Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

ο»ΏπŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT

🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟

🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest.

Dedicated to my fans

πŸ…Ώ1⃣&2⃣

Bismillahir rahmanir rahim

"IKLAS!lKLAS!!IKLAS!!!" buga table minal tayi ganin ta kira ta sau uku bata jiba dan tayi nisa cikin tunani wanda inda sabo ta saba ganin ta haka

A firgice ta kalleta tace"lafiya kike kira na haka?har kin saurata ni"

Minal tace"ai sai ki tashi mu tafi gida an tashi islammiyar ai"

Tashi tayi ta dauki jakar ta tace"muje toh yar bakin ciki kullum sai ina tunanin masoyina zaki wani zo kiyi ta damuna"

Minal tace"lallai IKLAS anyi wahalliya ke yanzu bazaki shafawa kanki lafiya ki daina wahalar da kanki ba?be ma san kina yi ba,ke ma baki san shi ba muryashi kawai kike ji amma kin hana kanki sukuni saboda wanda be san da zaman ki ba,wallahi ki yiwa kanki fad'a waya san ma ko yana da mata"

Kallonta IKLAS tayi tace" wallahi ko matan shi uku nine cikon na hudu wallahi zan iya aure shi ya rigada ya sace zuciyata tun ranar farko da nafara jin muryashi a radio alheri fm na kamu da son shi kuma ina jin dad'in inda yake bama masoya shawara a daddalin masoya wallahi bana jin zan iya cire soyayya R M D,a zuciyata dan ya rigada ya zama jinin jikina"ta kare maganan tana hawaye

Minal tace"ikon Allah,toh Allah ya kyauta"

Tafiya suke suna hira wanda rabe maganar R M D ne

Rabi tace"inda zaki bi shawara na da kin hakura da wanan makauniyar soyyaya ki fara kula mahmud naga shima yana son ki"

IKLAS tace"Allah ya kiyaye na auri d'an iska wanda baya kamun kai da bin mata,gaskiya minal in kina son muci gaba da zumunci pls ki daina kawo min maganan mahmud"

Minal tace"Allah ya baki hakuri"

Dai-dai nan suka kawo kofan gidansu minal

Minal tace"sai mun had'u gobe kenan ko?"

Ko kallonta batayi ba ta yi tafiyar ta,ta bar minal tsaya da baki bude

Minal tace"IKLAS ba a son gaskiya yanzu haka fushi tayi"

IKLAS na shiga cikin gidasu wow!!!nace ganin kyau da tsaruwa gidan direct part din mamy ta shiga ta gaishe ta

Cikin kulawa mamy tace"oh har kin dawo?

Tace"eh mamy sannu da gida,mamy daddy ya dawo ne ko?"

Mamy tace"a'a be dawo ba"

Toh bari inje ciki in yi wanka da sallah mangaruba kafin ya dawo"

Hadeddiya bedroom d'inta ta shiga wanda aka yiwa decoration da komai orange colour

Wanka tayi hade da alwala tafito gown ta saka da hijabi ta gabatar da sallah mangaruba

Bayan ta idar kawanta maryam ta tura kofa tace"ki zo in ji daddy muyi dinner"

Tashi tayi tana murna ta fito tana saukowa direct dinning taje ta zauna

tace"daddy nayi fushi da kai baka dawo da wuri ba"tayi maganan cikin shagwaba

Daddy yace"yi hakuri yar baba wallahy na tsaya wani meeting ne nida alhaji Mohammed shiyasa na dade"toro baki tayi tace "gaskiya ni nayi fushi da kai"

Mamy tace "gaskiya alhaji ka daina shagwaba yarinyar na,ka tuna fa macece kuma wata rana aure zatayi"

Ko kula mamy beyi ba yace"yar baba na zo miki da wata kyauta kuma nasan da kin gani zaki yafe mun laifi na"

Dariya tayi tace"menene Abba?"sabon radio ya ciro a leda

Yace"gashi latest ne nasan zaki ji dadin jin labarai da shi tana kama ko wace tasha"dan shi a tunanin shi labarai take ji da radio

Ihu murna ta saka tace"nagode abba na Allah ya barmun kai"

Yace"amin"

Maryam ko kallonsu take cikin takaici ta girgiza kai

Abincin sukaci bayan sun gama mai aiki tayi clearing table

IKLAS ko d'akinta ta koma ta kunna radio tsaki tayi ganin ba fara daddalin masoya ba

Missalin karfe 7:40pm ya gama shirin shi na zuwa FM dan 8:pm yake fara program

Islam ne ta shigo d'akin dai-dai yana saka wani abu abaki,ko miye ohoπŸ™„

Islam tace"yaya wai dole ne sai ka saka wanan abun a baki in zaka FM ne?"

Dariya yayi yace"bazaki gane bane ai bana son abba ya gane nine R M D shiyasa nike basaja wanan abun da kike gani shike canja min murya"

Tace"gaskiya kayi dabara"

Kallonta yayi yace"ki kula da nawal"

Tana idar da sallah mangaruba ta kunna radio dai-dai nan aka fara daddalin masoya

Ji nayi ance a radio"asalamu alaikum masu saurare barkan mu da sake saduwa a wanan filin na daddalin masoya

Kamar inda kuka sani sunana R M D kamar inda muka saba yanzu zamu bude hotlines dan sauraren matsololin ku na soyyaya"

Lumshe ido tayi ta bude da Sauri ta d'auki waya tayi dialling number

Hello!hello!!hello!!!shiru tayi sai lumshe ido takeyi

Gajiya yayi yace"as usual first caller d'in basa magana"

Haka ta cigaba da jin FM har barci yayi awon gaba da ita


Washe gari




Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟

🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest.

Dedicate to Nana Khadija

πŸ…Ώ3⃣&4⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim

Washe gari misalin 7:am IKLAS ne cikin atampa Riga da skirt tayi bala'in yin kyau sai a sanan na kare mata kallo


IKLAS karshe ne wajen kyau dan in ba kasan asalin ta ba ka d'auka balarabiya ce

Fara ce sol ga ta da suma da hanci mai sini sai maidaidaicin baki tana da hips da boobs ba over ba da flat tummy tana da kiba madaidaici dan baza a kira ta siririya ba tana da tsayi dan baza a kira ta gajeruwa ba

Tana gama shiryawa ta fito ta samesu daddy a dinning maryam cikin secondary school unifoam

Daddy na ganinta yace"yar baba har kin shirya?"

Toro baki tayi tace"eh Abba gashi har yanzu ba a dawo mun da mota ba,gaskiya daddy ya kamata a canja mun mota wanan ta fara bani Matsala"

Yace"inshaallah allahu inda kika ce haka za a yi"

Kallon su mamy tayi tace"haba du-du wata nawa da canja mata mota ko wata biyar beyi ba shine kake maganar canja mata mota,wallahi alhaji gaba zaka duba dan bamu San hanun da zata Shiga ba tun da macece kuma aure zata yi"

Cikin halin ko in kula yace"karki damu,ina ce damuwar ki mijin da daza ta aura ne?toh ni zan mata mijin irin mijin da bazata wahala ba"

Murmushi IKLAS tayi tace"tanks dad

Itako maryam ko kallon su bata yi ba abincin ta take ci hankali kwance

IKLAS na gama cin abinci tace"Abba na gama zan tafi makaranta sai nadawo"

Yace"toh tsaya in sauke ki mana daga nan in tafi office"

Tace"toh dad"

Mamy ta yiwa sallama suka bar falon

Suna kaiwa gate d'in makaranta IKLAS ta fita a mota tana yiwa Abba

Yace"karfe nawa zaki gama lecture Nazi na d'auke ki?

Tace"no karka damu dad zan dawo a mota amira"

Yace"ok"

Sanda ta gan tafiyar shi ta juya tayi cikin makaranta

Tana shiga wani saurayi ya duro a mota sai gaban ta

Wani wawan kallo tayime kafin tace"mahmud ka fita harka ta wai me yasa ka fiya naci ne?

Yace"wallahi bazan fita ba in kin ga haka ta faru toh mutuwa nayi ko ke kika mutu amma muddin dukan mu biyu muna da rai toh wallahi baki isa ki auri wani ba"

Tsaki tayi ta ratsa shi tayi tafiyar ta aji ta barshi tsaye

Bayan ta gama lectures ta fito sai niman minal take amma bata gan ta ba can ta hango wata yar aji su tambayar ta tayi nan take sanar da ita minal bata zo ba yau

Tsaki tayi tace"bari in je in shiga taxi"

Gefen titi ta tsaya sai ga wani zukekiyar mota tazo ta pesa mata ruwan gaban ta kasancewar a damina ake

Cikin b'acin rai ta kalli motan dan duo ya b'ata mata kaya sai ta gan yayi parking gaban gate

Ai da Sauri ta karasa wajen shi ta buga glass da kamar beze fito ba sai kawai yafito da gongoni climax a hanun

Wow!!!nace ganin kyaun shi dogo ne yana da kiba amma ba sosai ba shi ba baki shi ba fari he is just perfect sai dai abin da baza a ratsa ba kasancewar mutum tara yake be kai goma ba

Tace"Malam wanan wani irin wulakanci ne"

Kallon ta yayi sama da kasa ya wasa mata climax din hanun shi ba tare da yayi magana ba

Cikin kuna rai tace"ya ishe ka haka mugu azalumi wanda ba san darajar d'an adam ba"

Idon ta ne ya hango mata wasu budurwa da saurayi suna cin abinci a wani gindin bishiya da exotic babban gora a gaban su ba tare da bata lokaci ba taje gaban su ko magana bata yi ba ta d'auke kwalin exotic

Dagudu ta zo gaban shi ta kwara me ai sai mutanen wajen suka fara yi me dariya bata tsaya wata-wata ta ruga a guje tana maida numfashi

Cikin b'acin rai ya koma mota tare da alwashi din inda ya gan ta sai ya ci mata mutunci

Wacece IKLAS?

IKLAS umar faruk cikeken sunan ta ya' ce ga alhaji umar faruk mai gwal cikaken bafulatani Adamawa zama ne ya da kasuwanci ya kawo su Niger state dan yana da shagunan gulagulai a cikin kasuwan minna

su biyu iyayen su suka haifa daga ita sai kawanta maryam hajiya balkisu ita ce mahaifiyar su

IKLAS ta taso ne cikin gata most especially wajen mahaifinta wanda ya shgwab'a ta kasancewar sanda suka yi shekara goma kafin su sami haihuwarta bayan ita kuma sanda sukai shekara tara kafin su samu haihuwar maryam

IKLAS yariya ce me matukar sanyi da son jama'a duk da gatan da take samu wajen iyayenta besa ta sangarce ba,ga ladabi da biyyaya

Wanda a yanzu tana final year a jami'a tana karanta law ita kuma maryam secondary school ss (1)

IKLAS tana da shekara ashirin da hudu a duniya maryam kuma sha biyar

A shekaru uku da suka wuce ne IKLAS ta kamu da soyyaya wani mai gabatar da shirin dandaalin masoya a gidan radio Alheri FM wanda ba wanda yasan da zance sai babban aminiyarta minal


Dan koshi wanda takeyi so be ma San da ita ba

Bata taba ganin shi ba muryar shi kawai take ji dan ji take yi in ba ta aure shi ba zata iya rasa rainta

Gefe d'aya kuma Mahmud d'an senator ne rikeke d'an iska noba d'aya Mahmud bashi da tarbiyya ko kad'an tunda ya had'a ido da IKLAS ya sha alwashi ko ta halin ka'ka sai ya aureta in kuma be samu ya aureta ba sai ya d'and'ani zuman ta ko ta karfi ne lokaci kawai yake jira

Cigaban labari




Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟GORGEOUS WRITER FURUM🌟

🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

πŸ…Ώ5⃣&6⃣

Bimillahi Rahmani Rahim

Mota ya shiga ya zauna ran shi na kuna dan tunda yake ba taba wulakanta shi ba sai yau

Islam ne ta shigo motar tana dariya tace"yaya har ka iso?"

Kallonta yayi rai b'ece yace"bani son surutu"

Shiru tayi dan ta sorata da yanayin shi

"Bagaren IKLAS kuwa tana isa gida tayi sallah ta kunna radio

A fili tace"wai shi R M D baya program ne sai da dadadare I miss his voice"tsaki tayi ta kwanta barci yayi awan gaba da ita cike da kewar muryar R M D kasancewar yau alhamis babu islamiya

Misalin karfe 6:30 na yamma daddy ya shigo falon da sallama

Mamy ta amsa tace" Abba yara sannu da zuwa,ruwa taba shi yasha

Bayan ya gama shan ruwan

Ya kalle mamy da ke tsaye yace"balkisu zauna zamuyi magana ne"

Zama tayi tace"toh ina ji Abba yara"

Yace"dama akan maganar yariyar nan ne IKLAS na yanke hukunci had'a ta aure da d'an amini na alhaji Mohammed wato RAYHAN inshaallahu nan da sati biyar za a yi bikin nasan kafin lokacin ta gama jarabawa ta tunda befi sati uku su gama ba"

Ajiyar zuciya ta sauke tace"Allah ya sanya albarka Abba yara"

Yace"amin ina yar baba take ne?"

Mamy tace"ta na d'aki tana barci"

Yace"amma na fad'a miki ki daina bari yaran nan suna barci har mangrib ko"

Tace"yi hakuri yanzu zan tashe ta maryam na baya tana wanki a machine

Bayan mamy ta tashe ta tace"ki zo daddy ki na niman ki"

Da Sauri ta tashi ta shiga bathroom tayi brush ta sauko ta zauna kusa da shi sai shagwab'a take zuba me

Kallonta yayi yace"IKLAS"

Da sauri ta kalleshi dan in taji ya kira sunan ta toh magana mai muhimmanci ne

Tace"na'am daddy na"

Yace"wani alfarma nike nima a gun ki nasan ki da biyyaya ina fatan wanan karon ma zakiyi mun biyyaya da kika saba"

Tace"daddy inshaallahu zan kasance mai biyyaya a ko wani lokaci ka wuci alfarma ka nimi alfarma a guna umarni kawai zaka bani"

Yace"toh madallah yar baba na yanke auren ki nan da wata biyar da d'an amini na RAYHAN"

Ji maganan kamar saukan guduma cikin dakiya tace"Allah ya tabbatar ma na da alheri"

Cikin jin dadi daddy yace"Allah ya miki albarka,inda kika yi mana biyyaya Allah ya baki zuri'a da zasu yi miki biyyaya,Allah yasa ki gama da duniya lafiya"

Tace"amin daddy bari inje inyi sallah mangrib"

Yace"toh yar baba"

Tana shiga d'akinta ta kwanta ta saki wani kuka mai cin rai surutai take tanacewa"shikenan an rabani da kai R M D meyasa daddy zai yi mun haka?"kuka take sosai daga karshe zazzabi mai zafi yayi mata mugun kamu

RAYHAN ne gaban iyayen shi Abba ya kalleshi

yace"Rayhan na ya na yanke aure ka nan da sati biyar"

Zaiyi magana Abba yayi saurin katse shi da cewa "umurni ne ba shawaran ka na niman ba"

Cikin jin dadi ummi tace"gaskiya nayi far in cikin wanan magana na kosa yaron nan yayi aure ko nawal ta samu soyyayar uwa, da dadin uwa data ratsa tun tana jinjira"

RAYHAN ko ji yake kamar yasa hanun a kai yayi ta ihu

A zuciyar shi yace"gaski da sake bana jin zan iya zama da mace bayan Nuratu,matata d'aya ce a duniya kuma Allah ya amshi rayuwarta

Bayan ita babu Wanda ya isa in ba shi wanan mtsayi"

Wanene RAYHAN

RAYHAN Mohammed D'ahiru cikaken sunan shi

Sunan mahaifinshi Alhaji Mohammed D'ahiru mai dala cikaken bahaushe ne d'an garin kano amma yana za a naija state yana kasuwanci canji dala(dollars)
Rayhan su biyu ne a wajen iyayen su Rayhan ne na farko sa Islam wanda a yanzu shekaran shi talatin da biyar ita kuma Islam ashirin da uku

Alhaji Mohammed yana da kamfonuni daban daban shi da alhaji umar babban amini shi wato daddy IKLAS dan ba iya kasuwanci suka tsaya ba

Rahyan ya taso yana matukan sha'awar aikin media dan haka yaso karanta mass com tare da abokin shi Abdul amma Abba shi yace be yarda ba sai sai sai ya karanta business administration dan kula da kasuwancin shi

Haka kuwa akayi bayan ya gama karatu a oxford university ya dawo Nigeria ya fara kula da kamfani abban shi

A na cikin haka ne ya had'u da wata ma'aikaciyar gidan radio mai gabatar da daddalin masoya

Bayan hud'uwan su da watani ya gabatar da ita a matsayin Wanda zai aura amma da k'yar Abba ya yadda wai shi na son ma'aikaciya

Sai dai inta amince zata ajiye aikin ta itako nuratu tace bata yarda ba dan ba dan kudi take aiki ba tana yi ne dan passion

Karshe dai Rayhan da ya ga alaman ba yadda Abba zaiyi ba it's kuma nuratu ta ki yarda da shading Abba shi

Sai kawai yace"su yi plan shi ya yarda bayan auren shi zata iya cigaba da aikin ta amma boye tunda ba gida d'aya za su zauna ba

Bayan bikin su nuratu ta cigaba da aikin ta amma ta canja sunan da take gabatarwa a daddalin zuwa R M D wato RAYHAN Mohammed D'ahiru

Haka rayuwar su ta cigaba da kasancewa ba karami son juna suke na har Allah ya bawa nuratu ciki

Bayan wata tara da samun cikin ta ranan wata talata da safe nuratu ta tashi da nakuda RAYHAN ya kaita asibiti

Suna zuwa suka tarar da Dr ABIDA ce a duty tsohuwan budurwan RAYHAN ne run suna oxford amma saboda bata da kamun kai yace ba zai iya aurenta ba

Dr Abida yar shekara talatin da d'aya a duniya kuwa ta sha alwasin in bata samu RAYHAN ba babu Wanda zai.same shi kuma zata iya kashe koma wacece da ta auri RAYHAN hmmm

Amma sai ta nuna me ana tare

Tana ganin RAYHAN ya shigo da nuratu tayi dariya mugunta tace"ban taba tunani komai zai zo mun da sauki haka ba

Fitowa tayi tace"RAYHAN ya kayi ne"kallonta yayi yace"wallahi matata ta ke nakuda tana cikin labour room

Tace"subhanallah bari in shiga in duba ta karka damu inshaallahu zata sauna lafiya

Bayan awa biyu ta fito da baby tace"ta haifi baby girl"

Murna a wajen RAYHAN kamar yayi rawa nan ya kira ummi ya Samar da ita

Kallon Abida yayi yace"toh ya nuratu take"

Tace"lafiya lau yanzu ma zan sallame Ku"

Bayan ta sallame su da kwana uku Allah yayi wa nuratu rasuwa

RAYHAN yayi kuka ya gaji ummi ne ta raine nasal Wanda yanzu shekaranta biyar kuma ga wayau bata da buri da yawuce daddy ta yayi aure dan ta samu mummy

Shiko RAYHAN mace inba nuratu ba to bata kai ya kalleta ba

Bayan ratsuwar nuratu da shekara biyu RAYHAN ya bude gidan radio alhari FM Wanda Abdul abokin shi ke kula da shi

Shikuma yana gabatar da shirin daddalin masoya da sunan da nuratu ke amfani dashi wato R M D amma na Wanda ya sani sai Islam
Kuma yana da kamfononi daban daban

Cigaban labari




Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟

🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

πŸ…Ώ7⃣&8⃣

Tashi RAYHAN yayi cike da tashin hankali ya shiga bedroom d'in shi ya kwanta

A fili yace"duk mace da ta yar da ta aureni tashiga uku dan sai na wulakanta ta irin wulakanci da sai ta nimi in sake ta da kanta wallahi

Islam ne ta shigo d'aki tace"yaya baza ka je FM bane yau?"

Tashi yayi yace"bari inje it will cheer me up iam in worry,

Ciro wanan abun yayi na baki ya saka

Islam tace"yaya wallahi muryar ka yafi dadi in baka saka wanan abun bakin ba,why not kayi ta using natural voice d'in ka sai kafi samun fans"

Zaro ido yayi yace"ke kin manta da halin Abba ne?in ya gane nike program d'in daddalin masoya hmmm sai na gane shayi ruwane"

Tace"yaya ka hakura mana tunda abba baya so"

Yace"wallahi sister ba zan iya ba abin da ya rage mun nike tuna nuratu kenan dan in ina yi sai naji kamar ina tare da ita ne"

"Bangaren IKLAS kuwa zazzabi ya mata mugun kamu yanzu ma da k'yar tayi tsalla isha'i ta jawo radio ta tafara sauraren daddalin masoya yau ma kamar kullum batayi magana ba har ya gaji ya yanke
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment