Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[
[1/29, 11:48 AM] ‪+234 812 621 1372‬: 🕯🕯*DALIBI NA*
1

Sauri sauri yake shirin fita scul badan karyayi lattiba sedan wani dadlili nasa.
mom yau d motarki xan fita yana fada yana futa wai ni yau meyake damunkane mom tafada cikin fada2 kasan yanxu karfe nawa 6:30 Am nasan ko mai gadi baxa kasamu va, mom ina da wani homwrk ne shiyasa yafada yana marairaice fuska ciki shagwaba to kuma vakayi brkfs bafa ohh mom xanyi inaje scul baki ta tabe bata kuma yimasa mgn ba yafita cikin nishadi
tabisa da kallo sann tace hmm (afili) wae yaushe yyi hankali harda wani cewa wae homwrk xeyi kilama wani guri xashi ba scul dinva tayi kwafa sann tace Allah ya shirya ka kamal
====°°°°°°°^^^^^^^^
SPECIAL ONE SCHOOL
Fakin kamal yayi a bakin get yafito yanata safa da marwa kamar wadda ya kai majinyaci hspt yake jiran fitowar doctor, 1hr yashare agurin beji ya gajiba daidai 7:30 am yaji tsayuwar kekenapap ai kuwa seda gabansa yayi mumunar faduwa sana diyar haduwar idanunsu dasauri ta sauke nata tana salamar me napap din cikin 1 sc yakare mata kallo tana sanye da abaya baka da farin hijjabi fuskar nn bbu kwaliya amman sirrin kyanta ya fito ajiyar hrt ya sauke, ta gabansa ta wuce kanshinta ko ya daki hancinsa yadda yakamata lumshe ido yayi ya budesu a karamin bayanta kokuwar cire abayarta takeyi,
cikin sanyinta wann hadaddun hips din nata suka baiyana. masha Allah yace sannan taxame dan karamin farin hijabinta wadda iya tsayinsa kafadarta
dede tashiga cikin scul din shima rufa mata baya yayi yana karewa uni4m din jikinta kallo bbu wata malama ko malami da uni4rm din yakarba kamar ita sekace dan ita akayi cikin jakarta tasa kayan data cire anty!! yafada da dankarfi dan tayi masa nisa juyowa tayi kirjinta ya kalla d sauri ya mayar da idonsa kan beauty pace dinta fuskar nn kamar kulum bbu walwala sede yau har damu ya hango tareda ita kana da matsala ne
eh yace
sann yayi shiru
uhm tace sann ta kalli agogan hannunta
kame kame yanfara yama rasa mexece
umm gud morning
seda tayi karamin tsaki sann tace morng
ammm Anty dama ni jiya ban gane topic dinn bane
cikin isa da nuna maganar tashifa ta gundure ta tace yanxu ya kake son ayi.
a taikaice yace mata sabon bayani
idonsa kar cikin nata yake maganar batayi mmkin shiba dan tasan wadda yafi hk ma xeyi to tace masa amman se drng brk ya shagala da kalon bakin nata da bbu komai se kilin mai
ko janbaki shi betava ganinta tasa ba kajji tace dashi ok yace sauri2 yabar gurin dan ze iya hug nata batare da ya shirya va.
labbansa da suka gama bushewa ya lasa sann yace (sexy Anty ) sunn dayake kiranta inshi kadae ne..........
by
Anty rukie muhammad Halima Auwal
[1/29, 11:51 AM] ‪+234 812 621 1372‬: [12/6, 8:05 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯 **DALIBI NA**
2
Itama juyawar tayi dan cigaba da tafiya office nasu na malamai mata taje.
aiko tana xama malamai suka fara shigowa kamar yadda tasaba gaisuwace kurum ke hadasu. daga mornng bata sake cewa komai
=====°°°°°°°°°^^^^^^^^^
Abdul ne ya hango kamal yana xuwa se murmushi yake xabgawa wata uwar ashar yayi na gefansa ne yace kai lafiya da sanyi safiyarnn kake narka xagi kalli cen Bash inji Abdul yana nuna mai Kamal da baki xabura yyi yamike yana mitsitsike ido kode ba dede yaganiba Abdul Kamal nefa shinede inji Abdul.
baki suka sake harseda ya karaso sarai ya kula da kallon mmkin da sukeyi amman ya share sema cewa yyi kurufe wa mutane wnn masan kafin kudoji sukacika bakin tare sukayi dariya Abdulne yace kace mana hk Bashi yace nifa tunda nake bantaba ganinka 10 kaxo skul ba murmushi kawae yayi ya janyomusu wata hirar daga nn suka wuce class
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

*ss 3A* haka akarubuta a gaban class din.
students ne aketa surutu kasan cewar boys & girls ne kowa da abokin surutunsa wasu grp mata xalla wasuko maza xallah wasu mix mata da maxa.

Kamal wae yau meke damunka ne ya juyo wlh Bash nima kaina bansani ba daga hk sukayi shuru basu sake mgn ba kowa da abinda yake sakawa a hrt dinshi
[12/6, 8:16 PM] Haleema Awwal 👌: ^°=^°=^°=^°=°^=°^°°=^=
turo kofar class dinne yaja hakalin stdnt din kowa yayi gurin zamanshi sann suka mike batare da$unyi mgn ba sema tsit dinda cls yyi ( hk suke gaishe da malamai a skl din) sit, kawae tace cikin muryarta me sanyi snn ta maida hklinta kan buk din hannunta tana kuma naxarin abunda xata karantar dasu.

alamar ido taji ajikinta kawae ta dago aiko idonsa fess cikin nata tabas ya shagala gurin kallon nata. duk da sun hada ido bebar kallon nata ba.
Kamal kenn nataba ( ya salam wnn wani irin yaro ne)
ta fada cikin hrt dinta a bayyane kuma tayi karamin tsaki se itace ta dauke tana idon, sann ta fara abunda ya kawo ta Allah Allah take tabar cls din har yanzu tanajin idanun sa akanta kuma duk da gowar da xatayi se sun hada ido.

kilinn!! kilin aka kada musu brk yyi dede da gamawarta tayi ficewar ta
^°=^°=^°==°^=°^=°^=°^=°
Kamal tashi muje brk no bazani ba Abdul kuje kawai meyasa banajin yuwa kuma koda xan fito banyi brkfs ba to kaxo muje mana no need kuje kawai.
^°=°^^°==°^°=°^°==°=°
*MADAM YUSRA OFFICE*
haka naga an rubuta saman ginin
a hakali yyi knocking door din yesss! yaji buryata me sasa kasala
kirjinshi ne yaketa patt patt!!! haka ya daure ya tura kofan kamar wani mutumin kirki harda sallama yau wata rana da mmki ta kallesa idonsa nakanta cikin idonta yake kalla da alama kukama tayi jiyayi bbu ddi da hannu tanuna mai kajerar dake kallon tata
by
Anty rukie
&
Halima Auwal
[1/29, 11:53 AM] ‪+234 812 621 1372‬: [12/6, 9:28 AM] Haleema Awwal 👌: DALIBINA
3
Zaman yyi amman har yanxu yana sana'ar tasa (kallon ta) meke tafe dakai tace sann ta dago itama tana kallonsa ido ya lumshe snn ya budesu akanta batare da yyi mgn ba ya tura mt exss buk din hannunsa cikin nutsuwa tace inane baka ganeba tana bude littafin d sauri ta dago tana kallinsa(gaskiya bata taba ganin gud hdwrt me kyau kamar nashiva) ya sunn ka tacemasa KAMAL SADIQ IMAM wann sunan tagani a bck din littafin taci gaba da kokanto d shaku anya wnn buk dinsane kuma sunn sane ( kureshi xanyi) buk din ta turomai to read janyowa yyi
bekaranta se sosa keya yake ina wani murmushi itama shurun tayi secen tace inajinka kanaci min lkc ankusa tashi dg brk fa (a xuciyar ta kuma cewa take dama nasan bbu abunda ya iya se iskanci...) fara karantawa yyi tundaga date ko wace harfa binta yake yana fada kamar a bakinsa aka haliceta mmkine yacika ta ( ashe ya iya hk wato shiyasa yake iskacinsa) yana gamawa ta fara masa bayani. saura na yau yace mata
[12/6, 11:56 PM] Haleema Awwal 👌: wann yaro so ya kuremata hakurin da akace sudungayi dasu
kasande ankusa komawa brk ko agogon hanunsa ya kallah yace saura 12mns yanayi mata wani kallo ok kawae tace sukaci gaba amman yaga se ya mutsa fuska take tana dafe kai ga yawan tsaki d takeyi hk lkc ya cika ya fita yana cewa thk u anty itafa mmki yake bata ba kadan ba

=°^=°^=°^=°^=°^=°^=°^=°
tuki yake cikin nishadi yanufi gida yanata murmushi gaskiya sexy anty tana burgeshi ba kadan ba sede yau kome yake damunta oho dede nn gtman ya bude masa kofar faking yyi sann ya fita yana jefa kafa yaji muryar dad nasa yanawa mom fada kamar xe cinyeta.

akan me xetafi scul batare da drvr va kinsan banason hk itade hakuri take basa.
falon ya karaso d salam mom da dad atare suke kallonsa snn suka amsa salamar mom murna fal xuciyarta.
dad ne yace my boy xonn baki ya xuburo gama cikin shagwaba yace dad nifa yanxu babbane
hmmm dadi yace kawae meysa baka nemi drvr ya kaika skul ba.
ba komai karka sake kaji ok kawae yace so yake kawae ya kebe.....
by
Anty rukie
&
Halima Auwal

mun gaesheku masoyanmu Allah yabar LUV
MUAHHH
VRY 1
[1/29, 11:55 AM] ‪+234 812 621 1372‬: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯
5
by
anty rukie
&
Halima Auwal

juyowa tayi cike da jin haushi
what tace
yama rasa me xece amman dabara ta fado masa anty dama jiya na manta xobena a office dinki hannunsa ta kalla wadda yake murxawa.
xobe tagani sanye a yatsunsa har 2 sann ta mayar kan face dinsa
dake kallonta yake shiyasa yaga inda idanunta suka kalla
Aunty ba wann bane bafa (cikin wayan cewa karta gano karya yasharara mata) wance lkc da aka badani ne ( wae lkc da akayi masa engmet) shine grlfan dina tabani ya karashe d maraeraece fuka.

dariyace ta kusan kufce mt (amman wann dan latsi da mannin hauka ne bama shi yase mt xoben ba ita tabashi kuma shi aka bayar ba bashi akyiba) da kyar ta matse amman seda murmushi yyi nasarar bayyana murmushin daya jefa *dalibin ta*wani hali.
juyawa tayi kawae ta fara tafiya batare da tace masa komaiba
seda yyi da gaske tukun yasamu kansa da kusa suma yyi da murmushin malamar tasa
shima bayanta yabi tafiya yake amman jiyake kamar bashiba

tana juyawa tafara dariyar mgnar *dalibin nata*

^°=^°=^°^°=^°=^°=^°=^°=
suna shiga office din yafara dubawa kamar gaske har dasu duba karkashi benci, cikin buk, kai ko ena seda ya duba amman bbu (ya xa'ayi bakiyi ajiyaba kuma ka nema
gajiya tayi da tsayuwa dan jiri takeji
seda ta xauna tunkun yace anty magani ba batare data kallesa ba tace to inna gani xan ajiye ma
to yace
harya kai bakin kofa ya juyo anty dagowa tayi batare da tace komai ba
bani no dinki xan kiraki ko kin gani banaso babana yaji ann xoben ya fadi dan xoben demon ne
har xatace baxa ta bayarba taji an ambaci demon 😳😳😳 sunn ta sake nanatawa tana rarraba ido ddine ya kamasa ganin cikin sauki xe samu
eh anty kuma yana da tsada sosae
to..to.. ga no din
baki na rawa ( makar halima ta samu xakkah lolzz) .
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
10: 30 am
akeyin brk kowa yafita banda Kamal, Abdul nd bash
Kamal ya kwann bana ganinka a online
aiko yau yaxama dole na hau kayi sabon kamu kenn murmushi yy bede ce komai ba
wayarsa ya jayo se what's app
sexy anty sunn da yyi savng dashi kenn aiko tana online



tunani take tana adu'a Allah yasa yagani karya gayawa babansa
tadan kunna data ko xata rage mata fargaba tana budewa
taga new no.
slm
tace wslm
y kke
sherewa tayi taki bada amsa
yaga anduba amman bbu amsawa
sake cewa yyi wnn xoben fa... yatura
nn dann ta turo me da amsa
angani a ina
seda yyi dariya sann yace
ashe dama shine a hannuna ban kula ba
wann ta tura mai
😡😡😡😡😡😡
srry anty.
ajiyar xuciya tayi snn tyi hamdala ta kashe data taci gaba da aikin gabanta dama bayan fitarsa seda ta buncike ko ina shine yaxun take gyarawa
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
3 week's ltr
*BATA SAUYA XANIBA*
tsakanin dalibin da malamar.
duk safiya tana zuwa skul dashi take fara cin karo
haka yakan zuwa yin extra lessn
yana yawan yi mata texts da what's App aman bata kulasa shi kuma befasaba
mom kuma ta dage setaga meya sauya mata da dan kara karfafa gwuwarsa.
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^=
*S.O.S COLLAGE*
7:30 am turus ta tsaya sanadin rashin ganin *dalibin nata* a endda yasaba xama snn taci gaba da tafiya tashiga xancen xuci ko yau yyi latine wata xuciyar tace inkuma bashi da lafiya fa gabantane yyi mumunar faduwa wata xuciyar tace mata to me ruwanki inbashi da lafiyar.
a bayyane tace koba komai *DALIBI NA*ne kai tsaye class dinsu ta shiga tana baxa ido bbu kowa se wasu mata 2
office dinta ta shiga takasa komai jikinta na bata futinann *dalibin na* bbu lafiyane
^°=^^=°^°°=°^^°==°^==°=
2:00 pm
tofa hankalinta ne atashe anya lafiya
daxu data shiga clss dinsu bayann har fan dinsa bata ganiba (bash Abdul) yanxun ma seda dalibai suka gama wucewa bbu shi
sosae ta damu wae saboda shidin dalabinta ne injita fa ( muko mukace anya kuwa)
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
Kamal yana kadonsa akwance ga drf daure a hannusa baci yake mom ce gefansa se sintiri take dad kuma zaune gefan dan nasa ya kafesa da ido.
12 mnz ltr
ya fara bude eyes nasa a hankali harya budesu tar kan mom murmushi yyi mata dasauri ta karasa dad ma da sauri ya matsa gurin sa cike da tausaya wa.
yajiki sukayi masa duka ya amsa da yasami sauki abba ya mike ina xuwa to dukace.
mom kamal yace na'am ta amsashi da basa duk wani nutsuwarta menene
karfe nawa yace mata
3:00 ya salam yace yana kokarin mikewa kamashi tayi ta kwantar ina xaka
xanje naganta
wa!!!😳 mom tace
mom yau inban ganta ba mutuwa zanyi mom idanuna sun shaku da ganinta hanci yana muradin jin kanshinta dan Allah mom karki hanani
mmki ne yahana mom motsi. hanunta ya kama ya daura dede hrt dinsa mom duk buguwar xuciyata ita nakeji .
se lkcn tasamu bakin yin magana wacece hk Kamal.
Anty yusra yace batare da shaku ba ko darr!!!
👌 FASAHA WRITERS
4r cmt
08161594233



1/29, 11:59 AM] ‪+234 812 621 1372‬: 🕯🕯 **DALIBI NA*🕯
6
by
Anty rukie
&
Halima Auwal

Wace ita kuma a ena take.
antyn muce a skul ya shagwabe fuska, mom zatayi mgn kenn sukaji salamar dad.
gurin Kamal yyi yana daura hannunsa kan kumatunsa masha Allah xxxabin ya sauka yanxu meke damunka yafada yana kallon fuskar sa kamal mom yake kallo yana mata mgn da ido ( ya fadawa dad abinda ke damunsa ko a'a) kai ta girgixa mae alamar ah'ah
ya kamo hannun dad din yanacewa dad na warke jiki nane bbu kwari kawae
to Allah yakara sauki dr kabir yace bakayin ishashan bacci kuma kana yawan tunani ga rashin cin abinci
Kamal gayamin meke damunka nayi maka alkawarin da yardar Allah se yadda karfina ya kare.
sake kallon mom yyi ido ta kiftamai karaf suka hada ido da dad dariya ma tabasa seda ya gama dryar sann yace shere mom dinka gayamin kaji
bbu komai dad
harara dad a antayawa mom murshi kawae tayi ta juyar da kai gefe.
to ni xan leka office Allah ya kara sauki
amin suka hada baki.
har dad ya kai bakin kofa Kamal ya kirasa yajuyo Kamal yace dad ya mgnarmu ta rann
wace mgn kenn da yanemi karin haske seda Kamal ya kali mom wadda ta xuba mishi ido tanason ji me xece murmushin mugunta yayi sann yace yana shagwabe fuska gurin cukunka nn ( budurwa) dakace xamu 😳 dad yace ni Kamal mukayi hk da kai yafada yana kallon mom datayi cikin2 da fuska dariyar Kamal ce tasa mom ta gane tsokanarta yake dad kuma dariya yyi
sann yyi fucewarsa dan inya biyewa yaro tofa baxai fittan ba

mom kuma harar sa tayi wlh Kamal ka mae dani kakarka baka da lafiya se shegen jan mgn murmushi yyi
xe sake mgn mom ta katsesa da kayi bacci inka tashi xamuyi manar to yace amman shifa beso hk ba
mom kiyimin alluran abacci inba hk ba tunaninta xanyi tayi......
^°=°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=
yana shigowa Office din kai tsaye gurinta ya nufa ya dugusa a gabanta snn ya rugo yatsunta yana murxawa ahankali wnn kallon nasa na gurulla yake mata baki ya turo yana yimata shagwaba snn yace anty bani da lafiya shine bakixo dubani ba....... xubur ta mike.
innalillahi wa'ena illaihirraju'un take ta maimaita wa seda taji ta nutsu tukun tace to ko da gaske bashi d lafiyar ne ko kuma dan ena tunaninsa ne bacci ya kamani ah'ah dama inkasa abu a ranka kana mafarkin sa
gefanta ta kallin samira daketa sharar bacci mukewa tayi lkc
2 :00 pm alwalla tayi sann tafara nafilfilli
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

dan Allah Kamal kaci ko kadanne.
mom daci yakeyimin baxan iya ciba to naji xakasha tea ah'ah mom ni kibarni kawai naje skul nayi hakurin daxan iya mom kiji tausayina wlh nufashina ji nake kamar wuta nake shaka ena futar da garwashi ninasan ina ganinta xan warke harma naci abinci
tunda ya fara mgn takeyi masa kallon tausayi tabbas dan nata yagamu da rudani to naji inkaci xan barka kaje ka ganta a sukwane yamike kawo abinci inyi sauri kinga sena dawo da wuri abinci tamika masa kwalla mom take gogewa dolle tanema masa mafita baxata jure ganinsa cikin wnn yanayi.
mom to ban tea dasauri ta sauke ganinta kan kwanun 😳😳 harka cinye kai ya daga mata sauri ai nake bani tea din mika masa tayi snn tace kaxaya ya huce kaji..... ai bata garasa ba taga harya kai baki yana kwankwada qut.. quttt kawai kakeji mom na shanye bakaji xafi bane tean fa da xafi ai mom bekai rabin yadda xuciyata takejiba (Allah sarki 😰) fadawa tayi duniyar tunani to yanxu inna barshi yatafi mexancewa abbansa kuma ma shi kanshi jikinsa bbu kwari... xantafi mom ya katse mt tunani to tsaya nayima alurar kara karfin jiki to mom kiyi sauri ji nake kamar kawae nagani a skul nayyi msng ma ganinta yafada yana lushe ido shashin jadda walin surarsa ake gani cikin hrt dinshi gadon mom ta hayowa tayi kan gadon to gyara a ena xanyima.
kiyimin ko a enane amman banda ido saboda karnaje kuma nakasa ganinta kinga ai ba kanta kenn ( cikin xolaya) ayya shi ko yana ciwo hkan be hanasa wasa da iyayen nasa
murmishin tausayi kawae a hannunsa tayi masa kafin tacire alluran harta fara aiki (allurar bacci) idonsa ne yake lumshewa harya rufe ruuf
m..o..m xan..tafi..naganta..... besake magana ba bacci yayi awan gaba dashi mom shuru tayi tana kallon sa da tausayi hawaye ne suka xubo mata snn tce ALLAH YANA TARE DAKAI. fallow ta sauko ta xauna jiki bbu kari ta raffka tagumi ko itama hk takeji ko shikadai ne gaskiya ma shika daine yakeyi ai da itama ta damu dashi da tuni taxo tun jiya.
Allah ka jadoranci al'aburanmu ya Allah kada ka barmu da wayonmu ko iyawarmu Allah ka iya mana da iyawarka sann tace amin (nima Amin)

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

*S.OS. COLLEGE*

6:49 am yau ta karaso amman taba shida cikiba daga grt ta tsa idanunta kamar su xaxxago dan duban hanya inkuwa motace harse taga ta wuce skul din take cire rai shine har 8:00 tana tsaye sede bbu alamarsa hankalinta ya kasa kwanciya tofa ta gasgata mafarkinta na jiya yaron nn bashi da lafya da gaske ta fada a fili tsaki taja toni yanxu yaxanyi naganshi kokuma abokann sa xata babbaya dan yau sunxo xucyarta tace a matsanyinki tawa malamarsa mana tabawa kanta amma cike da jin haushin shashin xuciyarta da tayi mata wnn silly question din snn ta karada ai ko bakomai shi *dalibi na*ne
Office ta wuce
^°=^°=^°=°°^=°^°=°^°=°^°

11:3am
sauri take xabgawa burinta kawae taje ga class nasu.
da tayi niya takirashi kuma se ta fasa tayi hk yafi sau shirin masaki amman se takasa ta hau onlin ba tun shekaran jiya rabonsa da hawa.
bayan ta sun gaisa ta basu umarni su xauna ta kalli class din snn tace yan class dinn kuna da wasa da karatu
wata yarinya ta tasa ke meyasa jiya baki xoba Anty jiya naxo ( 😃😃😃 ohh su anty xa'ayi dabara ) to xauna kai tashi yaron ya mike cike da ladabi meyasa jiya naga bencin nn mutum 1 bayan 1 in 2 kuke xama waye bexoba eh to gaskiya jiya kowa yaxo a bencin nn sede wancen benci kike fada ya nuna nasu Kamal.
wayyo dadi taji ganin dabararta ta tayi ( dama ya xatayi tabya kai tsaye 😷) u tacewa Abdul ina wadda kuke xama tare dashi yaje Ayya bashi da lafiya ne dasss!! girjinta yyi snn tace meke damunsa cikin halin ko inkula axahiri amman a badini ita tasan yadda taji xxxabi yace
ayya Allah ya kara sauki amin sukace
wace inguwa yake
hotoro ah ashe nnne bbu nisa.
ai gidansun ma ba boyayye bane inkice gidan Alhj na Allah harcikin gidan xa'a kaiki cewar wata yarinya sosar taji dadin addrs din amma secewa tayi tabayyarki akayi srry anty inji dalibar bata tankataba ta mayarda hankali kan aikinta.
^°=^°=^°=^°=^°=^°=°=^°=
duk da kasancewarta bakuwa hk besa tasha wa hala wajen samun gidan ba.
kai kai wae!!! lallai nera tayi kuka yayi gina wann gidan
baki ta sake tana ganin kmar ba'a 9ja take ba.
sann tafara tantama anya bagidan yan mafiya bane kada a tsuken jinina.
sau 3 tana sake tabbayar gidan Alhj na Allah
kuma aka tabbatar mata nn ne
da bismillah ta tura karamin grt din saura kadan tasume saboda wani jimgegen kato mutum da suka hada ido dashi kamar ta koma sekuma ta maze ciki tashiga hy!! taji wata katuwar murya tace........
MUNA KAISHE KU MASU KAUNARMU
4r cmet
08161594233
[1/29, 12:02 PM] ‪+234 812 621 1372‬: 🕯🕯** DALIBI NA*🕯
7
by
anty rukie

DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment