Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

ο»Ώ[18/07, 15:03] Hubbey Frd Ameena Kn: πŸ“šπŸ“šπŸ“šπŸ“šπŸ“šπŸ“šπŸ‘¨β€πŸ‘§DOMUN KANWATA πŸ‘©β€πŸ‘§


πŸ–ŠNa marubuciya husna kabir zarewa (the mammah girl)

πŸ–ŠDa sunan Allah mai rahma mai jinkai.......

Inama dukkanin masoya manzan allah (s.a.w) fatan alkhairi arayuwar Ku dafatan zaku bani hadin kai da goyan baya domin gani nakare wannan littafin nawa asa'a kuma Allah yabamu ikon aiki da abinda ke cikinsa na alkhairi ameen...
idan nayi kuskure ina fata zaku tunatar dani daga mai sanku ako da yaushe HUSNA ( the mammah girl)




πŸ‘¨β€πŸ‘§DOMUN KANWATAπŸ‘©β€πŸ‘§

1⃣⏭5⃣

Kuance take akan gado ta rufa da bargo baccinta take hankali kuance Wata kekkyawar mata ce tashigo dakin wadda akalla shekarunta baza su wuce 45 ba bargo ta janye tare dakiran sunanta Asma'u!!! ke Asma'u wai bazaki tashi bane baccin yasa isa haka rana fa tafito

Cikin muryar bacci take fadin
Umma Dan Allah kidan barni minti biyar kawai zan kara Umma tayi murmushi tace tun dazu kike fadin minti 5 dinnan kizo kikai mun nikan nan insamu inyi kosan nan kar Kuyi Lattin makaranta Asma'u bata ce komai kuma bata motsa ba ganin haka yasa Umma tanufi hanyar fita daga dakin tana fadin to bari ma kawai in tashi khadeeja ta yo mun nikan ai kafin Umma tarufe baki tuni Asma'u ta diro daga kan gadon a'a Umma base kin tashe taba zan je dakaina Umma tayi murmushi tafita daga dakin Asma'u bayi tawuce tana mutsitsike ido
Bayan kamar minti 10 tafito kitchen tanufa ta iske Umma ta ijeye mata robar nikan da kudin akai ta dauka ta wuce daga gidan Asma'u kenan kekkyawa ta bugawa ajarida shekarun baza su wuce 20 ba tana da tsayi daidai guarguado tana kyan jiki ta yadda ko mace takalleta se takara kallonta tanada far'a Da son mutane ba komai ne yake bata mata rai ba tana da hakuri da kaw dakai wannan kenan....



Daga wanka yafito da towel daure akugunsa da wani Dan karami akan sa yana goge gashin kansa wayarsa ce tayi kara bai kula ta ba se da takusa katsewa yana daga tare da amsa sallamar da aka mishi ban ji me aka ce tadayan ban garan ba naji yace mu hadu a office tare da ijiye wayar ya ci gaba da shirinsa yana gamawa ya fito daga bangaran sa ya sauko kasa se alokacin naga Ashe babban gida ne ba na wasa ba daga kasa akwai katon falon da girmansa ya kai na wani gidan tsayawa fadan tsaruwar falon bata lokaci ne akwai dakuna sunfi talatin akasa se matattakalai kuda biyu daya yayi dama daya kuma hagu acan sama ma dakuna barkatai abun dai sai Wanda ya gani da gani kai kasan dukiya ta yi kuka awurin domin idan baka fito za ka dauka akasar waje kake....
Yana saukowa kasa ba kowa afalon se masu aiki da suke kai kawo direct wani bangare yanufa anan kasan Shiva yayi tare dayin sallama wata dattijuwa ce zaune akasan kapet din falon tana cin abinci ta na ganinsa ta fadada far'arta ta amsa mishi sallama tare dafadin ABID katashi??
Karasowa yayi kusa da ita ya zauna tare dafin eh GRANY ina kuana tace lafiya kalau ga abincin ka can a dining kasan ni Nafi son kasan nan murmushi yayi tare da wucewa dining din yafara zuba abinci

ABID kenan wankan tarwada ne dogo mai dan matsakaicin jiki kyakkyawa bana wasa ba
yafara ci abinci kenan kenan wata matashiya ce da shekarunta bazasu wuce 22 tashigo falon tare da sallama grany ce ta amsa batare data dago takalleta ba itama yarinyar bata kalli grany tawuce direct zuwa dining tana sanye da farad doguwar riga tamata Kew sosai tana isa dining din taja kujere ta zauna tare da fadin good morning bro ABID yadago murmushi dauke afuskar shi ya amsa da morning KANWATA kin tashi?? murmushi tare da cewa yaya ina alkawari na yace name fan!!!?
Shagwabe fuska tayi tace yaya tafiyan dazamuyi ni da aysha mana
Yace to ai nace se kinfara girmama grany kuma ni banga kinfara ba
Yaya Allah nafara bakaga da nashigo namata sallama ba zai yi magana carab grany ta ce yo da kika mun sallama kin kalli inda nake ne bare ma ki gaidani sallaman ma daba Dan kinsan ABID na nan ba ai da bakiyi ta ba kuma ma wai uban me zaku je kuyi a London duka duka yaushe kuka dawo
ABID laifinka ne wallahi kai kasangarta SARAH abinda take so shi lake mata shi yasa kwata kwata bata ganin girmana
Sarah ta hade fuska takalli ABID tace yanzu yaya maganar nan se da kagayawa grant bayan kasan idan ta grany ne ko abincin gidan nan se naroka za'abani tana gama fadan haka ta fice daga palon grany tabita da harara
ABID ma tashi yayi ya dauki wayoyinsa yama grany sallama yana fita direct wurin motocinsa ya nufa motocin sun fi goma kowa da kalarta amma bakake sunfi yawa bodyguard dinsa suna gani ya fito suka mike suna mika gaisuwa sannan aka fito da motoci biyar bakake guda hudu sunsa fara daya atsakiya wurin farar yanufa aka bude mashi baya ya shiga suma suka shiga sauran aka wangale masu katon gate din gidan suka fice



ASM'U ce tadawo daga kai nikan a kitchen ta isko Umma tana dama koko Umma tace kindawo??
Eh Umma nadawo khadeeja ta tashi Umma tace a'a kema kinsan tashin khadeeja ai sai ke damma tace yau se 10 takeda lectures ai da tamakara
To ummah bari in tasheta dakin da khadeeja taken tanufa ta tura kufar tashiga tare da sallama tana kuance tana baccinta tsaye tayi tana kallonta tana murmushi ahankali takarasa ta zauna bakin gadon ta Dora hannunta akan khadija tana kiran sunanta khdy!!!
khadeeja takara gyara kuanciyanta taja bargo Asma'u tayi murmushi taje ta zuge labule rana ta haska fuskan khadeeja takara jan bargo ta rufe fuskanta cikin muryan shagwaba Ahmm Ahmm amma kibarni inyi bacci matsowa kusa da ita tayi tadagota tana fadin khdy zakiyi latti garama kitashi kafin Umma tazo da ruwan sanyi tashi tayi tana zumbure baki tashiga bayi Asma'u tabita da murmushi ta bude drowan khadeeja ta fito mata da uniform da jakanta ta dauko mata takalminta da safa ta ajiye mata kana tawuce kitchen tana taya Umma suyan kosai bayan sun gama ta zuba kosai a plate ta zuba kunu a cup ta koma dakin khadeeja ta iske khadeeja ta gama sa uniform ta na sa takalminta na makaranta Asma'u ta ijeyi plate din hannunta kan dressing mirror ta natso ta karba takalmin hannun hkadeeja ta tsugunna tafara saka mata khadeeja dai se binta take da ido har tagama saka mata ta dago suka hada ido Asma'u tace kallon fah khadeeja tai murmushi batace komai tadauki kosan da kunu tafara sha Umma tana zaune apalo suka fito khadeeja taje ta rugumeta tace Umma ina kuana Umma hmm ni dagani yanzu kuma ai saidai ai zancan wuni ina tunanin ranarda Asma'u zatayi aure bansan ya zakiyi ba khdeeja Ta shagwabe fuka tace ai tare zamu tafi ko yaya Asma'u tai murmushi sosai ma KANWATA khadeeja ta tashi ta musu sallama ta fita asma'u ma ta wuce dakinta ta shirya tama Umma sallama ta fita


Hkadeeja kanwa ce awurin Asma'u suna kama sosai sedai ita khadeeja wankan tarwada sabanin Asma'u fake fara shekarun khadeeja 17 tana ajin karshe a scndry school asma'u kuma level 200 a gwagwalada university fake nan abuja su biyu iyayensu suka Haifa asma'u tana bala'in son khadeeja tun tana karama tazama tamkar uwa agareta khadeeja tasha yin laifi amma Asma'u se tace ita tayi kawai dan kar adaki khadeeja zata iya yin komai AKAN khadeeja
baban su bakano ne se kuma mamansu bafulatanar Adamawa ce suna zaune a unguwar life camp dake abuja ba wasu masu hali bane se dai rufin asiri da wadatar zuci babansu Allah ya yimai rasuwa tun khadeeja tana Karama ada mamansu taso takoma garinsu dayaran amma yayan babansu yahana Wanda yake anan abujan shima dazama yana da mata da yara 2 nusaiba da fa'iz Se mamanshi datake zaune agidan shi wato kakar su asma'u kenan
To wannan dalilin ne yasa Umma take zaune a abuja saboda bazata iya Barin yaranta tatafi ba



Da yamma misalin karfe 5 Motocin ABID suka shigo haraban gidan ana gama parking dai daga cikin guards dinshi yazo yabude mashi baya yafito cikin takunshi na kasaita ya karasa cikin babban palon gidan yana shiga ya iske palon a cike da ain gidan kasancewar gidan family house ne duka aciki family suke

tuna baya!!!!!!



alh Kabiru hausaweee haifaffan garin yola ne su biyar ne awajan iyayan su maza 3 mata biyu amma biyu sun rasu su uku suka rage shine babba se kanin jamilu da kuma kanwarsa ladidi duk da cewa alh kabiru yayi karatu sosai amma harkar kasuwanci ya sama gaba tun yana karami haka yataso wannan dalilin ne yasa aminin mahaifinsa yadawko shi daga yola yadawo dashi Abuja Dan yarika taya shi harkar kasuwan cin sa ganin kwazo da kuma experience dinsa ne yasa ya Dora shi aharkar kasuwancin su inda yake tura shi kasashan waje kan harkar kasuwancin su wani zuwa da alh kabiru yayi kasar yaman ya shafe kimanin watanni 5 yahadu da hafsat diyar abokin kasuwancinsu suka kulla soyayya da yarinyar daga bisani maganar aure tashigo ciki sunsha gwagwar Maya ba kadan ba kafin iyayansu su yarda da zancan auran amma abunda Allah ya qaddara se ya faru
Haka akayi auran ya taho da ita Nigeria arzikinsa Yanata habaka sun samu karuwar da namiji inda aksamishi sunan baban Hafsat wato ABID bayan rasuwar mahaifin alh kabiru wata rana yaje gida ya isko kananshi ya saida gidan da suke ciki ya barnatar da kudin ganin haka ne yasa yadawko shi da mamansu suka dawo abuja ya maidashi makaranta dama ladidi tayi aure a can yola
Bayan wani lokaci alh kabiru suka sake samun karuwa ta ai mace inda taci sunan Sarah
Batare da sanin kowa ba alh kabiru yafara Gina wani katafaran gida da kyakkyawar niyyansa ta hada family dinshi wuri guda seda yakammala gidan sannan ya Sanar dasu suka tattara suka koma murna wurinsu ba magana se ma dasuka ga gidan aljannar duniya
Haka suka ci gaba dazama acikin wannan gidan cikin farin ciki da kaunar juna har kanin alh kabiru wato jamilu yayi aure ya auri sadiya wata diyar kawunsu itama aka kawota wannan gidan
Wata rana alh kabiru ya shirya tafiya yola ganin dangi shi da matarsa wato Hafsat akabar su ABID awurin hjy Maryam mamar alh kabiru ahanyar su tadawowa ne sukayi hatsari Wanda wannan shine dalilin rasuwarsu family ya girgiza da wannan al'amari kasancewar alh kabiru mutum me mai zumunci da son talakawa bayan rasuwar ne baban Hafsat ya zo yace abashi amma hjy Maryam tayi mirsisi tahana da kyar yasamu tabashi Sarah yatafi da ita ABID kuma ya zauna awurin hjy Maryam wato (grany) kenan
Haka taci gaba da kula dashi da karatunsa inda yagaji mahaifinsa wato kasuwanci haka yataso yana masifan son garny da kuma Sarah duk abunda suke so zai yi kokarin yaga ya musu indai baifi karfinsa ba

Ko bayan rasuwar alh kabiru family bai watse ba ABID yana iya kokarinsa wajan ganin yahada kan family din wannan dalilin ne yasa ya je yadawko ladidi da yaranta 5 kasacewar mijinta yarasu haka kuma yaje yaman yadawo da Sarah Nigeria


Cigaban labari!!!


karasawa yayi cikin palon ya zauna kusa da grany suka gaisa da sauran mutanan gidan Sarah ce tazo tazauna kusa dashi tace yaya yau ranar family meeting ne murmushi yayi yace nasani KANWATA ai dai kyabari inje inyi wanka inci abinci ko ?? Languabar da kai tayi tace to yaya tashi na kosa afara grany tamaka mata harara tace ai dama dole ki kosa tunda kina so kuje yawan gantali
Shuru tayi ta hade fuska batace komai ba
Daga nan kuma kowa yayi shuru a palon ABID ne ya katse shurun da cewa bari in je inshirya in fito nan fa kowa ya wangale baki tare da fadin to shi kuma ya haura sama yanufi bangaransa
[18/07, 15:03] Hubbey Frd Ameena Kn: πŸ“šπŸ“šπŸ“šπŸ“šπŸ“šπŸ“š
πŸ‘¨β€πŸ‘§DOMUN KANWATAπŸ‘©β€πŸ‘§



πŸ–Šna marubuciya HUSNA kabir zarewa( the mammah girl)




πŸ–Š da sunan Allah mai Rahma mai jinkai....


πŸ‘¨β€πŸ‘§DOMUN KANWATAπŸ‘©β€πŸ‘§

5⃣⏭1⃣0⃣


Ahankali yake takunsa har ya isa bangaran sa mamaki ne ya kamashi ganin palon shi abude can kuma yayi murmushi yace hmm nasan aikin Sarah ne
Yana shiga palon yaji anrufe mashi ido datafukan hannaye murmushi yayi yace
Aysha na ganoki Hannunta Yakama yazagayo da ita ta gabansa tare dasakar mata lallausan murmushi

Aysha kenan ya ce agurin uncle jamilu wato kanin baban ABID kyakkyawa ce daidai gwargwado Shekarunta zasu kai 20 Akwai soyayya mai karfi tsakaninta da ABID kuma suna fata ta kaisu ga aure
hura mashi iska tayi a fuska ahankali ya lumshe idanuwanshi Hannayanta ta sakalo abayan wuyanshi cikin muryanta mai Jan hankali tace kallon fan!!??
Ajiyar zuciya ya sauke tare da fadin nayi missing dinki ne banganki ba kuana biyu ina kika shiga!!?
Shagwabe fuska tayi
tace ai baka neme niba kuma dama nasan nice nake sonka kai ba ka sona
Zare jikinsa yayi daga nata yana fadin
Kullun haka kike cewa amma kema kinsan da bana sonki bazan tsaya bata lokacina akanki ba hangar dakin shi yanufa can kuma ya jiyo ya kalleta yace jike kasa yanzu zan shirya inzo
Murmushi tayi tace to se kazo ko in jiraka
dakin ya shiga yana fadin jeki kawai





Asma'u da khadeeja ne akan hanyar so ta dawowa daga islamiyya suna tafe suna fira
Sun wuce daidai masallacin unguwar su sukaji ana kiran Asma'u!!! gaba dayan su suka juya amma basu ga kowa ba suka ci gaba da tafiya aka ce khadeeja!!!!
suka kara juyawa basuga kowa ba khadeeja tace amma( sunan da take kiran Asma'u dashi kenan tun tana yarinya )
asma'u tace na'am
Tace amma ko munyi gamo ne
Asma'u tayi dariya tace haba khdy wane irin gamo?? Ni kamar ma nasan muryan nan
Ganin dagaske khadeeja tafara tsorata yasa taja hannunta suka fara tafiya suna cikin tafiya khadeeja taji anja hijabinta ta baya haba tafara ihu tana daka tsalle gashi tarufe idon ta Asma'u duk ta rikeci ta rirrike khadeeja can ta dago Dan ganin Wanda yaja hijabin fa'iz(yaron yayan babansu ) ta gani atsaye yana kwasan dariya harara ta makamai tace kaga abunda kaja ko??
Se alokacin khadeeja ta bude idonta ta kalli fa'iz
Har yanzu dariya yake yace ke wallahi khadeeja Allah yayi maki tsoron tsiya duk hijabin nan naki da islamiyyar maimaikon ki ambaci sunan Allah kin tsaya kina ihu kina amma!! Amma!!!
me amma zata iya yi maki bayan ita....
Ganin tamike tanufo shi yasa bai karasa maganar ba ya ruga aguje yanufi gida khadeeja tarufa mashi baya aguje
Asma'u tayi murmushi itama tabi bayansu

Aguje fa'iz ya shigo gidan Yana haki
Wajan yanufa Umma dake zaune akarkashin bishiya tana gyaran wake tace tsaya nan ni kar ka fado mun wakaje katsokano kuma daga zuwan ka?? Tana rufe baki khadeeja tashigo gidan rai ahade wurin fa'iz tanufa Umma tarike ta tana tasya me yahadaku??
Khadeeja bata ce komai se haki takeyi fa'iz yace
Umma wai Dan na jamata hijabi shine fah
Umma tace fa'iz kai dkasan halin khadeeja abun laifi baya mata kadan me yakaika tsokanarta murmushi yayi ya kalli khadeeja to yi hakuri bata ce komai tayi kwfa tare da wucewa daki Asma'u tashigo tazauna kusan Umma takarba wakyan tana gyarawa fa'iz ya matso kusa da ita yana tayata can ya dago yace AMMA saura kuana hudu fa !!
Tace name fahh???
Yace kituna mana
πŸ€” Tayi shuru can tace kai gaskiya ban tuna ba gira yafara daga mata yana cewa birthdayyyyyyyyy
dariya tayi itama tare da kwafan yanda yayi magar tace ohhhh na tunaaaaaaaa

Dariya sukayi su duka yace to me zaki bamu gift tace to ai ita gift ba'afada sedai kawai in ambaka kaga ko miye yace hakane khadeeja da fitowar ta kenan daga Palo tace dama tunda naganka nasan maula kazo yi Dan baka zuwa hakanan daure fuska yayi 😠yace to wa yakasa dake dazaki kwasa?? Ita ma fuska adaure tace tunda kakasa da amma ai kuwa dole in kuasa Asma'u ce ta katse fadan da cewa haba wai se yaushe zaku daina Abu kamar yara ne yanzu fa shekarun ku 17 amma har yanzu Baku girma ba
fa'iz ne yayi gyaran murya yace
😎 hmm hmm amma nifa 19 ne
tsaki tayi tace to miye maraban dambe da fada?? Umma ce tayi
dariya kana suma suka kwashe da dariya🀣




Bayan kaman minti talatin ABID ya sawko zuwa palon kasa yana sanye da 3quater da kuma jallabiyya milk color se kanshin turare ke tashi yayi kyaw sosai kamar black American tun da yafito suka kure shi da ido har ya iso ya zauna a dai daga kujerun palon sannan ya zaro check da bairo daga aljihun rigarsa yadora akan table din dake gabansa Sannan yadago ya kalle su daya bayan daya yayi gyaran murya yace to dafatan dai ba wata matsala babba dukansu suka ce a'a yace to alhamdu lillah kamar yanda muka saba zamu fara daga babba zuwa karami
Gaba dayansu kowa se washe baki yakeyi inkacire grany data hade girar sama da takasa
ABID ya kalli uncle jamilu
yace uncle bismillah uncle jamilu ya washe baki yace ni daman ba wani Abu bane kawai dai ciwon kafar nan na wane yadameni shine nakeso in fita Waje adubani yana magana yana kallon grany ganin yanda ta kafeshi da ido ko kiftawa bata yi ai kaman jira take yagamana tayi carab tace kai jamilu kaji tsoron allah yanzu fi sabilillahi duk asibitocin Nigeria basu isa suma maganin cewon Kafa harsai kafita waje ABID ne ya katseta da cewa ya isa haka grany wannan ba wani Abu bane duk kudin da nake nema ai saboda Ku ne So banga anfanin wannan dokiyar ba inhar bazan magance maku matsalolinku ba
Grany dai baki ya mutu se shuru da tai ta sa musu ido
Check din dayayi rubutu ya mikama uncle jamilu bansan konawa bane sedai naga yawashe baki yana godiya
ABID yajiyo ya kalli sadiya matar uncle jamilu yace
Aunt se ke
Baki ta washe tace dama jarina ne yayi yayi kasa shine nake so.....
Grany ce ta katseta da cewa ji wani jin dadi yo dan jarinki yayi kasa uban wa kike bi bashi anan??
ABID ne ya sake katseta da fadin
Grany please!!!!!
Saboda haka ta tashi azuciye ta nufi part dinta duk suka bita da kallon gwara da kika tafi Gyaran muryan da ABID yayi ne yasa suka dawo da dubansu gareshi nan ya mika mata check kowa ya cigaba da fadin nashi har akazo kan Sarah itama tafadi nata na fitan su London kuma ya amince aka zo kan aysha ita kuma tace tana so idan suka dawo daga London zata ji tayi degree dinta a abroad shima ya amince haka akacigaba har suka kare kowa yawatse cikin farin ciki da jin dadi
ABID yana tashi direct masallaci ya nufa kasancewar anata kiran sallah bayan yadawo ne ya wuce bangaran grany ahankali ya tura kofar tare dayin sallama sanyin AC da kuma daddadan kanshin turaran wuta ne sukamishi maraba
Zaune ya iskota kan sallaya tana lazimi kusa da yazo ya janyo pilo anan kasa ya kuanta ya dauki remote ya kamo tashar aljazeera yana kallon labarai se da yashafe kusan awa daya amma grany bata motsa ba sedai daga ya kalleta se ta kauda kai murmushi yayi yamatso ya dora kansa akan cinyarta yace grany nasan kin kare fa kawai shareni kikayi
Hannunta tadora akansa tana shafa suman kansa cikin sansanyar murya tafara magana kamar haka
ABID Nasha fada maka karage abunda kake ma yaran nan yayi yawa amma kakasa ganewa zaune yatashi yarike hannunta cikin nashi yace grany family nan sune rayuwata taya zan iya kuantawa inyi bacci mai dadi alhali family na suna cikin matsala na tabbata koda Abba yana raye da abunda yafi wannan ma zai iyayi grany tasauke ajiyar zuciya tace to shikenan Allah yasa albarka yace ameen ko kefa tace to ai bamu gama ba yace se kuma me zama ta gyara tace zancan iyali ABIDI anya kuwa lafiyanka kalau wajan shekara 30 amma baka zancan iyali
Dariya yayi yace grany kwantar da hankalin ki ankusa grany ta katse shi dacewa yo kai daga anyi magana se kace ankusa katsaya biye ma wannan shashan aysha ni kabani dama in zabo ma air mutunci mai tarbiyya kaki
Murmushi yayi yace grany ahalin danake ciki yanzu bakowace yarinya zan iya aure ba ina bukatar wadda tasanni da yanayin family na yarinya air baban gida wacce tasaba da rayuwar family house kinga seta taimakamun wajan kula da family na grany ni bawai macan dazatamun kwalliya ingani kawai nake bukata ba jarumar mace nake nema
To shiyasa kika ga ina bukatar lokaci
Grany ta sauke ajiyan zuciya tace
To banki ta taka sedai shekaru ja suke ABID ina so inga ya'yanka kafin lokaci na yayi ABID ya daure fuska yace ba nace idan muna magana kidaina kawo zancan mutuwa ba insha Allah har jikokina se kin gani Grany tayi saurin fadin
Um um daina mun fata ABID bana fata in kai lokacin da zan kasa tantance tsakanin gabas da yamma
Kiran sallan da ake ne ya katse masu firar ABID yatashi yana murmushi yace zanje masallaci daga can kuma zan wuce inkuanta nagaji dayawa
Grany tace yo ba dole ka gaji ba kazauna majalisar dinkin duniya
ABID yagane me take nufi shiyasa bai ce komai ba yanufi Hanyar fita har yakai bakin kofa ya
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment