Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

Wa nake aure[12/31/2020, 1:16 AM] Re@l 🖤 K@usy🔐: (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)


тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM:

/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09

🌻🌻
*WANAKE AURE*?
🌻🌻

_(Arrogance, Love, Sacrifice)_


Written by FENERH



*Dedicated to*
My children
Jamila Ammar and mujaheed,


Free page


3⃣&4⃣

Gaba daya dago kansu sukafara zubawa Khadija ido kafin Amrah datayi mugun shiga taitayinta don Allah yagani mugun tsoron biyun nan take musamman Abdulkareem, SAfNAH kuwa boyewa tayi a bayan Aunty Khadija, kallo daya Abdulkareem ya musu ya dauke kai su biyun suka gaishe su kafin su Ajiye basket din suna shirin juyawa Abdulmaleek ya ganta yanda duk ta rikice, " aa babyn momy kece kika boye a baya ba gaisuwa ko, " san sannu da zuwa ya maleek tafada da siririyar zazzakar muryarta datasa shi dago kyawawan idanun shi dake kan wayar shi ya kalleta sosai batareda ya cire idanun shi akantaba Abdulraheem ma murmushi yayi mata " SAfNAH ya kike ba gaisuwa? Shima ta gaishe shi Amma ko kallon gefen Abdulkareem batayi ba tabi bayan Y'an Uwan ta suka fice kamar tana kan k'aya,




The thing hurt him wato he is invisible to her tunda ko kallon shi batayi ba " I will pound a sence for that stupid girl
Karyar rawar kai takeyi nadawo,
Momy Raliya ta shirya musu Abincin a dadduma katuwa dake tsakiyar falon tace suzo suci bajewa sukayi suka kwashi girki Abdulmaleek nata zuba santi tareda rage murya " bro kaga yarinyar nan like Katy Perry wow kamar mai rayuwa a ice gaskiya our house is the best no ugly people, " matsww don't forget they are your sisters so respect yourself OK, Abdulraheem yafada,



"Oh forget that what ever ai dai akwai Aure ko? Banza sukayi mai tareda cigaba da cin Abincin su don sun riga sun san halin shi,



Su SAfNAH na shiga dakin su a gidan mama Raliya Amrah tace " wow SAfNAH Aunty Khadija kung a su yaya yanda suka kara kyau look at yaya Abdulkareem with his pink lips huge chest biceps wow gaskiya I don't blame them da suke daga kai they deserve it lokacin sune they have everything in this life, gata kudi kyau duk nasabar da namiji ke nema sunada ita momy ma nada nata kudin you no tackles of dady da komai nashi is All About triple company gidajen mai everything,


Wani irin kallon ta sukeyi, SAfNAH ta taba goshinta tareda cewa " sister are you ok? Mugun kallo ta watsa mata kafin tace " aa Asibitin shika ce ni karshen ciwo,
Suka kwashe da dariya, yanda take harar SAfNAH " sister Kodai inje infadawa Dady kingani kin yaba kinason Mr Arrogant, "suna kika bashi, " uhm shine sunan da yakamace shi ai.


Now enough of your dramer give me my laptop, ko infasa wayarki ta dauki wayarta tana kwatanta yanda zata rotsata da kasa, " tsaya inkawo miki me yayi zafi shiba wuta ba y'ar uwa, dariyar su kawai Khadija keyi don Abinsu burgeta yakeyi,



*******************

Yau kimanin kwana biyu da dawowar su SAfNAH bata kuma haduwa dasuba don bata wani fitowa, yau ta kama Monday cikin sauri suka shirya ta fito kamar koda yaushe tun daga dakinta tasaka nikabin ta harma da safar kafa da hannu ta sallami momy tareda dialing wayarta tana fitowa tana kiran su Aunty Khadija, " kufito fa ni na......... Kawai taji ta gwabzq mugun karo wayarta ta fadi ta tarwastse tabi kafafun da kallo dake sanyi cikin wasu irin fancy slifas na maza ga yatsun sun tsaru farare ta dago a hankali domin sanin ko da wa taci karon, wani irin mugun ja baya tayi ganin Mr Arrogant duk da bata ganshiba ranarda yazo bazata manta fuskar shi ba, mugun kama yake da sauran saidai shi yafita daban don shi fatar shi ja ce su kuma farare shigen farinta,



Hannun ta narawa bakinta nayi tafara " Am sorry ya kareem banganka ba. Wani irin kallo yake binta dashi wato tama sa
[12/31/2020, 1:16 AM] Re@l 🖤 K@usy🔐: (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)


тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09

🌻🌻
*WANAKE AURE*?
🌻🌻

_(Arrogance, Love, Sacrifice)_


Written by FENERH



*Dedicated to*
My children
Jamila Ammar and mujaheed,



1️⃣&2️⃣

*Alhmdulillahi yan uwana nadawo Allah yabani ikon rubuta Abinda zai Amfani duk kan musulmi baki daya kuskure na kuma Allah ya yafe mini kamar yadda kuka sani wannan karon littafina is not for free my fan's ba na mayarda littafina nakudi saboda wasu ko wani ba nayi hakan ne domin cin gajiyar baiwarda Allah yabani ta wannan hanyar ni ba mai Arziki bace da zan raina kadan mai Albarka yafi mai yawa mara Albarka ni banida Aji bana takama da ni watace wallahi am noting am nobody ina neman dacewa ne kawai duniya da lahira don haka please masoya matar soja you have to show me one love ta wurin bani goyon baya tareda biyoni cikin wannan labari nawa mai cikeda soyayya mai kwantar da hankali don haka masoya muje zuwa,*

1⃣&2⃣

NIGER STATE


ASHRAB ESTATE


Katon gate ne golden mai kyan gaske ata ciki akwai masu gadi a zaune da uniform su biyo. Hira suke a tsakanin su cikin nishadi suka hango motar da ta doso gate din tuni daya daga cikin su ya mike da sauri tareda bude tafkeken gate din
Yana cewa "sannun ku da zuwa hajiya, lekowa wata kyakkyawar yarinya tayi a gefen mai zaman banza, "Sannu idris. Tareda miko musu Leda cike da kayan ciye ciye, ya karbe yana zabga godiya, shima dayan yafara zubo godiyar,


Saida suka isa parking space din dake cikin estate din Wanda ke dauke da motoci na yayi masu shegen kyau da kuma tsada wa inda zasukai goma a wurin, suka faka tasu motar kirar Volvo new modern fara tas da ita tana sheki, saida motar ta tsaya naga Anbude bayan motar tareda zuro kafafu a waje cikin natsuwa, tuni nayi saurin matsawa domin ganin wainnan Y'an matan, tana gama fitowa na fara kare mata kallo domin hijabine dogo har kasa dark brown da safa kafa da hannu harma da nikab a fuskar ta, kana iya hango tsarin idanun ta da haduwar su ta cikin nikabin da ta sanya,


Cikin sauri naga ta tuge nikabin tareda Ajiyar zuciya, ta bude kyakkawan bakinta tace " Masha Allah, at last, wadda ta tuko motar ce ta fito bayan ta kwaso takaddun ta a cikin motar tareda kallon mai cire safar, tace "SAfNAH kinada matsala duk wunin da kikayi da nikab din a school bai dameki ba sai da kika dawo gida kima bari mu shiga ciki kin kasa hakura kinfara tube kaya tun a waje,

"Hmm bazaki gane bane Aunty Khadija mugun takurani Abin nan keyi wallahi, " to wayace kisa dole ? Tafada tana tafiya, "momy na tace inrika sawa indaina fita haka kuma mugun takurani yakeyi, " to me yasa mu bata cewa musa? Saboda nafiku kyau, tafada tana karairaya kyakkyawan jikinta, dayar dake gefen ta tasaki baki tana kallon ta tace " wallahi ba shegen da kikafi kyau sai shegen idanu kamar na mashaya da murya kamar ta kyanwa fari kamar bonfire Amma dai Aunty khadija muna bukatar Addu a a gidan mu SAfNAH wallahi kekam sai a slow kalli yanda masu aiki ke kallon ki ma kamar wata kwancen hauka, wani irin mugun kallo ta watsa mata tareda daga designer' bag dinta ta buga mata, " zakiga hauka ganin idon ki kuma kece bonfire baniba da shegen jikinki kamar skeleton, tace "Allah ya isa muguwa, takuma binta ta kwasa aguje sukayi cikin gidan, Khadija ce tabisu tana mai girgiza kai, don inda sabo tasaba da fadan su kamar kaji SAfNAH masifa Amrah tsokanar fada,




Cikin daya daga jerarrun ginin dake cikin estate din suka nufa da gudu Wanda fadin tsaruwar ginin kawai bata lokaci ne, suka fada cikin tafkeken falon, Wanda ke dauke da furniture's golden
[12/31/2020, 1:19 AM] Re@l 🖤 K@usy🔐: (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)


тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09

🌻🌻
*WANAKE AURE*?
🌻🌻

_(Arrogance, Love, Sacrifice)_


Written by FENERH



*Dedicated to*
My children
Jamila Ammar and mujaheed,

9⃣&🔟


Shigowa falon yayi sanye da rigar sanyi
orange color mai zip da hula saboda sanyin da akeyi a garin kana hango farar rigar da yasaka a ciki ga wandon track suit kalar rigar, sajen nan yasha gyara yana daukar ido fadin kyan da yayi bata bakine,


Yana shigowa direct idanun shi akanta suka sauka tana sanye da katon hijabi a jikinta like Always bata iya zama cikin mutane bata rufe jikinta ba Abin yashiga jikinta sosai musamman idan ba kayan Arziki a jikinta don ko yanzu tree quarter ne da singlet a jikinta shiyasa ta labta hijabin Amma a mugun takure take ta matsu basu fitaba ta kwabe ta huta gashi sun zo duk sun baje a falon basuda niyyar tafiya,




Cikin minti kadan yagama karantar halinda take ciki yasan daga gani hira takeyi a wayar ko wani Abu mai mahimmanci don sam batayi noticing dinshi ba,
Wani irin murmushi tayi dai dai lokacin da ta tura wani msg da ya mugun sata taji sanyi har cikin zuciyar ta,


Kiranta yayi ta mike domin ta shirya gasa mai magana itama ta shige dakinta batareda ta lura dashiba sam,

Bakin ciki ne ya mugun rufeshi ya tsani ta ganshi ta nuna he don't even exist, how many days baiganta ba Amma ya shigo she don't care to great him tama tafi Amsa waya cikin daki,


Wane shegen ne ma ya dauke mata hankali da zaisa bazama tayi noticing dinshi a wuriba?


Ko gaisuwar su Khadija yaki Amsawa because his heart is burning , zama yayi tareda runtse idanun shi yana fesar da huci mai zafi,



Momy ce ta fito ta samesu kowa na harkar gabanshi, ta kalli Amrah da Abdulmaleek da ke nan yana tubke mata sumar da band tace " to marasa kunya ku tashi tunda ni nazama Abokiyar wasanku kubar min gida kuyi waje banason rashin kunyar ku, wannan rashin kunyar zaija muku kuna gani ke zan hadaki da wani kai kuma kaje can ka karata da buhun rashin kunyar ka,


Wani irin tsalle Amrah tayi tareda nufar momy ta rungume ta murya kasa kasa tace " momy ai mutuwa zanyi inkin hana mu Aure Wallahi daga yau nadaina biyemai muna rashin kunya, ko yanzu nace mai zanje saloon yace ya iya inzauna yamun,


Wani irin dariya Abdulraheem yayi tareda kallon Khadija " muje deeja gidan momy nan wa innan zasu jamana,

Tashi tayi domin Amrah keyi ita kejin kunya saida suka fice Abdulmaleek ya matso yana dariya " momy kuma fa soyayya kukeyi da Dady har yanzu,

" wuce kufita maleek mara kunya kawai, shi ya dakkowa Amrah gyalenta a kujera yace muje baby Ankore mu,


Dariya momy tayi tanason Ayi a hada wannan lamari saidai sam bata son suyi Aure subar d'an uwansu,

Kallon shi tayi ganin idanun shi a rufe Y'an Uwan shi ma bai kulasuba suma sunsan halin shi indai miskilancin shi ya motsa fita sabgar shi sukeyi musamman yanzu da Abin ke kara hawa,


" Abdulkareem lafiya kalau kake kuwa? " bude idanun shi yayi da suka d'an shiga ciki kadan saboda yanayin da zuciyar shi ke ciki, yace noting momy , " ok ni na koma daki na ina wani aiki ne if you need something call kareema she is inside,

Ok momy, tana wucewa ya kalli kofar dakin nata tareda mikewa zunbur ya nufi hanyar dakin nata,

A kife take bayan ta gama wayar tunani takeyi mai zurfi tuni ta cire hijabin jikin ta tun shigowar ta kana hango west dinta dake dauke da wata irin sexy beads dinta datake masifar so gashi inta motsa ko kadan jigidar na wata irin kara dake burge maza,



Sumar kanta a nannade tayi doughnut dashi, hips dinta gwanin sha awa tana d'an motsa kafarta a hankali, turo kofar yayi a hankali tareda sauke idanun shi akanta, direct a kugunta ya saukesu dai dai sexy beads dinta ya zuba musu ido,

Jin motsin mutum yasa tayi saurin juyowar da yaba su damar yin wata kara mai daukar hankali, ganin wanda ke tsayen ya jingina da kofar shigowar yasa tayi saurin durowa a gadon a matukar daburce,


Wanda hakan yabashi damar kara ganin jigidar tata da kyau don rigar sam bata wuce wurin cibiyar taba ta mugun dame ta ba bra a jikinta kana hango boob dinta har ta saman singlet din,

Gaba daya idanun shi sunkasa sauka a west dinta " wow he really like the beads and the way they sound that drive him mad and mad wani irin mugun yanayi ya tsinci kanshi , bakinta narawa ta ce " yaya Abdulkareem lafiya ka shigo min dak.....


Kasa karasawa tayi ganin ya dago idanun shi da sukayi wani irin kankance wa, yana bata wani iri kallon da sam kwakwal war ta bazata iya dauka ba,




" yanzu kinganni? Yafada da wata irin murya mai taushi da kashe jiki, " nashigo gidan nan don wulakanci kika tashi kika wuce tareda shige wa cikin daki kina waya, by the way who are you talking to?



Cikin takaicin shiga sabgar ta da yakeson yi ga kuma haushin d'an iskan mijin ta da yagama gasa mata magana yanzu, dole ta saukewa Abdulkareem ko taji sanyi,


Batama damu da rashin hijabin jikin taba tafara magana cikin tsiwa da rashin kunya, " mijina ne ya kirani kuma kaga yaya Abdulkareem dole insaurare shi don Al.....

Wani irin fisgota yayi cikeda masifa da takaici ya manneta da bangon dakin saida tayi kara saboda ta bugu,


"Zainab ni kike fadawa you are talking to your husband? So you love him? Duk da mugun rukon da yawa kafadunta baisa takasa magana ba, " yes yaya I love him so much because he is my hus.....



Wani irin tureta yayi tareda nufar inda yaga sabuwar wayar tata ya bude ta tareda ciro sim din tana kallon shi ya karya tareda jefarda wayar akasa ya sa canvass din kafarshi ya taketa saida ta dagargaje,



Ta saki bakinta tanabin wayar tata da ido matsowa yayi tareda tsayawa yana kare mata kallo, " ke Kinsan dadin Aure? How many times kikaga mijin naki? So shine yasa wannan dinki suka kunbura shiyasa kikejin rashin kunya ko? Yafada yana nuna kirjinta dake mugun rikata mai kwakwal wa don bai taba sanin haka SAfNAH ta girma ba sai yau,



Gaba daya sambatu yakeyi what he is doing he don't really no she make him go insane, he is just blabbering ita kanta tasan yafita a hankalin shi don haka cikin sauri ta juya domin neman wurin gudu, hakan ya sanya Abinda ke kara haukata shi yin kara,


Dauriya iya dauriya yayi ta a yau but not anymore baisan lokacinda ya dora hannun shi ya fisgota zuwa cikin jikinshi tareda dora hannun shi dake rawa saman fancy beads dinba.

Wani irin Ajiyar zuciya ya sauke tareda fara murzasu yana hadawa da sexy west dinta, ita kuwa wata irin suma tayi don duk bata taba kawo hakan daga gareshi ba ko yaya Abdulraheem da ya furta yana sonta bai kwatanta mata hakan ba why him,


Me yasa yake shiga sabgar ta? Wani irin rawa jikinta keyi gashi gaba daya yasa duk wata gashi dake kwance a jikinta ya miki domin shafa mata west da yakeyi gashi ya sauke fuskar shi akan gefen wuyanta yana goga mata soft hair dinshi,



A hankali ya bude bakinshi cikin matukar dauriya da sanyawa zuciyar shi limit kar ya wuce gona da iri, yace " I love this a ina kika siya please remove it is making me loose my self this is sexy please is driving me nut,


Cikin matukar jarumta ta tura shi tareda figo hijabinta ta rufe jikinta , wani irin kallo yake binta dashi da ta rasa ina ya nufa ta duka a wurin domin jin wani irin kuka da yazo mata, data rasa dalilin yin shi,



Juyawa yayi ya fita gidan baki daya motar shi ya tuka saida yayi nisa da gida ya samu gefen titi ya kife kanshi wasu irin zafafan hawaye ne ke Ambaliya a fuskar shi, ya dade a hakan kafin ya dawo cikin natsuwar shi,


SAfNAH kuwa ta dade a wurin tana kuka kafin ta fada kan gadon ta tana tuna baya don ya Abdulkareem ya dade yana samata ido shiyasa sam bata farin ciki da dawowar shi,


TUSHEN LABARI,

ASHRAB FAMILY

Alhaji Ashiru babban ma aikacine kuma shaharren d'an kasuwa ya mallaki manyan gidajen mai da kuma companoni da dama a Nigeria harma da kasashen makota, yana tafiyarda Aiyukan shi da business dinshi tareda d'an uwanshi Alhaji usman,
Alhaji Ashiru shine Babba a wannan family sai kannin shi guda biyu Alhaji usman sai karamar kanwarsu dake zaune a saudiya itada megidanta sukadai ne a wannan katon estate din da suka ginashi da gumin su domin Gina family dinsu a wuri daya sunada matukar riko da zumuncin su kuma Allah ya taimakesu basuda mata fitinannu sun iya zama a tsakanin su , kuma dama ance duk inda kaga kishi yayi yawa to rashin Abinyi ke kawoshi,


Don dukansu momy Raliya da Zainab kowacce na harkokinta basuda ko lokacin tsayawa sawa juna ido, Allah ya Azurta momy Zainab da yara uku bayan Aurenta da kusan shekaru biyar ta haifosu Y'an uku reras tundaga kansu bata kuma ko batan wata ba,

Gefen momy Raliya kuwa itama hakan ne Allah ya bata Khadija kafin Y'an biyunta SAfNAH mai sunan momy Zainab sai Amrah Wato Asmau taci sunan tilon kanwarsu mace, bayan su tayi bari sau biyu Allah bai barmata ba,



Tun haihuwar Y'an biyu Allah ya dorawa momy Zainab son SAfNAH shiyasa ma Dady usman ya mata Alkunya ya bata sunan ta a lokacin su Abdul nada shekara goma a duniya, tana matukar kaunar ya' mace don haka tayi ta hidima da Y'an biyu har aka yayesu ta dauke takwarar ta,


Sunyi mugun shakuwar da saida SAfNAH ta girma ta fahimci cewar su Y'an biyu ne sannan tasan cewa momy Raliya ta haifeta don sai da kyar ma take zuwa part dinsu,

Inba kasaniba sam bazaka taba sanin Y'an biyu bane su saboda banbancin su ta ko Ina SAfNAH nada d'an kaurin jiki kadan wanda Amrah sam batada kiba kalar fatar SAfNAH fara ce tas wanda Amrah ta kasance ja kowacce nada kalar nata kyan saidai SAfNAH ta fita daban a fagen kyan jiki da kuma fuska har zuwa fatar jikin ta

Khadija ma ba laifi itama domin duk inda ka kalle su zakasan jinin su daya,



Su duka suntashi cikin tsananin gatan Alhaji Ashiru komai na rayuwa shi yake musu kamar yanda yakewa su Abdul baya taba banbantasu, haka ma momy Zainab komai na Amfani ita ke siya musu na mata,


Su Abdul sun samu karatu mai inganci a makaranta mafi tsada a Niger state tundaga primary har zuwa secondary kafin ya tura su jami'ar oxford dake London

Haka ma su Khadija Alhaji Ashiru yayi matukar tsayawa akan karatun su saidai baiyi yunkurin turasu kasar waje ba saboda kasance war su mata kuma hakan shine dai dai ga ya' mace,


Auren SAfNAH ya samo Asaline shekaru hudu da suka wuce lokacin sun kammala karatunsu na secondary suna jiran sakamako su cigaba, Khadija na I bb university tana hundred level


Aminin shi kuma Abokin aikin shi Alhaji Adamu ya kawo mai ziyara yasamu SAfNAH tana zaune a babban falon tana
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment