifa duk duniya ban ga wacce nake so kaman Umaima ba , gata ƴar lukuta ,ga ilimi...kai Da Allah rufe mawa mutane baki , Kasan wannan yarinyar ilimin ta kuwa? Duk layin nan babu wanda ma zai iya soyayya da ita bare kai ,da ba A ba Alu .ka tsaya ka ga irin masifaffen me ilimin da zata aura , Ni ina da yaƙinin ma professor zata Aura don shine dai dai ita . Tun da Mani yaji haka ya juya yana cewa " Na bar ma zuciyata.!

***
_LAGOS_
Gida ne da yakai ya kawo ,babban gida mai kuma ɗauke da be hawa hawa , bene ne aka ɗaura kusa huɗu , wanda zamu iya cewa " Duk girman Lagos ba gida irin wannan , ko ba'a faɗa maka ba kasan cikin gidan za'a samu under ground wato gidan ƙasa . Gaba da baya sojoji ne suka ke waye gidan , don babu security ko ɗaya ,sojoji ne suka zama security n wannan gidan... A hankali nake bin ko ina na gidan da kallo Ina kutsa kaina hanyar da fita . Wani irin falo na shigo wanda gaba ɗayan shi ban ga wani abu da ya yi kama da palstic ba har ƙofan wurin komai glasses ne kaman madubi haka kake ganin kan ka . Wani irin ihu nake ji ƙasa ƙasa ,can kuma na fara jin ihu haɗi da magana ...saurin ƙarakawa wurin nayi , wata irin babban mace na gani zindir tsirara haihuwar uwar ta , irin manyan ƙosassun hijiyoyin nan , ta wangale ƙafa ta wage mawa Saurayi matashi wanda ashekaru bai fi 28-29 ba yana buga mata gotso jikake fat fat fat...ita ko sai ihu take tana sambatu tare da faɗin aaahhh daɗi ,aahhhh washhh ciki SIR UMAIR , wayyo Gin....wani zungura yayi mata nan bakin ta ya ɓace tana faɗin Washhh Doctor daɗi aahhhh ka kama gindina ka riƙe kayi tamun na bar maka washhh Aahhh Daɗiiiii aahhhh tana maganan Muryar ta na shiɗewa , yayin da ƴar tsakiyar ta take rawa kar kar , haɗa Gindin sa yayi da nata yana sa hudan shi tare da ɗaurata saman ƴar tsakarta dake rawa na jaraba , ya dannata ciki , wani irin ihunnn daɗi tasa tana kai hannun ta tare da ƙanƙanesa tana faɗin wayyo Doctor UMAIR aaahhh Gindin ka daɗi ,wayyyy zan sumaaaa ....shiiiii..! Taji yasa mata yatsar shi a laɓɓan ta , ware idanun ta tayi tana kallon kyakykyawan fuskar tamkar na balarabe hannun ta tasa tana jan sajen sa tare da shafawa idanun ta na fidda hawayen ɗaɗi , Umair Daɗɗiiiii tayi maganan tana jan kalaman nata. Pink lips ɗin shi ya ɗan cija ,wanda saurin rintse ido tayi tana furta aaaahhhh don ji tayi kaman durin ta ya gatsa , lulun manyan idanun sa ya watsa mata wanda tsakiyar su suke ash colour , akasin namu da yake baƙi , kallo ɗaya zaka yi ma Umair kasan cewan Half cast ne ba cikakken ɗan Africa . Cikin Muryar sa mai Dada haukata duk wasu matan dadiron nasa yace " Bana so ina sex da mace tana mun kuka , i hate that...! Girgiza kai tayi alamun to , zata yi masa magana taga ya miƙe daga Kan ta yana tashi da'alama barin restroom din zaiyi . Saurin miƙewa tayi tana riƙo hannun shi , tana wani irin magana da rawar murya , Pls No no Umair pls... Kallon ta yayi don ya fahimta mai take nufi , Pls ko one round ne.!

Juyawa zaiyi yaga takai hannun ta ƙasan durin ta tana fara caccaƙar durin nata a fichewar Hayyaci , wannan yasa shi dawowa a nan tsaye yanda take ya haɗa ta da bango yana ɗaga ƙafarta tare da zura Gindin sa cikin durin ta , a haka ya cinta kaman ya samu ɗanyar Nama Yana aikin buga mata wasu lafiyayyun gijagijen gotso , wanda kama baki tayi don ihun daɗi take son yi amma ya hanata hakan , acewan shi baya so..! Wannan yasa ta sai nishi take kaman mai naƙuda , kallon yanda idon ta sukayi waje yayi nan yasaki wani murmushi yana ƙara harba mata alƙalaman sa ciki , kawai sai ruwa sharrrrr ta fara ambaliyar ruwan daɗin ta ...bai tsaya ba ya zare Abun daɗin nasa yana juyawa tare da barin ta nan zube tana ambaliyar ruwan niima anan ƙwance ƙasa..! Ihu take tana faɗin Wayyo daɗi Wayyo gindina zai fita wayyo Aahhh ushhh You sexy Umair Daɗɗiiiii , You're SEXY BOSS.!
***
_JIRGIN OUSTRALIA_
Jirage ne kusan guda Ashirin suke sauka a filin saukar jirgi na Lagos , ko wanne jirgin sunan da zaka ga An rubuta shine U.B , Bin jiragen da kallo jami'an gomnatin wurin keyi , babu mai zarran iya tunkara da sunan bincike . Sai dai ƴan jaridu dake kai kawo wurin rattafa bayanin da suke son Fitar wa a safiyar gobe wato Monday Zasu fidda jaridar da makaman labarai. Commionern ƴan sanda ne ya sauko daga ɗaya daga jiragen , wanda wannan ya nuna mawa ƴan jarida cewa " Wannan jirgin an shigo da su Nigeria ne da hannun gomnati , cikin sauri suka rufe Commioner tare da jefo masa tambayoyi kowa na faɗin nasa , Yallaɓai shin wannan jiragen na mene? Yallaɓai shin waye mamallallkin wannan jiragen? Yallaɓai shin gomnati.... Ya isa ya isa.! Yayi maganan tare da katse su ta hanyar ɗaga masu hannu , wannan jiragen ba na mutanen ƙasar Oustralia bane , na ɗan ƙasar mu ne , Sir Umair Ahmad moddibo . Matso shi ƴan jaridun sukayi don an zo inda suke so azo . Yallaɓai meye gaskiyar zargin da ake akan SIR UMAIR? Wasu suna cewa kudin sa bana sa bane , a gyefe guda kuma wasu suna cewa shi din professional doctor ne ,wasu kuma suna cewa a'a shi ɗin militry Army police ne. Wata ce ta kuma jefo masa tambaya da faɗin" yallaɓai munji a majiya labari Minister na tsaro wato Hajiya baraka ta sanar da cewa " Duk wanda yayo mata bin cike akan Umair ciki da wajen sa tasa ƙyautar kuɗi na dukar kudi kimanin Miliyan dubu ɗari biyu da hamsin... To ku meye aikin ku ? Kuje ku bincika mana?? Sir Umair ba mai laifi bane ,don haka mu ƴan sanda Ba zamuyi bincike akan abun da babu ba. nufar moton shi yayi, yayin da sauran jami'a suka dakatar da ƴan jarida.
***
Leƙawa tayi gidan Baba tana faɗin Baba Wai shin yau babu jarida ne ? . Babu na turanci sai na Hausa . Kai Baba baa samo jaridun bane ,na gama da wancen . Cikin mamaki baba ta juyo tana cewa " Kice kin karanta labarin Wannan matashin biloniyan nan , wanda idan za'a jero masu kuɗin Nigeria da suka fi kowa mutum sha biyar sai an saka sunan shi a ciki . Wai ya labarin yake ne?? . Ƙurrri Umaima tayi da ido tana kallon Baba Uwale don Jin ƙaryar ta an kusa ka mata . Cikin sauri tace " Eyya Baba Uwale ai Sani na bai mawa wani ɓangare daga cikin jaridun , ƙila da wurin shi mutumin . Ya labarin yake?? Taɓ aiko ana ta firar shi ko ina ma , ance shi mahaifin shi ne ɗan Africa Mahaifiyar shi Baturiya ce a Oustralia , kin san ƙasace mai yawan ƙarafa masu ƙyau da jabu , wannan yasa yake da maƙerar jirage da duk wasu abu da ya haɗa da ƙarfe ,da hakan ne yayi arxiƙi gigitaccen arxiƙi a ɗan shekarun shi ....ƴan jaridu wasu na zargin shi . Uhm wannan duk shirme ne su ƙarata..!


Cewan Umaima tana shirin juyawa ne sai taji Muryar Uwar gidan baba Uwale Rabi tana cewa " Ance ministan Tsaro ta sanya duk wani ɗan jarida ko gama gari da ya nemo masu masaniya akan Shi da yanda yake gudanar da kuɗin sa da kuma yanda yake samu ,wanda ya tona mata asirin shi zata bashi miliyan dubu ɗari biyu da hamsin.


Cikin sauri Umaima ta juyo tana shirin karo da garu don ita kuɗin kawai taji , Baba Rabi Miliyan Fah kika ce? Duk wanda ya nemo sirrin shi zata bada...ke miliyan dubu ɗari biyu da Hamsin aka ce..! Masifa Baba meye Sunan mutumin ? . Kallon ta Baba Uwale tayi kamin tace " Kinji ki Umaima da wani magana me xakiyi da sunan shi?. Baba nidai ki faɗamun meye sunan shi ,a kuma ina yake zama da har aka kasa nemo komai nasa ?. Murmushi Uwale tayi cike da shashantatar tace " A Lagos yake rayuwa sunan sa Sir Umair Ahmad moddibo..! A hankali a zuciyar Umaima tace " Zan nemo shi ,zanyi aiki a gidan sa a kuma ƙarƙashin sa ,zan kwashe sirrin sa ,na kaima hajiyar nan ,ta bani milliyoyin kuɗaɗe , Allah sarki har na fara tunanin sana'ar shayi , to na daina daga yau ....Ashe girman da mutane ke bani sun san zan ɗaukaka ne😂.



Ba'a fara komai ba tukun na, yanzu zamu fara💃 Son kuɗi zai kai Umaima gidan ƙwarto wayyo Gwaggo Ramatu😥 ku hana Umaima don Allah😂
#Umaima iyayen boko🤣
#Shin haka zata je tayi ta ma mutan Lagos turancin nan nata🤔
#Topa ko ya zata kaya? Ku biyo alƙalamin Mmn teddy a next update Inshaallh✍️😍


*Bazan yi free page da yawa ba , pages biyar zanyi na free , sauran na kuɗi ne , zaki iya fara biyan kuɗin ki tun yanxu.*
*Regular group ₦300*
*Vip Group₦500*
*Special₦1000 Zaki iya Turo da kaɗun ki ta wannan account 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko ki turo da katin MTN ta wannan number 08081202932*
_🕊️THE SEXY BOSS🕊️_
_(Romantic and comedian story)_


_WRITTEN BY:MAMAN TEDDY_

_PAGE 2_

*Ba zanyi free page da yawa ba , only 5 pages zanyi na free , don haka a page na 5 free page zai ƙare ,maza hanzarta wajen biyan kuɗin ki , don ayi tafiyar dake , Regular grp ₦300...Vip group₦500... special Suna biyar ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki turo da katin MTN ta wannan number 08081202932*

_________________________

Ganin yanda Umaima ta faɗa duniyar tunani yasa Baba Uwale cewa " Ke kuma lafiya ? Ko na baki jaridar Hausan ne ki karanta? A'a Baba Uwale Bari na Tafi ,idan an samu na turanci ki sanar mun ko ta katanga ne ki leƙo ki faɗa mun ,sai na zagayo na amsa . Tana gama faɗin haka bata jira jin me Baba Uwale Zata faɗi ba ta fice cikin sauri tana barin gidan .
Bayan fitar Umaima kuwa nufar gidan ƙawanta tayi aminiyar ta wanda suka yi aji ɗaya a makarantar sakandire ,tasan Umaima ciki da waje ,tasan bata iya komai ba sai jahilci ,amma da yake Fatima ba mai yawan surutu bane , bata taɓa ce mawa mutanen layin nasu Umaima jahila ce ta ƙarshe ba , sai dai idan anyi mata wani Abun ta koma gida tayi ta dariya , don ko iyayen Ta bata faɗa masu wacece Umaima ba . Gidan Uwa mai tuwo Umaima ta nufa , da Sallama ta shiga gidan , nan ta tadda Uwa wato mahaifiyar Fatima wanda da sana'ar ta tuwo ne ,amma yanxu ta aje don dole saboda Masifar magajiya mai ɗan wake ,data hana kowa sana'ar komai a layin nan , a cewan ta indai tana sana'a babu wanda zaiyi ta rabu dashi ,masifar ta kawai zai sa don dole ka aje . Buta ta gani a gaban Uwa mai tuwo , yayin da Fatima ke can gyefe tana wanke wanke .

Nufo Cikin gidan tayi jin Uwa ta amsa mata sallaman tana faɗin Umaima boko da ƙafarta , Umaima turawa Allah yayi maku albarka , murmushi Umaima keyi tana ƙara yashe baki tare da gaisar da Uwa , kamin ta nufo inda Fatima ke wanke wanken ƙwanuka . Ita ko Fatima tun shigowan Umaima ta faɗa duniyar tunanin lokacin da suke Makaranta a SS1 , Sam Umaima bata da aikin da ya wuce cin abinci ,ita dai kawai taci tayi nak ,shiyasa har yau take cewa " Ita ba zata iya wani sana'a ta saida ba indai bana ci bane a ciki ...Shiru Fatima tayi tana kallon Umaima da tuno da lokacin da take cin Wainar gyero a cikin aji , malamar maths ta miƙar da ita tsaye tana faɗin " Ke me ciye ciye tashi ki faɗa mun amsan wannan maths ɗin ...ta ƙare maganan tana nuna mata Y+X= . Kallon Malaman Umaima tayi tana cewa " Haba Malama tsokanata kike yi ko? Y da X ai kalmomin turanci ne... Dariya ajin aka sa malaman kuwa dafe kai tayi . Ke murmushin me kikeyi ne? .


Umaima tayi maganan tana girgiza Fatima tare da dawo da ita daga tunanin da lula . Murmushi Fatima ta kuma yi tana kallon ƙawar nata tare da cewa" Na tunaki ne da malaman Maths na senior . Wani irin bushewa da dariya Umaima tayi , tana ƙarawa , kallon su Uwa tayi tana miƙewa tare da cewa " Sun fara shashancin nasu kenan ,tayi maganan tana shigewa daga ɗakin
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3Chapter 4

3 Comments On THE SEXXY BOSS
avatar
hauwarh

11 months ago

Reply

Is not complete

avatar
sani-safiyanu

2 months ago

Reply

Such a excellent book

avatar
sani-safiyanu

2 months ago

Reply

Such a excellent book

Please Login or Register in order to submit comment