Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

tafi...


Wani gigitaccen qara ya saki Wanda ya maye gurbin maganar da yikeyi
Sakamakon muciya da ta gicciya masa a Mara


A guje ya dafe wajen yina kururuwa gamida salati
Wayyo allah ba shikenan,ta dagargaza abokin aikin,allah ya isah uwale kin cutar da hausi

" badai takan wannan jijiyar bace ? To gwara in dagargaza duk mu rasa da in tafi in barwa hausin tana kwasan lagwada ni da zawarci"

Biyo ta yayi zai hankadata waje yina tsiya harda gore gore


Uwale dake riqe da kugu jin yina surutai yina nufota ya tabbatar mata da bai daku ba

Aikuwa kafin ya qarasa tai kukan kura ta damtsi abar taringa ja tana lilo
Aduniya ji yayi kamar zaa zare masa rai
Ihu ya ringa kwararawa yina Neman gudunmawa

Da gudu matan gida suka hankado d'akin,ganin hannunta kam akan mazantakarsa tana lilo, ya firgitasu lalle uwale za ta kashe rai suna Cikin gida

Duka suka rufeta dashi ,kafin da qyar suka qwaceshi
Rikicaaa ya watse can gefe yina ihu yina ,uwale Na sake ki *saki uku* Ashe dama ke makashiyace ban sani ba...allah ya isana...


Kukan kura tayi tana qoqarin cinmasa ana rirriqesa
"Kubarni da ja'iri bakinsa bai mutuba ai "


***
Matan gida Koran fata fata sukayi wa uwale ,don su Kansu sunyi murnar rabuwar bello da uwale ko sa samu suyi tarbiyyan yaransu lafiya"

Bello kam saida aka dangana shi da gadon asibiti waje ta salu6e ta kumbura tai sintsir hausi ce me jinya itama tanayi tana allah shi qara tsiyar qarin aure kenan yau wa gari ya waya?akan aurenka da uwale ba tozarcin da bakayimun ba ,yanzu kuwa da nayi haquri gayinan duk allah yayi mun maganin Ku INA kallo"


"Ke dai hausi karki since ladanki,yin jinyar nan kikeyi don allah...

***
*Tuna baya*


Tunda bello aka tsaida ranar aurensa da uwale ,hausi take ganin rawan kai nau'i da suffa ,a lokacin suna gida iyayensa mamanshi ta ware masa fili tace yaxo ya danyi ginin qasa a lilli6e da sumunti ya kintsa matansa waje guda
Haka kuwa ya tarkata jarinsa ya qera gini lokacin biki aka sha biki...ranar kuwa da ango zai shiga daki abokansa Na kawosa suka shige d'akin uwargida su gaisa kafin su shigo...shikuma ya shige d'akin amarya ,ya ajiye kazar angwancin zai dawo gurin abokansa .saidai zumbur uwale ta miqe.

" yoooo INA kuma zuwa?
..Wai zan yowa abokaina jagorancine suzo Ku gaisa,kuma a taraku ayi maku fad'a da er uwar zamankii kuma babata da safe zata kuma sasantaku..

Tsidik ta mike ta warware mayafi ta gyara zaman shi aka

"To mu tafi d'akin hausin tare.. yaudai ranana ne ban bari aci min ko minti"


**
Duk nasiha da ban Baki abokansa sunyi masu itadai hausi batace komai ba
Da zasu tafi tayi masu godiya itama ta mike zata shige uwar d'aki

Sigina da ido uwale tayiwa bellon

Saiga bello Cikin rawar murya yina kiran abokansa da hausin wai su daddawo

"Yawwa hausi kwana nawa zanyi a dakin uwale?

" kaji wani rainin aqalu...adadin kwanakin da musulunci ta tsara maka mana kwana bakwai..."


"Haba hausi bansanki da baqin ciki ba. Ke kuwa ba tun kafin auren nan ba kince zaki qara mun kwanaki ba ...don allah jama'a Ku bata Baki


Ya juya yina kallon abokansa
Sakin Baki hausi tayi cikeda mamaki
Lallai bello ko yanzu ya nuna mata yayi aure

" hummm shikenan Na qara maka sati biyu aci angwanci lafiya


A tare uwale da bello suka amsa da amin ,uwale harda godiya
Suka miqe suka tafi,itakuma ta shige uwar daki Cikin rad'ad'in 6acin rai

Yanzu shikenan Dan majalisar tarayyar birnin wandon da Nike taqama dashi ya zama mallakin mu mu biyu....


***
*Abun dariya yaro ya tsinci haqori*

Tun ranar da bello ya tare da uwale kullum bello akan network yike ,kwana hudu cur baya barci ,dare farai ana abu d'aya . tun yina Na marmari yanzu ya koma yin Na wuya
Gashi ta daina barinsa fita,ko d'akin mahaifiyarsa ya shiga saidai tsidik kiga ta banko labule ta shigo itadai karya Dade yazo a cigaba.


Bello kam ya shiga tashin hankali kullum yawo da zariyar wando kacau kacau a hannu ko daurewa baya iyawa
Hutu daya yike samu lokacin sallah..aikuwa lokacin zai gofana sujuda yina rokon wa uwale barci ko ya samu ya huta

Shedanci da karuwanci kuwa iri da kala
A baya babansa ita tasa yayiwa hausi kishiya saidai yanzu duk inda ta zauna sai tayi gulmar su
*littafin kud'i at regular 200 VIP 400 ,plz serious buyer kadai zasu biyo mu din jin yanda zaki biya plz. ,09065990265*

"Allah ya hada Dana da me farar qafa duk ya karkad'ar da komai nasa ya aurota bata tsinana masa komai sai karuwanci da suke isana dashi.. Na qwace huwaila ersa a hanun uwarta na bata kyauta amma da shike ba diyar arziki bane dare nayi zata turo mun ita su rife qyaure garamm
Bazakiji motsinsu ba sai wajen shad'aya shaura na safiya sannan zakiji qoshiyoyi suna qara a cikin faranti a dole suna karyawa
Da murya qwarqwar irin na soyayyun nan da suka tsofe a gida zakiji tana gardama dashi


_Ahh ni Wallahi na fika loma...Ah lomana yafi naki_
To wannan tsinewar yazo qarshe yanzu nan zanje inyiwa tufkar hanci"

Ta dasa aya tana kallon qawarta sala mai waina,ta zura mata ido mai ma'anar domin gyara ko shawara...
_Typing ✍🏾_




*HARIJI*
(Original Romantic love story)



Free page 11&12


*Alheri writers Asso.*


By...Oum Aphnan

*Masu zagina na barku da illalah akwai madakata ,so if u lyk ki cigaba da zagina ohum bayi tsiro 🤷‍♀️Amma ki sani Bana fada a social media ,don't allow me to start ta kanki....oh allah is it by force ehennn?so oum Aphnan ta dasa alkalaminta no going back ,so don't exhaust ur time jareee🤥*


Ana qare qarar su ummi ,en sanda suka taho da Ankwa suka umurceta da ta miqo hannu,a sagala mata a wuce da ita gidan yari zuwa lokacin zaman kotun na gaba....

hawayen bakin cikine ya fara tsatstsafo mata a kwarmin idon ta,talaka! Talaka bawan allah ,ace yau duk bautar da tayiwa likitocin asibitin nan ba Wanda zai tsaya mata? Haba wato kowa yina tare da Kaine zuwa wani lokacin gazawa.


Girgiza kai tayi kurum ta miqa masu hannun suka saqala mata ,er sandar haka ta shiga ingixa qeyarta tana tangadi ,tamkar zata kifa


A tarikhin rayuwar ummi in ance mata wani rana zaizo da za tayi abunda za a kaita koda police station to zata qaryata,to bare wai gidan yari ! Ya ilahy😥


***
Quliya ,bai cire idonsa akan talabijin ba,saida aka nuna inda aka hankada keyar ummi cikin motar en sandan

Wani kakkauran numfashi ya furzo zuwa waje mai d'umin gaske

A take ya d'auki wayar salulansa commissioner of police ya kira ,bugu biyu ya dauka ya soma gaishesa cikeda girmamawa

A gaggauce ya bashi umurnin dakatar da yaransa ga maltreating din ummi da sukeyi
Kuma a wuce da ita headquarters dinsu,yanzu nan zai turo lawyansa na musamman don a daukaka qaran zuwa federal ,inyaso sai idan sun nadi sahihan bayanai a bakin ummy a maida ita gidansu safely


***
Qarfe biyu da rabi na dare a birnin Abuja, Nigeria

Matasane kusan su biyar suka fito daga cikib wani club da naga daga sama an rubutun sunan da golding blue light kamar haka *Recreation club*


Wani matashin yaro da bazai Gaza shekaru ashirin da tara ba ,ya fara danewa Bayan wata d'irmemiyar mashin Wanda ake tseran gudu da ita ,A qiyasin kudin Babur d'in kuwa takai miliyon takwas

Sanye yike cikin gajeran wando da singlet mai roba roba da ya dace da hadadden fatar jikinsa mai dauke da lufluf din kwantaccen gashi,kai da gani ba tambaya kasan yaron inba balarabe bane to tabbas ya had'a tsatso da larabawa ,tun a yanayin layalayan gashin kansa da akayi masa askin funck ya saisaye wajen qeya ,ya tarashi cukus ta gaba
Sai gashin gemu da ya Tara cunkus har kusan saman kirjinsa tamkar jikan sheqau
Da gaske kallon farko xaka aza cikakken mutum ne da zai kai shekaru talatin da biyar haka,duba da tsuvurin gemun da ya bari ,sai yana taqadaranci ne ko kuma yina zubo wauta zaka gane yarone danya sharaf


Da fofoti suka fito club din shida abokansa, alamu ya nuna su din gayune kawai amma basa shan komai ,inma da abunda ya kaisu club din to bai wuce kallon rawa ba da rashin ji irin na yaran manya da suka saba da rayuwar qasar waje


Wata wargajejiyar mashin mai fad'i da yawan fitillu ya hau ,sannan ya maqala hulan kwanon dake sagale da hannun mashin din

Wata irin keyy ya sakarwa mashin din kurum ya fara cin taya ,kafin ya fice da gudu giyan qarshe


Ihu sauran samarin suka saki ,suka dafe mashi baya a tasu mashinan
Suna kiran sunan sa tamkar Wanda suke filin tseran gudu ba kan kwaltan filin tarayya abuja suke ba a wannan daren ,sunadab da shiga uturn din da zai dauke hanyar Asokoro yaji tayarsa na gaba ta caki wani abu a take ta fara tangal tangal

Unknown to all of them fataken darene sukayi target dinsu tun fitarsu

Yina ankarewa da hakan ,kurum ya fara daddanna wasu wurare ta gaban mashin din ,a take mashin din ta fara wani irin qara tana jajjan kacocin mashin din tamkar zasu farfashe,saida ya gama daddanna komai sannan yaja burki ya tsaya


En fashin da ada suka daddaga bindigoginsu ,gamida saitin tayoyinsa ganin ya yi saranda ya tsaya yasa suka sauke hancin bindigogin suna kallon qasa ,a gadarance suke qarasowa kamar Wanda suke falonsu


Saida sukazo dab da shi kurum sukaji sautin woyyyyyyy
Saidai sukaji mashin dinsa ta fyalla da gudu ,a take suka fara masa 6arin alburushi saidai Ina ,har tashi sama mashin din takeyi in sun saita sama ya dawo yina gudu a kwalta

Abokansa ihu sukaeyi " *Adnannnnn* ka tsaya kudi ne za a basu..."


Basu samu cafkesa ba har ya shige get d'in dake kewaye da gidajen anguwar gabad'aya Wanda manyan sojoji maras imani ke gadinsu,amma saboda kowa yasan *Adnani* baya harkan qoro yasa in har yike qasar ake barin get din shiga unguwar a bude da zaran zai fita yawon darensa kofa a bude take....

Da hannu daya yike murza hannun mashin din sakamakon hahharbinsa da sukayi a hannu da cinyar qafarsa ,gudu kuwa da tayar baya kadai tsabagen gudun tashin hankali, don haka suna ganin ya shige sukasan ya tsira
Don haka a karce suka juyo suka tasa qeyar abokan zuwa ma6oyansu dasu

***

Adnan kuwa Bai fara jin ciwoba saida suka rabu da en fashi ,ya kasa qarasawa gida saidai aka qarasa da shi

Gidane tafkeken apartment mai daukeda 6angarorin matan aure hudu ,da qawatacce daga tsakiya wanda ya kasance Na me gidan ne,sai kuma 6angaren mazan gidan su biyu Adnan da Arif dan shekaru sha takwas


Zakayi mamakin duk girman gidan yara hudu tak mai gidan ya Haifa maza biyu mata biyu ,Sai matan aure uku,d'aya bayarbiya daya banufiya d'aya Igbo


Zaman kishi
Tunda aka shigo da Adnan gidan ba mata daya da ta fito a cikin mata ukun da suke cikin gidan

Tun dare yike burgima a cikin jini yina ihu amma ba mahalukin da ya fito ,ciki kuwa harda irfan qaninsa ,kuka adnan ya ringayi yina dakacen rashin mahaifiya ga mahaifinsa ba mazauni ba ,a gaban qofar d'akin quliya ya kwana cikin halin tsananin jinya...


***
Sala kam gum tayi da bakinta don kuwa ance fadar da yafi qarfinka kamaisheshi wasa
Kowa a garin nan yasan sanda tayi tashen quntatawa hausi ,taso ya auri uwalene su had'u suyi ta ganawa er tahalika azaba ,sai tsamiya ta juyewa mujiya...don haka haquri tayita bata hardai ta mike ta tafi.

***
Yau qarfe takwas na dare duk su bello sun hallara a tsakar gida a babbar tabarma suna cin tuwon dare
Itakuwa ,uwale sai mutsu mutsu da cinya takeyi tamkar Wanda ake mintsili
Don haka sai zungurar bello takeyi da qafa a dole ya tashi su tafi daki.
Baba tana lura da ita ,don haka sai tura mata sakon harara takeyi ,amma ina aikin banza batama San tanayi ba


Shikuwa bello yina lura da haka ,gabansa ya soma bugu dum dum,kwata kwata kwanansa goma da aure uwale amma harga allah tsoronta yikeji ta gama qare masa ruwan kai


Ana cikin fira hausi tayi miqa tai masu sallama ta wuce daki,mintoci kadan bello ya mike tsidik yayi d'akin hausi ya maida bida ya kulle
A tsorace ta fito tana qwala kiran waye tana gyara daurin kirjin da tayi

"Lafiya bello? "
Tsaki yaja ,kafin yahau sababi

"Yau naji ikon Allah mutum da gidansa don ya shigo d'akin matarsa to meye ba tambaya...amma tunda kin tambaya kwana nazo yi a dakinki".


" wa??? Ai wallahi saika koma d'akin amarya ,kaifa kacemun in maka qari,kaje can a cigaba da gwangwajewa a gado,inma ka cinye kwanakin da na baka ganin dama nane in qara maka wasu kwanakin"


"To wallahi baki isah ba ,na gama lissafi yau kwananki ne a dawo kwana bibbiyyu ,haba hausina ki tausaya mun kefa tawace ,wallahi matarnan zata kasheni ne ,ni tsorona ma in batada kini da mayu? Saboda dare firrr fa bata barci saidai tayita cinyeni "


Qunshe dariya tayi tana jin dad'i "cinye ka kamar yaya?

Bai bata amsa ba sukaji bugun qofa

'" Belloti fito muje dare nayi..." Sukaji muryar uwale daga waje ,yina mata magana Cikin magiya


"Don Allah kice na samu barci"

Uwar d'akin hausi ya zunduma da gudu ,yaje ya matse a lungun gado


Bude qofa hausi tayi tana dariya "a'ah amarya ce? Bi angwan naki gayican yayi uwar dakina


Aikuwa a hasale ta shige har tana tuntu6e da qafar kujera
" haba bello amana ta zaka ci?"


Daura hannu yayi aka kamar zai zunduma ihu, itakuwa hausi sai dariya takeyi harda dafe ciki
Cikin maraitacciyar murya ya fito ta tasashi kamatr danta suka tafi

*Hmmm Naji qorafinku ,in a real sense nayiwa kaina alkawarin taqaita komai sai na gama free page ,SBD still enmata na karantawa ,amma in an gama matar auren da ta biya kudinta ,itace keda riba*


Tambaya wai meneene banbancin hausi jarababbiya da uwale harija?


_Harija itace macenda bata gajiya da gado ko kadan ,kuma zata iya raba dare kullum ana cinta kuma tana k'iba ,sannan ita sha'awar ta guntayene ko yaya aka caccaketa za ta samu gamsuwa saidai anjima kadan wata sha'awar zata bijiro mata kuma bata iya haquri sai an cita....... Jarababbiya kuwa ,duk in ta samu🍌so take ayi mata cin raga raga daganan zata iya daure shaawarta koda bata samu ba itama tanada wuyar kawowa amma in bata samu ba tanada haqurin rashinsa_



*### HARIJI🍌👅*
Sunan star din littafin mu wai waye shine? Wani rawa zai taka har ya taka matsayin wannan sunan ?
This is just an introduction bamu fara wasanba ,akwai cakwakiya gamida zubar kwalla😭don't miss ,rush and confiscate ur copy since from now
@ Affordable regular #200 VIP #400
For serious buyers
7782217014
Mohammed hassana
Fcmb
Or
Mtn card tru 09065990265
_Typing ✍🏾_




*HARIJI*
(Original Romantic love story)



Free page 13&14


*Alheri writers Asso.*


By...Oum Aphnan



Suna kaiwa bakin ƙofar ɗaki,ya saka sawinsa zai shiga ɗakin baba,dake leƙensu ta saƙon ƙyaure ta ƙwallawa bellon kira,Waigowa yayi da sauri ya buɗe bakinsa zai amsa kennan, ta saka hannunta ta damtse masa baki ta hankaɗasa gaba ɗaya,cikin ɗakin ta mayarda ƙofar bummm,ta rufe

Waigowa yayi ya kalleta "me kenan haka uwale?"
"Haaah ya kuwa? Taci lokacinta yanzu kuwa lokacina ne"
Tana magana tana kwance zaninta ,dama bakomai a jikinta daga ita sai ɗaurin ƙirji sai hijab da ta saka .

Zuwa tayi ta faɗa jikinsa tana shafa masa gashin gemu ,tana amfani da halshenta tana lashe ƙasan maƙolloton wuyarsa ,a take tsikar jikin sa ya fara tashi ,haɗe bakinta waje ɗaya tayi,sannan ta ɗaura akan *Adam's apple* ɗinsa ta fara tsotso ,cikin passion ,tana mommotsa gefen wuyarsa tana wasa da hannuwarta a ƙasan ƙeyarsa .

A gigice ya tallabota sosai ,ya fara lalubo na shanunta yina matsawa a hankula ,Da sauri yike noƙe wuyarsa saboda waiwayi da maƙollotansa ke masa yina up and down.


Murmushin jin daɗi tayi ,yanda taga ya fara amsa tayinta kuma ya manta da kiransa d baba tayi.


Sosai suke murzan jikin junansu ,a yanda suke a ƙasan ledar tsakar ɗakin ,haka ta kwanta ya fara cinta bil haƙƙi....

Kafin safe saida sukayi round biyar ,in sun huta ayi barci ,cikin barcinsa haka zaiji tana lalubar 🍌 ɗinsa ,in yayi kamar zai kanne saidai yaji tana tsotseshi da baki,dole zai daɗa yi mata ko ta barsa yayi barci,amma suna barci bata awa biyu zata sake farkawa...

Lokacin sallan subahi,sunajin baba ,tana ta ƴan tarinta irin na tsoffi tana Alwala ,sukuma sunajan aiki,jin shiru bai buɗo ƙofa ya tafi masallaci ba ,yasa tazo ta fara ƙwanƙwaso masu ƙofa...

A ciki ciki tayi tsaki ,ta kewaye hannunta akan ƙugunsa tana shafa saman maransa ,haɓarta akan kafaɗarsa...

A sanyaye yace "Babaaa,Antashi?"
"Allah ya tashemu,dama naga baku buɗe ƙofa bane har an shiga masallaci"
"To mun gode"


Ta juya ta shige ɗaki tana ƙananun ƙorafi,a ranta

Bello motsawa da ƙafarsa yayi yinason miƙewa


"My belloti loveeeee"ta faɗa cikin sigar kirsa da kashewa ɗa namiji jijiyoyin jiki.
Can ƙasan maƙoshi ya furta "umm"

"Belloti zan shaaa🍌"

Bakinsa rawa ya kamayi yina son fita masallaci amma uwale ta kanainayesa "bari to inje sallah"

A shagwaɓe tace "belloti sai fa kaje wanka ,to mu ɗanyi sau ɗaya ,sai kayi wankan gabaɗaya

***
*ƙarfe takwas da Arbain da biyar*

Fitowa ɗakin yayi da gudu da rigarsa saɓe a kafaɗa ,yina jan ƙugun wandon sa bai tsaya gyara zariyar ba...
Janyosa takeson yi amma yina ƙoƙarin ficewa

"Don allah bello"
"Inkin isah inci wuta yau a ɗakin hausi zan kwana ai kin cinye ranarki,kuma kin amince in na maki sau ɗaya zaki barni inje to meye kikeson maida bara bana???"

"Wayyo allah ai ita hausin ta barmun,to ni ban yarda ba,ya faɗa yina zare mata ido...

Duk fitowa sukayi suna kallon ikon allah

To sakarshi muguwa,allah ya yaye mana masifa " cewar baba tana zare mata ido

Sassauta hannunta tayi akan bakin wandonsa data cikuikuyo,tana ɗan jin nauyinta

"Kaikuma zo ka wuce soloɓiyo"
Sunkuyar da kai yayi ya wuce ɗakin hausi.

"Karka shiga bello,wallahi kana shiga saina ƙona gidan nan,tunda ba ranar ta bane"

"Kika gamin almura! Wuce ka shige in gani,dama jiya sarai na ƙwafeki a raina ,baƙar daga wato ke so kike ki rabashi dani uwarsa ko?"
**
Hijabinta ta ɗauka daga ƙyauren ɗakinta tayi hanyar ƙofar gida, da gudu tana zubar da hawaye ,tana ƙissimawa a ranta gayican bello na kan hausi , fetur ɗin ɗari biyu taje ta siyo a gurin ƴan bunburutu .

Tana dawowa ta ɗauko ashana ta fara shesheƙawa duk garukan gidan har ɗakin babaaa

"Yau saidai duk mu,mutu har ke da kika goye bayansa"

Salati babaa ta saki ta ɗaura hannu akai tana kururuwar neman agaji gurin maƙwafta,ganin an fara bunbuntowa yasa ta ƙyasta ashanan ta cilla ta windon ɗakin hausin...

Da gudu bello da hausin suka fito dukkansu tsirara,sai zanin gadoda sike ja ,suna rufe tsaraicinsu

A take wuta ya 6arke ,kujera ɗan tsugunu ta samu ta aje can ta wajen zaure ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya tana kallo wuta na tashi.


Da ƙyar aka iya taran wutar aka karkashe...
Dukan uwale aka somayi ,saidai a take bello tausayinta ya tsirgu a ran sa.
"Allah sarki sanadiyyar kishina ne ya kaita da aikata wannan abun bisa rashin dogon tunani,ku ƙyaleta ni zan hukunci da kaina"


"Awww,bello abunda tsinanniyar yarinyar nan tayi maka batagani ba? To wallahi yau yau saika fice mun a gida da duk matanka ,kafin cikin dare ta banka mana wuta ,infarka in ganni ina amsa tambayoyin mala'iku...


*Paid book @ regular #200 vip #400 via 7782217014,muhammed hassana ,fcmb .....or mtn card tru 09065990265*

Sanadiyyar koran da babaa tayi masu yasa bello neman gidan haya kenan ,ya kuma rarraba masu gidaje,saidai duk wainnan tsirfofin na uwale bai taɓa ɗaga masa hankali ba sai yau ,da yaga tana neman guntile masa Alhajin sa🍌gabaɗaya


Sharce zufa yayi tunawa da wa'innnan incidence ɗin dama sauran.Atake ,yafara ƙwallawa wata nurse kira
"Nurse ɗan yimun fifita don allah ,kuma a ƙarawa asibitin nan tsaro,inma da hali a kira ƴan kwana kwana,duba da yuwuwar gobara a cikin Asibitin nan....
_Typing ✍🏾_




*HARIJI*
(Original Romantic love story)



Free page 15&16


*Alheri writers Asso.*


By...Oum Aphnan


Cikin hukuncin Allah da taimakon ƙuliya ,komai na case ɗin ummi ya warware,kuma an gano duk Abunda ya faru,ya farune bisa kuskure,yanda kuwa abun ya faru shine ,a lokacin da sukaje scan ɗin,da shi mai scan ɗin yayi ya fidda result sai ya aiko wani ɗan practical ,yakaima meyin typing result ɗin da printing yayi,sai mistakingly ya saka na wata anata...Ummi taji daɗin bayyanar wannan gaskiyar batun kukan da ta jima tana riƙewa ne ya samu damar kuɓce mata a yau...godiya kam ,lawyan da aka haɗata dashi ya shata kamar mene ,saidai taso tasan wanda ya taimaketa amma hakan bai samu ba.


Two weeks later
Saiga sanarwa daga kotun ƙoli na ƙasa ,tasa acikin dokokin ƙasa ,ƙarƙashin nurses and midwifery council Amendament list ,cewar _"Duk wata nurse/midwife da tayi attending haihuwa ,ta tabbatar ta nunawa uwa/mazumuntarta jaririn cikin jininsa da cibiya tun kafin a fidda uwa,don sauƙaƙa faruwar matsalar,zargi gameda satan jarirai,koda bata hayyacinta ku ɗaketa zafin duka ya dawo da ita hayyacinta ,sannan ku nuna mata"_

Mamaki ummi tayi ,wai takaina ne aka zartar da wannan dokan? Who am i, in nigeria??

***
*Ƙuliya* bai samu damar ganin plate disc mai ƙunshe da duk videon abubuwar da ya faru na shari'arsu ummi ba, saboda ,matsalar rashin lafiyar Adnan daya dama masa lissafi.
Don A halin da ake ciki ƙaramar matsala ta zama babba,bayan fidda bullet ɗin dake cikin jikinsa angano ya kamu da cerebral malaria,ga seizures wanda yayi leading ɗinsa into comatous state.
Yanzu haka suna wani Asibitin kuɗi mafi tsada a birnin abuja,wanda akowanne rana suna cin miliyon ɗaya da rabi ,na managing patient.

Saidai rashin canji a lafiyar Adnan ,yasa ƙuliya yanke shawarar fitar da adnan zuwa Indonosia,saboda akwai wani chinese da akayi masa tallansa akan ƙwarewarsa wajen treating irin disease condition ɗin Adnan ɗin.


**

*9 na safe Kelina Hospital gwarinpa Abuja*


Adnan kwance yike unconscious a kan hospital bed din quliya yina zaune akan kujeran gefensa yina shafa sumar kansa yina tofa masa addu'ar dik da yazo bakinsa, tun yinayi a 6oye har ya farayi a bayyane

Hajiya Adama (Banufiyar matarsa) ne ta taso tana gyara mayafin kanta "Alaji sanda fa aka kawo son daga yawon dare yike ,so be kamata kai fushi damu don bumuyi attending dinsa da wuri ba,kasani ko muna barci ne? Kayi mana kyakyawar fahimta Yalla6ai...kuma tunda son yakai wa'innan kwana kin yina coma state, y not a maidashi gida ayi masa na Hausa! Kashe kudin yayi yawa ,hospital d'innan akwai tsada aqalla you spent kusan 5 million a kwana ukun nan , in akayi converting dollars din da kayi masu payment zuwa naira.kar kudinka su qare a banza...


Rumtse ido yayi Cikin dandanan 6acin rai,har yinajin d'aci d'aci a makoshinsa


" Adama out from here!"
Ya bata umurni Cikin hargagi na Wanda yike Cikin tsananin fushi


Sototo tayi bata kuma motsa ba
"Adama ki fita kina irritating d'ina.Adnan shine kadai hope d'ina a yanzu"


"Amma Alhaji ka duba kudin da ka kashe,kuma ba asan Wanda zaaci a gaba ba ..."


Ke,wai ina ruwanki da dukiyata? Ke sanda tsohonki yayi jinya how many millions na kashe a Tanzania ?

Rau Rau tayi da ido kamar zatayi kuka
"Alhaji harda gori?dadin ta dai baban nawa ya rasu sai ka bishi qarqashin qasa ya biyaka...amma daga gyara kayanka?
Ta qarasa magana muryarta na Neman shaqewa


Yes ke kikaja ,kuma akan son zan iya qarar da duk abunda na mallaka a duniya

" ai sai ayi mu gani in tusa zai hura wuta ,a gama wahala ya qare ya mace"...


"Ohhhoooo thank you Adama da kika fad'a mun qudurin ki akan son,to wallahi in adnan ya mutu sai nayi qararki, da shedar maita kuma saina tabbatar duk tsatsagun zuri'arki sun wuce jail...


Nnenna(Igbon matarsa) had'e kai da (yaroban matarsa) Abike suna gulmar ita adamar da turanci


" Eh matar so yau Asiri ya karye yalla6ai yayi mata fad'a...


Kallonsu tayi ta tsage da kuka, ba fadar da yayi mata yafi mata ciwo ba ,ya tankacin yarfata da yayi a Cikin kishiyoyi.
.
Kallon su dukkansu yayi ,sannan ya korasu duka waje cikeda sababi yina rokonsu karsu sake zuwa masa kurum.

***

Alhmdllh ,tafiyarsu madam Nnenna ba jimawa saiga yatsun qafar adnan ya fara motsi ,lokacin quliya yina duqe yina karatun Quran a kusa da kansa ,Cikin nutsatsiyar murya

"Dad helppppp!"

Kalmar da ya doki tympanic membrane dinsa kenan ,Cikin karadi na Wanda baya a hayyacinsa

Hakan ba qaramar tsoratar da quliya yayi ba

Da sauri ya duqo gurin kunnensa yina rad'a masa Kalmar ,Cikin dakiyar rai,ya rigada ya cire masa rai kawai da rayuwa,all his thought mutuwa zai yi
Sosai hawaye ke fita daga idonsa ,yina masa fatan haduwa da malaikun rahmah


Daga office d'in Team b,suna kallon abun da ke faruwa ta system dinsu ,don haka
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment