Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

da gajeran hancinta cute bakinta da duƙu duƙun idonta kyam suka tsaya masa a rai,don haka a hankali ya fara tuunanin yanda zai fara da nemanta,saidai a take ya ƙaryata yaudararriyar xuciyar da take zugasa da ya nemeta,shikenan sai in bar beelah ɗitah,to ai yarinta ne ,da zaran ta gama jami'arta zata saurareni harma muyi aurenmu...kalmar matashiyar akan rashin yuwuwar auren shi da beelah ɗinsa ya kuma dawo masa ,a take yaji ɓarin kansa ya datsa masa,a take yafara saransa ,da azama ya Dafe kan ,yina burgima akan gadon cikin tsananin ciwo
Waye ke?

****
*Tambaya*
Wacece oum kulthoom ,wanda mukafi sani da ummi?
Waye ƙuliya mahaifin Adnan,kuma me yasa ya auri mata har uku yare daban² ?
Waye beelah,budurwan Adnan? Ya kuma waye adnan yike gani cikin barcinsa,mutum ko aljana? Kuma da gaske tanada halaƙa da Zuriyarsa?
Waye Adinani..yaro me sharafi da zamani...A ƙarshe ya yuwuwar auren Ƙuliya da ummi ,shin zata amince da aurensa ko ƙaƙa
Finalli ,waye harijinnan da har mukasa sunansa matsaunin littafin mu??? Wannan amsar dama saura zaku sameshine duk ciki lottafi na biyun *HARIJI* Gwara ki siya sis don baxaki sami na kyautaba
Kinazagina keda allah kuma ko biyoni kisha tijara ,inbaki raayin karantawa ba dole...

*Tantantan* Laifin daɗi ƙarewa ,daganan kuma free page ya ƙare ,sai kiyi subscribe ɗin cigabanki akan kuɗin regular #200 vip #400 duk ta 7782217014 fcmb ,muhammed Hassana ko mtn card ta 09065990265,karki bari ayi babu ke,don tafiyar bamu faraba,amma daga yanzu ne💃🏻sannan kuma Me son duk littafan marubicyar,irinsu AKAN DADIRONA,JARABBABEN NAMIJI ,BAGIDAJIYA ,RAMUWAR GAYYA ,Littafaine cankqada cankqaɗa guda *Goma* duk akan bononxa 1k kacal na sauran littafan ne banda wannnan

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3
Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment