Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

ο»ΏAn dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXTο»Ώ[8/17, 10:16] Billy S Fari: πŸšΆβ€β™€οΈπŸšΆπŸ»β€β™‚οΈ *SANNU SANNU*πŸšΆπŸ»β€β™‚οΈπŸšΆβ€β™€οΈ
πŸ’Ž _Bata hana zuwa..._πŸ’Ž


_WRITTING BY:_ *BILLY S FARIπŸ’Ž*

_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*πŸ’‹

_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*πŸ’ž

*DOMIN FARINCIKIN KINE SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*πŸ’–

*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO (OUM AFFAN)*❀️

_ALHAMDULILLAH INA GODIYA GA RABBIL IZZATI WAL JABARUD DAYA BANI IKON SAKE DAWO MAKU DA WANNAN SABON LITTAFI NAWA DAKE CIKE DA 'DIMBIN DARUSSA DA NAKE FATAN SUZAMO TSANEN DA ZAMU IYA TAKAWA WAJEN GYARA KURA-KURANMU, WANNAN LITTAFI GABA 'DAYA QIRQIRARSA NAYI BISA LA'AKARI DA WASU ABUBUWAN DAKE FARUWA ACIKIN RAYUWARMU TA YAU DA KULLUM DON HAKA IDAN KAGA YAYI KAMA DA RAYUWAR KA/KI TO AKASINE KAWAI, SAI MUYI QOQARIN GYARAWA, FATANA ALLAH YA YAFEMUN KURAKURAN DA ZASUZO DAGA CIKINSA KUMA YASA DANI DAKU MUYI TARAYYA ACIKIN LADAR DA ZATAZO ACIKIπŸ‘πŸ», HAR ILA YAU BAZAN MANTA DA ADDU'AR FATAN ALKHAIRI AGAREKU BA *YA HAJJA CE* DA KUMA TAWAN *SALMA ABALI (LITTLE PRINCESS)* INA ROK'ON ALLAH DA YATABBATAR MAKU DA ALKHAIRANSA KUDA AHALINKU ADUK INDA KUKE, *MLF*_πŸ’‹πŸ‘πŸ»

Page___1πŸ’Ž

Tafe suke cikin wata kyakkyawar mota k'irar BMW da kallo d'aya zakayi mata kasan cewa sabuwace dal da ba'a dad'e da fiddota acikin ledar taba saboda yanda take faman sheqi da qyalli, cikin natsuwa matuqin motar ke tuqinsa yayin da wacce ke zaune agefensa da tsohon cikinta dake nuna alamar ko meye aciki neman fitowa yakeyi akoda yaushe, muskutawa tayi sannan tajuyo cikin zaquwa had'e da kallonsa tana cewa,

"Abu sumayya wai wannan wace irin tafiya ce kakeyi haka?, Don ALLAH kataka motar nan da sauri, wlh namatsu naganeni agaban Abbana da kuma ummata." yanayin yanda take maganar kad'ai tana faman kashe murya shi zai tabbatar da cewa ita d'in matarsa ce, cikin k'warewa da iya tuqi ya juya sitarin motarsa ya shiga kwanar dake gabansa tare da d'an qara gudun motar kad'an sannan yace,

"Gimbiya! haka yayi maki?." Yafad'i hakan batare daya d'auke idanuwansa daga kan titin da yake kallo ba "kad'an qara mana." tafad'a tare da juyawa ta sit d'in bayansu tana kallon yaransu 'yan mata su biyu dake kwance bacci ya d'aukesu, kallo d'aya zakayiwa yaran katabbatar da cewa 'yan biyune saboda tsantsar kamar da sukeyi da junansu, wata kyakkyawar ajiyar zuciya tayi had'e da shafa tulelen cikin dake jikinta tace,

"Alhamdulillah, Abu sumayya namatsu mu isa gida naga farincikin da zai bayyana a fuskar Abbana idan yaganeni tare da wud'annan kyawawan jikoki da ALLAH ya albarkacesa dasu bayan rabuwarmu dashi na tsawon shekaru bakwai, ga kuma wata kyautar agefe tare dani wacce nake fatar Allah yasa takwaransa ne aciki, natabbata hakan zai qara sakasa cikin farinciki sosai, Kuma yasake gusar masa da abun da nayi Masa azuciya"

"To ALLAH ya saukeki lafiya gimbiya kuma yabamu abunda muke fata don cikar burinmu da kuma tabbatuwar farincikin Abban da kike hasashe."

"Amin Abu sumayya." tafad'a tare da d'ora kanta saman kafad'arsa, shirune yabiyo baya na tsawon mintuna biyar kafin tasake cewa, "Wlh gani nakeyi kamar bama tafiya, hanyar tamkar ana qaramata tsawo, wataqil don na jima ban bita neba?." murmushi yayi had'e da cewa

"Kai gimbiya d'oki dai ne kikeyi, Amma ai ba laifi ina tafiya sosai, kiyi hak'uri, ai sannu a hankali zamu isa in sha ALLAH kilometers biyar ne yarage mana, kinji hausawa nacewa SANNU SANNU bata hana zuwa...." Kafin yarufe baki yaji tace, "Sai dai adad'e ba'a kai ba, kuma ni shine bana so." taqarasa maganar tana turo baki had'e da mik'ewa zaune daidai, "Abu sumayya naji marata tad'an murd'a." Rage gudun yayi had'e da cewa,

"Subhanallah Gimbiya ko abun yazo ne?." Yafad'a tare da juyowa yana kallonta a d'an firgice, yatsina fuska tayi sannan tace,

"Bana tsammanin hakan, saboda idd na sai next month on 13 yanzu kuwa kaga muna 25 ne dis month."

Tana rufe baki wata qatuwar mota tayo cikinsu aguje tare da gittawa agabansu, ji kakeyi qiiiiiiiiii...gigigigif..karaf, tabugi motarsu tafad'a jikin wata motar dake tafe bayansu itama tana k'ok'arin kaucewa ta d'ayan gefen, sosai yake qoqarin juyar da staring motar da dukkanin k'arfinsa da kuma gwanewarsa amma da yake duk qaddarar da ALLAH yatsaro akan bayinsa ko suna so ko basa so sai wannan alqalamin da aka dad'e da rubuta qaddarsa ya tabbatar da ita agaresa, duk iya qoqarinsa kasa iya sarrafa motar yayi balle ya samu nasarar tsaida ita waje d'aya, ganin haka yasashi qoqarin riqo matarsa da tuni kanta ya bugi glass d'in motar yafita tacan waje yayin da gangar jikinta na acikin motar, cikin yanayin fad'uwar gaba da kuma firgici yafara k'ok'arin jawota sai ji yayi sun bugi wani abu da yasa motar tasu tsayawa cak, daidai lokacin shi kuma kansa yabugi dashboard d'in motar da k'arfi wanda yasa nan take yaji gaba d'aya na'urorin dake aiki a sassan jikinsa sun tsaya cak, hatta jinsa da ganinsa ji yayi suma sun d'auke alokaci d'aya, cikin tashin hankali mutanen da suka tsaitsaya akan titin suna salati ganin yanda wannan tashin hankalin ke faruwa sukayo kansu ganin motar ta tsaya don kawo masu d'auki, gaba d'aya motar ta nad'e waje d'aya sanadiyar wani makeken dutsi da suka buga, kallo d'aya zaka yiwa motar ka rantse baza'a samu rayuwar ko d'aya daga cikin mutanen dake cikin taba, ganin jini na malalowa tak'ark'ashin motar ya sanya mutanen himmatuwa wajen b'alla gambun motar ta kowane gefe, shi suka fara jawowa kafin suyi nasarar fiddo da matarsa fuskarta gaba d'aya jini ya wanketa ta yanda bazaka iya gane ko wace itaba, cikin tashin hankali suka ida fiddo da ita daga cikin motar tamkar gawa saboda ko motsi ba tayi, hankalinsu bai tashi ba sai lokacin da suka lura da tulelen cikin dake jikinta sai faman motsi abunda ke ciki yake ga kuma jini d'aya b'alle mata na faman kwararowa daga k'asanta, cikin rud'ewa wani daga cikinsu ya d'ago kai yana kallon wud'anda ke kan mijin nata yace,

"Matarnan tana buqatar taimakon gaggawa." Bai rufe baki ba mijin nata da tun d'azu ake faman yayyafa masa ruwa ya farfad'o tare da bud'e ido, ko kad'an babu alamar k'warzane ajikinsa da zai nuna yaji ciwo wanda hakan yaja hankalin mutanen akan doguwar sumace yayi suka fara yayyafa masa ruwa, k'ok'arin bud'e baki yayi yayi magana amma yakasa saboda lumfashinsa da yakejin yana qoqarin fin qarfins, yana gani aka tallabi matarsa aka nufi cikin wata motar da ita don ceto rayuwar abunda ke cikinta don gaba d'aya alokacin bata rayuwarta suke ba saboda ganin yanda cikin nata ke motsi kamar zai fasa cikin ya fito, sake yunqurawa yayi zaiyi magana idanuwansa na hawaye yana kallon yanda cikin nata ke motsi amma yakasa, kamar wanda aka tsikara da qarfi yajuyo ya maido kallonsa awajen motar tare da d'aga hannu yana nuna masu, da k'yar yabud'e baki yace, "'ya'yana..." Bai k'ara saba jini yafara fitar masa abaki tare da sakin hannunsa ya fad'i qasa, da gudu wasu suka d'aukesa suka nufi motar da akasa matarsa aciki lokacin har ana qoqarin barin wajen aka sakashi shima cikin motar tabar wajen dasu aguje, yayin da wasu suka nufi wajen motar suka fara qoqarin b'alla gambunanta na baya, koda sukayi nasarar b'alle gambunan motar basu ga komaiba a saman sit d'in sai da suka leqa a k'arqashin motar sannan suka hango qananan yara a qarqashi, gashi motar ta molak'e waje d'aya babu isasshen wajen da za'a iya jawosu hakan ya matuqar tayarwa da mutanen wajen hankali saboda rashin sanin makomar yaran da kuma sanin ko awane hali suke ciki awajen.

Anan sukayi cirko cirko suna shawarar yanda za'ayi a fiddo yaran, wani mutumne daga cikinsu yabada shawarar tunda akwai wani gari dake nan gaba kad'an aje asamo k'wararrun masu gyaran mota da suka iya kwanceta da had'ewa suzo su kwance motar gaba d'aya a fiddo yaran ko nawane shi zai biyasu, haka kuwa akayi cikin mintuna ashirin wane yaje yazo dasu su biyu d'auke da kayan aiki, nan take suka fara aikinsu cikin k'warewa wanda cikin minti 30 sai gashi sun raba body d'in motar da shimfid'ar qasanta, da sauri aka ciro yaran har lokacin gaba d'ayansu bacci sukeyi, bazaka tab'a cewa daga cikin motar aka fiddosu ba saboda ba wadda tayi ko qwarzane acikinsu inba d'ayar data d'an karce agefen kuncinta ba wanda ga alama wani qarfene ya karjeta, "ALLAHU AKBAR" wud'an ke wajen suka fad'a cikin mamaki da kuma tsoron ALLAH da gasgata ikonsa don gaba d'aya babu wanda yasa ran za'a fiddosu da rayuwa saboda la'akari da yanda motar ta mokad'e waje d'aya, ana hakane suka jiyo qarar waya acikin motar a gefen da aka ciro matar, d'aya daga cikin sune yaje yana bin sautin qarar wayar dake cikin jikkar ya d'auko tare da ciro wayar ya d'aga.

"Assalamu alaikum." Shine abunda yafad'a kafin yaji an amsa masa ta d'aya b'angaren da, "wa'alaikassalam." Cire wayar yayi a kunnensa ya duba sunan dake yawo a screen d'in wayar yaga ansa _ABBANA_ hakan yasa yayi saurin maida wayar a kunnensa yana kallon sauran mutanen dake wajen tare dashi sannan yayiwa mutumen da tun d'azu sai faman tambaya yakeyi ina mai wayar bayanin abunda ke faruwa, Nan take yarud'e yafara tambayarsa adaidai wane wajene abun yafaru, cikakken bayanin yayi masa don akwai buqatar yazo yakarb'i yaran dake wajensu kafin yasan da komai sannan ya kashe wayar,

Kallon wud'anda suka kwance motar mutumen da yasa aka kirawosu yayi had'e da cewa, "bayin ALLAH nawane za'a biyaku?." Gaba d'aya suka amsa masa da "A'a alhaji, kabar kud'inka don ALLAH mukayi, ubangiji ALLAH yatsare kuma yatashi kafad'un iyayen yaran nan," suna gama fad'ar haka suka d'auki kayan aikinsu fuskokinsu cike da tausayin halin da akace masu iyayen yaran na ciki sannan suka wuce, duk mutanen dake wajen godiya tare da addu'ar fatan alkhairi suka yimasu saboda karamci da 'yan uwantakar addini da suka nuna.

Kasan cewar kilometers biyar ne yarage a tsakanin inda akayi had'arin da kuma cikin garin kano inda iyayen wud'annan yaran suka nufa yasa Abban nata d'aukar dogon lokaci kafin ya iso wajen, hakan yasa mutanen duk suka fara watsewa d'aya bayan d'aya lokacin har yaran sun farka sun fara kukan ina iyayensu suke,

A b'an garen sauran motocin da akayi had'arin dasu kuwa dama shi drivern babbar motar daya bugi motarsu tafad'a can gefe koda aka fiddosa yarasu, haka itama qaramar motar dake gefensu da yake irin golb d'innan ce ta haya mutum hud'u sun rasu, uku kuma sunyi rauni sosai ciki hadda drivern motar suma anwuce dasu assibiti tun d'azu,

Sosai yaran ke kuka anyi rarrashi har angaji amma sunqiyin shiru har saida wannan mutumen yaje yabud'e cikin motarsa ya d'auko gorar ruwa yadawo da ita riqe ga hannunsa ya nunama d'ayar yace,

"Zaki sha ruwa?" Batayi magana ba amma yanda take kallon gorar ruwan shizai tabbatar maka da tanada buqatarsu, bud'e murfin gorar yayi sannan ya azamata abaki ba musu tafara sha, saida tasha sosai sannan ta jaye bakinta daga gorar tana sauke ajiyar zuciya, 'yar uwarta ya nufa da gorar Amma ga mamakinsa sai yaga ta sake fashewa da kuka sosai fiye da wanda takeyi farko tare da kauda kanta gefe, hakan yasa ya janye gorar, yamiqa hannu tana shessheka ya karb'eta, ajiyar zuciya ya sauke don ko kad'an baya son kukan yara, kallonta yayi ya sake kallon 'yar uwarta da itama sai faman ajiyar zuciya takeyi tasa hannunta cikin baki tana tsutsa yaji inama ace wud'annan yaran nasa ne, kamarsu d'aya babu inda suka banbanta inba yanzu da d'ayar ta karce a gefen kuncinta ba bazaka tab'a iya banbancesu ba, wanda hakan zai tabbatar maka da cewa su d'in 'yan biyune, 'yan biyunma irin wud'anda ake kira da (identical twins), gaba d'aya shekarunsu bazasu wuce 3 ba aduniya Amma kana ganinsu zakasan suna da d'an banzar wayau sosai, yana wannan tunanin ne wayar da aka ciro acikin motar dake hannun wanda ke riqe da d'ayar tayi qara, d'agawa yayi yaji Abban yace, "bawan ALLAH gani na iso wajen." Yafad'a muryarsa na rawa tare da yin parking motarsa daidai inda yaga babbar motar tafad'i da d'ai d'ai kun mutane a tsaitsaye awajen, wani kyakkyawan dattijo ne fari tas yafito daga cikin motar riqe da sanda qafafuwansa na rawa ko d'aukarsa basayi sai wani saurayi daya fito daga mazaunin driver da alama shiya tuqo motar tare da wasu maza su biyu kamarsu d'aya da alama suma tagwayene ko kuma wa da qane suka fito daga cikin bayan motar suma dai d'in sun manyanta amma ba kamar tsohon daya fara fitowa ba da gaba d'aya gashin dake kansa da fuskarsa farine tas ya cika da furfura, har lokacin wayar na akunnensa suna magana da mutumen, juyawa yayi ya hangosu tare da d'aga masu hannu da sauri duk suka nufo wajen in banda d'an saurayin daya tsaya yana tattakawa tare da tsohon, bayan sun iso wajen duk aka mimmik'a hannuwa aka gaggaisa ya nuna d'ayansu yace,

"Ranka ya dad'e kaine Abba ko wannan?."

Da sauri duk suka juya suna kallon tsohon dake takowa riqe da sandarsa sukace "wancan shine Abba kuma yayanmu, Ina bayin ALLAHn da kukace sunyi had'ari suke?."

Saida ya qaraso aka sake gaisawa sannan yace, "kuyi haquri anwuce asibiti dasu, Amma ga wannan itace wayar da aka gani acikin motar tare da wud'annan yaran" yaqarasa maganar tare da miqa masu wayar sannan suka ajiye yaran agabansu shida d'ayan mutumen dake riqe da d'ayar yarinyar." Sai alokacin suka lura da qananan yaran 'yan mata dake wajen, cike da mamki suka bisu da kallo saboda tsantsar kamar da sukeyi da mahaifinsu tare da girmama ikon ALLAH ganin yadda motar tayi amma yafidda yaran lafiya klw batare da sunji ciwo ba, kad'an ya rage tsohon da ake kira da Abba yafad'i saboda tsantsar kamar yaran da mijin 'yar tasa daya gani, da sauri suka riqesa cikin kuka yace, "Ina 'yata da kuma mijin nata suke?."

"Haba Yaya kabi ahankali mana kada kafad'i, suna assibiti wud'an yaransu ne akace"

"Innalillahi wainna ilaihirrajiun, nagani hussaini ga kamar yaron nan sak atare dasu, don ALLAH ku kaini asibitin inga halin da 'yata take ciki, shekara bakwai kenan ina son ganinta Ina mararin had'a idanuwa da ita, ku kaini kona samu inroqi yafiyarta" yaqarasa maganar yana kuka jikinsa na rawa, Ganin haka yasa suka nemi da akaisu asibitin da aka nufa dasu ko kuma afad'a masu suje saboda yanda tsohon ke neman birkice masu awajen duk su kace basuda masaniya akan kowace asibiti ce amma suna da tabbacin kano aka nufa dasu.

Wani daga cikin wud'anda ke can gefe tsayene yace abari yakira d'an uwansa yaji ko wace assibiti ce saboda da motarsu ce aka d'aukesu, bayan yakira sane ya sanar masa da cewa suna Aminu kano teaching hospital sannan yafad'a masu, godiya suka yimasu sosai tare da fiddo da kud'ad'en da basusan ko nawa bane suka basu sannan suka d'auki yaran da sauran abubuwan da aka basu da aka gani cikin motar suka kama hanyar kano kowanensu hankalinsa atashe, Banda kukan Abba babu abunda kakeji acikin motar hatta yaran ana shiga mota suka koma bacci, Shikuwa mutumen daya d'aukowa yaran ruwa daga cikin motarsa ji yayi bazai iya tafiyaba saboda wata irin soyayyar yaran da yaji tashiga ransa, ji yayi yana kwad'ayin sanin ko suwaye su da kuma halin da iyayensu ke ciki hakan yasa shima yaja motarsa yabi bayansu...

_Hmmmm....! tirqashi!πŸ’” Shin kuna so kuji yanda cigaban wannan labarin zai kasance? Shin ko zaku iya bani had'in kai tare da guntun lokacinku da kuma qarfafamun guiwa wajen warware maku bakin zaren wannan labarin cikin sauqi kuma daki daki yanda zaku fahimta? Comment d'inku shine amsar tambayoyina kuma shine zai tabbatar mun da cewa eh kuna buqata kuma kuna tare dani😍, shiiiii🀫 nasan zukatanku cike suke da tarin tambayoyi acikin wannan labarin kamar haka_

*WAYE ABU SUMAYYA DA GIMBIYARSA?*πŸ˜…
*MEYE ALAQAR ABBA DA GIMBIYAR ABU SUMAYYA?*😑
*MEYA RABA GIMBIYAR ABU SUMAYYA DA IYAYENTA NA TSAWON SHEKARA BAKWAI?*😱
*AWANE HALI ABU SUMAYYA DA GIMBIYARSA KE CIKI?*😰
*MEYE TUSHEN WANNAN LABARIN?*πŸ™‡πŸ»β€β™€οΈ
*SHIN WANENE MUTUMEN DA YABI BAYANSU ABBA DA MOTA?*πŸš™

_Relax! kubiyoni sannu a hankali zaku samu duka amsoshin wud'annan tambayoyin acikin wannan sabon labari nawa dake cike da sabon salo mai suna *SANNU SANNU* Bata hana zuwa...πŸšΆβ€β™€οΈπŸšΆβ€β™€οΈπŸšΆβ€β™€οΈ_








*_ALLAH KAJIK'AN IYAYENMUπŸ‘πŸ»πŸ˜­_*
[8/17, 10:18] Billy S Fari: πŸšΆβ€β™€οΈπŸšΆπŸ»β€β™‚οΈ *SANNU SANNU*πŸšΆπŸ»β€β™‚οΈπŸšΆβ€β™€οΈ
πŸ’Ž _Bata hana zuwa..._πŸ’Ž


_WRITTING BY:_ *BILLY S FARIπŸ’Ž*

_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*πŸ’‹

_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*πŸ’ž

*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*πŸ’–

*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❀️

Page___3πŸ’Ž

Murmushin da bai kai ciki ba shurahbil yayi masa yana kallon yaran da suka duqufa suna kallo abunsu hankali kwance, bud'e gambun motarsa yayi yafito tare da miqa masa hannu suka gaisa, fuskar shurahbil a d'aure yace "ammm.......kamar naso nawayi fuskarnan, waye kai? ya tambayeshi Kai tsaye batare da wani shayi ba.

"Ni ba kowa bane" shima ya bashi amsa atak'aice,

"Ok meya kai yarannan acikin motarka bawan ALLAH?" Yasake jefa masa wata tambayar batare daya dubi girman saba, Yana tunanin wane daliline zaisa daga ganin yara ya d'aukesu yatura cikin motarsa, ko dai so yakeyi ya sace sune, muryarsa yajiyo yana cewa,

"Ganin yanda kabar motarka abud'e sun fito batare da sanin inda zasu nufa ba shine dalilin da yasa nayi tunanin tsayawa na taimakeka ta hanyar tsaidasu har sai kadawo, yakamata kasan cewa wannan abun da kayi sakaci ne babba kuma kuskurene? qananan yarane su dake buqatar cikakkiyar kulawa, don haka yakamata akula dasu sosai" bai jira me zai ceba ya sake bud'e gambun motar yace dasu, "Yawwa yaran baba, kuzo ga baba nan yadawo kunji ko?." Maqale kafad'a sukayi sunaci gaba da kallonsa yayi murmushi tare da cewa, "yatafiyarsa kenan kun fasa zuwa wajen dady da ummie ko?"

"Laa..a'a nidai zanje." hassana tafad'a, hakan yasa itama hussaina ta taso tana fad'in, "nima zanje wajen dady da ummie." Fiddosu ya dingayi d'aya bayan d'aya daga cikin motar ya diresu qasa had'e da juyowa yana kallon shurahbil daya saki baki yana kallonsu yace, "ga yaranka nan, amma don ALLAH yakamata adinga kulawa" sannan ya shiga motarsa ya tayar yaran na d'aga masa hannu suna yimasa byebye, yana qoqarin barin wajen da sauri shurahbil ya iskosa tare da duqowa ta saiti jikin glass d'insa yace "afuwa alhaji, dama kasan yaran nan ne?"

Girgiza kai mutumen yayi don yafahimci gaba d'aya shurahbil qurciya na damunsa, girmane kawai ya rigayi hankali saboda yanayin yanda yake magana, abun nasa kamar rashin iya magana kamar kuma isa da jijji da kai a tattare dashi, kallonsa yayi sannan yace, "Ban sansu ba kuma ban san ko suwaye su ba, Amma abu d'aya nasani shine tun wajen da sukayi accident dana ganesu jikina yabani cewa kamar akwai wata alaqa tsakanin ni dasu kuma araina naji ina sonsu har acikin zuciyata hakan yasa nabiyo bayanku lokacin da kuka taho dasu, ina fatar jikin iyayen nasu da sauqi saboda tsaurin tambayoyinka d'azun sun kasa barina na tambayi hakan tun farko" sinne kai qasa yayi yana sosa qeyar kansa had'e da cewa "kayi hak'uri Alhaji naji
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment