Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


: IDAN RANA TA FITO 2
Page 1
Mb ya dubi sajan yace inafatan bawatamatsala ? Sajan daketukin mota shimayadan dubimai gidan nashitacikin madubi banazaton damatsala sannan yamaida dubanshi ga titi saidai gidan nebasan kozayayimakaba m.b. Yayi Dan murmushi taredacewa awace unguwace sajan sani yace nan dorayi ne sai dai gurinbabu jama a sosai m.b. Yace nafison hakan sai da sukafara zuwagidan yagani yayi masa yandayakeso sannan sukanufi gida yaciro wayarshi yana yiwa basma albishir tare dacewa sunkusa shigowa gidan jikin basma a sanyaye kafa dawasu anty ne ? Eh sunsan na iso takasa dannezuciyarta muryarta tashiga rawar kuka yacemekuma yafaru tamike rikedawayar dagabakin gado tafito itakam tanasan mijinta batatunanin zatabar yacutu domin tasan binne binnen a kayi a gidan bugudakari tasansun cenahaukane tuburan duk dabasu yizancan agabantaba talabe kuma tajisu Yasake katseta dagatunanin basma meyake faruwa ? Tayanke hukuncin gaya mishisaidai duk abinda zayafaru yafaru bello kadakazo gidannan kasauka acangidansu dady yakalli sajan sannan yasakawayar a (h/free) yace sabodame basma ?tacigaba dakuka Nidaikada kazo inazaton gidannan da akwaimatsala kamar wacce irikenan ? Tazafafa kukanta banasan kazone banasan in rasaka yayi dan murmushi kadakidamu zanzo sai najibayani dagabakinki nan zansauka bazan jegidansu dady ba dakarfitace don ALLAH yakatse wayarshi sajan yayi murmushi yace ALLAH sarki batasan muntone duk abubuwan dasukarufeba m,b yace tabbas do min inkabi matsalolin asannu zakisamu batada hannu ciki bugudakari ma batasan mesusu ke ciba yallabai m,b yace nafahimci hakan nima tuni itaKuwa data tabbata bazaya ganenufin taba satayowaje jikinta nabari sauran masugadinSukazo sunason suji ko lafiya saitakita sanar dasukome kefaruwa ganinhaka saisukazaci kocikin gidanne wani abuyafaru don hakasai sukayi ciki dagudu don duba mekefaraway?

2.....Su m,b suna isowatanufi motarsu dagudu yabude yafito dasauri tarikeshi gam don Allah kadakashiga yacewai meyasamu gidanne ? Tayishiru yakamahannun tasuka shigamota yace nutsu kigayamin tacedamasu anty ne sukabinne wani abu itadakawarta waisukace zakahau kace ammafa kadakace Mata nine nafada yayidan murmushi innacekece zatamiki wani abune ? Basma tace eh yace kadakidamuNasani banmusu komaiba sannan na tsare addu o i ALLAH zayakareni dagasharrinsu zanshiga gidan kuma in sha ALLAHU babu abinda zai sameni ya dubi sajan sani yimusu horn subude mana kofa harlokacin zuciyarta bata yarda cewa asirin bazai ciba tsananin horn din damotar keyibabuji babugani shlne yasa masugadin fitowa dagadube duben dasukeyi sajan sani Yale Kodakai lokacin dasukazoShigewa ciki kuwadanne irin shashasha ne? Dukkan susunakame sukace sorry sir yaja tsaki sukayiciki zuciyar m.b daukeda addu ar shigagida wato bismillahi walaj nawa bismillahi kharajnaa wa alallahi rabbana tawakkalna ko ajikinshi yarike hannu ta sukanufi cikishi kokari mayake yasamu bakinta yatsotsa tadubeshi fuska dahawaye yaya bello kadauki batuna dasauki ? Yace tonasani babuwani mahalukin dazaya zartar dawanihu kunci ba dayardar Allah ba bankuma sawarai asirin wanizaiciniba tace ammadaikasan asirigaskiyane kwarai kuwasai dai abinda yakebani mamaki yaya akayi kikasani kuma kan wanadalili suke aikata hakan tazubamishi idanu inazaton dan dukiyar dady ne ammaban tabbatarba tokeya akayi harkikasan sunzo gidannan sunsaka wani abu tace ai batunyan zubane labarin yana datsawo yazauna kusa da ita sanar danito .
[20/09 1:06 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito

IDAN RANA TA FITO 2

3... Tagirgiza kai tace kila idan kajizaka tsaneni kumazaka tsani anty sandman kilawasu rigingimu zyyasutashi yakamahannunta dayayarike yanadubanta cikin wani irinyanayi kinanufin haddake acikinmasu ganinbayan nawa tagirgizakai alamar A a yaceto sanardani tayishiru nazari takeyi akanmakomarta indaibatun yafito tasani idan anty tajuyamata bayaduk cikin danginsu kowadoleyajuya mata domin ko mahaifinsu kanshi damaganar anty yake aiki duk cikin yayanshi yafisonta kodan kasancewarta yarfarine koko danhalinsuyazo dayane oho yakatseta kinaganin zaman aure zayayiwu dazargi ta girgizakai yace kimin bayani nibanasan taurinkai tacetozaka rufamin asirigurin anty mezayahana inbukatar hakan tataso inafatan zakafahim ceni ? Yagyadamata kai alamar zaifahimta nantazayyane masakomai dukdayasan komai sayyanuna mamakin shi tamkaryau yasomajin labari yajuyamata bayatareda maida
Hannuwanshi dukabiyu baya yayi takuzuwa dafdakofar bayinta yatsaya batare dayawaigoba yaceshiyasa zuciyatake ta darurarsanki gareni ammanasha mamakin jindake akahadabaki dancutar dani yanarufa bakiyaji tarugumeshi tabaya wlh kokusabahannuciki nina aurekane tsakanida Allah dakuma sodakauna yajuyayana fuskantarta damezaki gamsar danibayan tunfarko kinkisanar dani tatsugunna guiwoyinta biyu akasakayardadani nayimaka rantsuwa da girman Allah sonkane yasanina kisanarmaka domin matukar kasanibaza ka aureniba sannan inkalura banbitsarun subadasukace kanasaurareka yatako ahankali himayatsuguna agabanta nasanizaki iyabadalabarin nan agaban alkali innufin inmunshiga kotu tazaro idanu bakintayana rawa tashiga girgizakai m b bello mekuma yakawobatun kotu yadafata come on kadakidamu kinsanbatun kisa bakaramibane ko? Tacenasani ammazan shigamatsala dadangina bazan iyabaYajawotajikinshi kikirada wannan my dear kogurin Allah bakidawanda yafini a yanzudomin dagagarenine zakisamu aljanna sannan yanzunezaki nunaminso nahakika tayuwu Allah yasasugane kuransu bayan munyishari a dasu sannan kudawokuzau nalafiya kimin alkawarin dukranda kotutanemeki zaki tayishiru can tace to nimakamin alkawarin kodasunkini zakasoni kumabazaka minkishiyaba cikin dariyayajawota yarungume taredacewa kadakidamu danwannan insha Allah nimijin macedayane toshikenan nimazanyi dukyadda kace yaceyawwa my dear i love you so much yayimata kiss agoshi sannan yaceyanzu kicigaba danunamusu kamar yaddakikasa

4.....Ba saidai kidaina zubarmin daciki tatsiramishi idanu danbata fadamasa wannanba to ainayasa ni? Tatambayikanta yasaketa yakomajikin Window yana kalon farfajiyargidan dukda mina tabakishawarar sambaki aminceba sannan gashi likitan yasanar dake mahaifarki bakwari kinkasahakura saubiyukina banbaremin cikina bayanniba abindanakeso kamar ingadancikin bugudakari kinzokinashan wasukwayoyi babisa ka idaba abudaya yasazan miki uzuri kinayinwannan abinne dankadaki yiciki su hajiyasu rabamu kinmanta idan ranatafito tafinhannu bayakareta ? Zandaukeki mukomaga likitan yadubaki basma dai mamaki yahanata magana inayaji wannan batun? Shin ko mina tagayamashi ? In mina ce aibatasan tanashan wadannan kwayoyinba shikohar shandatake musu babisa kaidaba yasani yajuyoyadubeta kinamamakin yadda akayi nasanine ? Yayidanmurmushi ya takodafda ita my dear kiyikoman kikangaskiya domin dukwanimo tsinki kisani ko inagarikobananan inasanedashi kasamagana tayayi saidai tayi ajiyarzuciya takomata kwanta shiru yashafiku matunta sannan yafitazuwa nashidakin nikowannan lokacin inacikin wa haladatashin hankali nayau daban nagobema daban cikin ranaface face ina tafe daukeda tiranshin ka fadawake karkashin watabishiya wani bawan Allah neZaunedaga ganinshikasan danbirnine yace yanmatazomana mekikesaidawa ? Nacewakedashin kafanasauke yace banikwanodaya namikamasa dacokalintasa yaso maciyadubeni yanmatayaya sunaki? Nacekuluwa yace kuluwa kidinga wanka mana gakiyar kyakyawa dake nakalleshi duk da nasandaiyafadane kilakodanya birgeni sainayimurmushi tunda nakebanta basamun wandayace min inadakyauba duk danasanba kyannedaniba kumanaji dadi a cikinzuciyata nacetozandingayi baifi cokalibiyarba yamikomin kwananshin kafar gashikikarasa ninakoshi nace a a innakomagida zancinawa dukdanasan bazansa mu agidanba yacetokici kafinkikoma gidan nace babana yace indainaciyeciye awaje yayi murmushi tonidaigashi nannako shi gakumakudinki yadoraninawu ce saidanagama tallasannan nasa mu karkashin watabishiyaNazaunanacinye shinkafar sannan nanufigida dadare inadauke da ragowargyadar yamma zankai dandali domin baba gajecewatayi inharbatakareba to saidai inciye inbiyatakudinta inacikintafiya inatunanin inbatakareba yayazanyi nazozangota gindin wataguntuwar bishiyar mangwaro sanagamutum zaune harnagota sanaga andallaronida tocila yace wannan bakuluwabace ?dasaurinajuyo taredacewa nice kinsanmumutanan kauyebamuci katsoro acanbagarama abirni yace zomana ina isagurinnaji wani irinwaniwari gakumahayakiyana tashi natoshehancina yahaskeni bakisanwarin tabane? Nasakejabaya dasaurigami dazare ido taredacewa innalillahi tabakakesha ? Yace bakyasone? Nace lokacin danakezuwa allo malam yace haramunnefa
5......Yajefarbayan yakashe tonayarda kinganimanayarda ita nayishiru inakallonshi kawo inganimekike saidawa nace gyada yace kawomuganiyahaska fuskarshi dacocila kinganenikuwa nasakedubansa aukainenadazu mairageshinkafako? Yace ashezakiganeni banigwangwani dayanamikamasa yadauka sannan yace waikekowanalokacicikin tallakikane?nayishiru inatunanin wainikobakone yashigokauyanmu saiyaganenidayawan tallana?yakatseni kinawannan tallanedankawai kifikowace kawarkikayandakiko ? Nace A a baniKudinzanwuce yasahanu cikin aljihu bazakitayani hiraba? Nace A a innatsayanan harakawatse daga dandali kumawazaisayi gyadar ? Yace hakane to innacezansayafa ? Nadubeshidasauri kanwannadalili ? Yayi yardariya dankawaikitayani hiranadanlokaci kalilan nantake nadaurefuska kai malam nifabayar iskabace jekanemican yar iskatata yakahira yamiketsaye taredacewa auzubillahi nibanufinakenanba da madainibakone zanyimiki wasu tambayoyi gamedawannan kauyan yayi danmurmushi maisau tishinekikayankemin hukuncicewa nidan iskane? Nayi ajiyarzuciya meyasakazabikatambayeni? Nakulane kinadahankali fiyedasa anninki danaganicikin kauyan na ajetirena akasatomeyahanakatam bayarmaza yan uwanka ? Yasakidariya taredatafa hannuwa yarinyazakiyi kaudazama yarjarida kokuma lauya nace bansansuba inasonedai insaniMeyasakazabikatambayeni maimakon maza? Tonagazakifisu saninecikinmamaki nace totambayeni injikonasani waiyaya kukeneman aurankune akauyan nan? Nace ah tokuyayakukenaku kuyanbirni? Kin tambayeni bakiba ni amsataba toyandakukenaku waima intambayeka gurinwakazo kauyannan kumameyakawoka ? Yakyalkyale dadariya meyasakikesansanin dalili? Saboda inasontambayarka wani abuyace tonazonekawaizan wuce sainayira ayin inshigo kauyan togidanwakasauka ? Yace inbakisunzo wadandabasuda kowa ina akekaisu ? Gidanmaigari tonimacannasauka nayizatondan uwangidan maigarinne intambayeka labarindanbirni wa nenehaka? Nibana iyarikesunansa saidanbirnikawai kikasani? Eh dogone hakayana dakyauYace farine kokobaki? Yana tsakatsaki kowankan tarwadane

6......mutanesukecewa yayiyardariya taredacewa naganenaceto inkaganshi inanufin inkakomagida inajinkinacigaba kice inagaisheshi waiharyanzu baidaizodinba? Dariya yadingayi harnajihashi nawaganin yamaidani mahauka ciyanatsugunna nasuritirena yace a a yaya munamagana zakitafi alhalinnacemiki zansayegyadar ? Shikenan kumadankasaye saikai tamindariya niwallahi natsani ata sani anamindariya tonadainadam badakenakeba wani abunatuna nace aho yacesaurayinkine wanda kikabansako gurishi? Narikehaba wuu waneni dadanbirni shiwannan sai incemaka ko abirni saiyacaba kagamatarsakuwa? Don kyawuntasaikace bamutumba bakasansubane ? Yace saidai innakomazan bincikamiki kinsan birnibakamar kauyebayawaneda itatozakaganeshi? Zanganeshima nayanamagana yanadariyaBadaikinmin kwatancanshiba nace eh dogoneshibafariba kumababakiba yanadakauhaka zakaganshi kakkarfa dariyayakeyi sosailokacin dayakecewa mececesana arshi nayishiru inasontinacannace kaibansaniba yacetozancansa kondantunamin naceyauwacezakace masa inadainan inajiransa kadazaman tada alkawari jidda zakacemasa hakayakekirana doyafiganewa saikacemasa yarkauyannan maidatti tozangayamasa yacedan uwankunekenan a ayanadaiso yataimakaminne inyikaratu ah lallaiyakauta zakumaduboshi insanardashi sakonki musangidan muyazozaiwuce saikumayatsaya ubanmekikeyi ananyar iskabakoyakunnacocila yahaskashi lfy malam musa yace uwarka nacemekukeyi ananke anhanakiku lamaza ammakinkijiko bakonyami ketsayeya isokusadamusa bawan Allah dagamagana saizagi
[20/09 6:34 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito

7...
Musa yace anzaga kaisai insokeka Allah wallahi dama nadade inso inmata wannan kamun bako yaciro kudina yamiko min gashikitafi saigobe amma wannan dan uwankine nace wanane na amshikudin wandabansan konawabane nadauki gyadar nayihanyar dandali shikuma musa yanufi gida taredacewa keda baba gaje dama musa tuni yalalace yabi yan farauta basudawani aikisai shaye shaye shiko bako inaji lokacin da yece kaci arzikin kuluwa. sai danaje dandali sannan naduba kudin dari uku datalatin kona kaiwa baba gaje kudin amshewa zatayi tabini da sharri dan haka babana zankaiwa bayan nacire mata kudin gyadar lokacin Dana isa gida baba suntashi daga kofar gidana isagurin almijirai nakaimusu gyadar ashe sani na gidanmu yana guyir lokacin Lokacin da almajira ketawawason gyadar ke kuluwa wayace kiyi sadakar gyadar sani yatambayeni nace wanine yabani kudi yace inyi sadaka ya ce munafuka kicedai kin yogantalinki kinrabar da gyadar tomuje gida shegiya ballagaza gabana yanata faduwa lokacin damuka shiga gida Sani yazaiyanowa babagaje komai tafito tsakar gida ina matan gidannan kundaiji da kunnunwanku zancen yatabbata musa dazu yazo yanacewa yakamata dawani bakongidan maigari dukkukayi shiru nufinku sharri yayi mata yanzu gashican sani yaganota tanai wa almajirai sadakar gyadar nace kudinfa yabani yace inyi sadaka tadaukeni da mari tareda cewa tsinanniya kinakuntika tsiyarki mutan gari suna zagina anaganin natakuramiki toyau daruwan barkono zanmiki tsarki agidannan matsiyaciya na mika mata kudin ta tana amsa nayi waje da gudu baba dake cikin dakinshi yanajinmu yafito yabiyoni inakuka ya isoguri na ya ce jidda lfy inakikaje kuma menene yafaru nace wanibakone dayazogidan maigari shine yasiye gyadar yace inyi sadaka dashi kafin inrufebaki babagaje tajanyoni baba yakoma daki cikin bakin ciki nantamin duka tare da zubamin barkono a al aurata ihunfitarhankali nakeyi saboda azaba na fadi ina tirjetirje rannan naga azaba ganin idona sanda yalafamin niko nakishiga dakinta nayi zaune saida kafa tadauke sannan babana yafito yakirani dakinsa nabashi labarin komai daya faru sannan na kance hannun zanina nakudi yakarba yanajuyasu sannan yace jidda anya kuwa baki canza da gasanin wadannan kudin mekikawa bakon nace wallahi abinda yafarukenan kumazan iyakiran shi da safe kaji abakinsa shikenan kije kikwanta Allah yana taredamu insha Allahu masumiki sharri zasuji kunya kuma dama hausawa sunce abidaya bakatsoro watarana zaibaka tausayi ko bana raye zakigane nufina dawan nan kalmar watarana share hawayeki nan inaso infahinci nufinshi bari gariyawaye. Bandainajin radadiba, inata sauri indawowa da kayan koko indauki goro Donyau kokon ya danyi jinkiri saiga bakon gidanmaigari nadauke kainazanwuce saiyace kuluwa yau kuma ninekike boyewa nace baboyemaka nayibafa yace to kindaukekai nikodamakena fitonemazanmikisallama naceyauwanatuna mahaifinayana songaninka dominyazargikudin dakabani bakoyace inazanganshi nacekabiyoni abaya inazatonbai fitabatukunna nasameshiyanashi rinfitanace anasallama awaje lokacin danafitodatirangoro nasa mesusunasallama babayanamasa godiya yadubenito kuluwa nizantafigarinmu to Allah yakiyayehanya nawucenasakewai wayowadafakamantadasakongu rindanbirni yayidariya taredacewa insha allahu natafi inakewarshi Allah yasakamin saurinsabogashi namantabantambayisunansaba dayammanajediboruwa nagamu dasama ila mijinbinto yecemibata da lfy danhakananufigidan danna dubatakaigaskiya binto tanajinjiki tanataharaswa dukatadashe kwanintausayi aina uceketafama mususanwa nanna ajiyeruwan danaDebonashigayiwa binto Gyarandakinagamasannan namata sallama daidaizanfitamu kacikaroda ado zaishigonakauce nace inayini yamaijiki yacedasauki nafitoyanacewawaiyanzu kuluwa maiyasakikeguduna inanankan bakazanzo inyitabiyudake nace Dan Allah kayihakurikar aina taji yashigeyanadariya nikocikinraina fadinake aini ado kasiremintunlo kacida binto tagayamin abidakuke yidannikowana aura indaiyakawo minmaganarbanzakanhakasaidai murabu Allah sarki rashin ilimi
[21/09 12:40 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito 2

8....Ina isowa kofargida nacikaroda babana a kofargida shidawanibako yacenakairuwannadawo babagaje batasanshigowatabadan hakasirifnafita natsugunnanagaida bakon babayace jidda kinsanshi nagirgizakai alamar a ayacebakisannibanace eh babana yace wan mahaifiyarkine dasauri nasakematsawakusadabakosai ina ganinkamarzaibani laborin mahaifiyata nasakegaidashiya amsa taredacewa allah sarki hauwa u rabonadanan tunkinaka ramahikumamahaifinnakiyakiya kaikikigammu nacetozanbika kawu baba zanbishi babayaceto allah yasa babar takutabariKawuyace ai indaikaika amincesai mujetagagurikokolallaisai babarta tayardakasanhalinmatasaihakuri ammayanzutunda ananzakakwanagobesaikutafizan shaidamatanashigazumuditun adaran baba yashaidawa babagaje batuntafiyada kawu zaiyyidani idatatafi wazandorawa tallar habba dangin uwartanefa ahanatazuwa gurunsu kidainaganin inabarinkikinayankikeso towannankaron bazanbisanrankiba saitaje tomagani tozamukogani inkekika haifamin ita sadarahinmutunci kofindazanbawabakoruwasai amakwaftana aro banbadaba indashegen dayasayamiyakwace zuwa sumaila kozangayandaza ayitajetafitafuu dagadakin tanamasifa dasafetajibgakunu garogotakasa baba yashigozandauki kunu yace ajekijekiyiwanka tazaromin idodaukinacemunafuka shegenkugukamar nababe kintsiramin ido tonamanadacigare she nafikarfindanginku zuwakuwa bazakiba baba yakamahannuna nabishi tanafadin malam karkabari yatafida itafakojuyowa baiyyiba baba yace gatanan inkunjecantayiwanka lamarinna babar tatanesaidu a i nasanarda itatafiyarnan ammatatashitajibga abinsayarwaninafisontabika tasamusauki nadanlokaci yacetoshikenan mukadaukihanya zokagakallogurinahardasakinbaki damahakamutanesukeji amota damahakacikin motatake banaso inakallonwaje
Dasainadingajinjiri gabishiyoyisunatatafiya bamuyinisabanasoma amai kacekacemuka isasumailadangin uwadadi akakaiminruwanayiwan ka wasegarigowayasannayo sukahadaminkayamasuyawakowa yanatausayamin ashenabarbaya dakura babagaje kamarzatahau boridanmasifatace saibabayabiya takudinkununtaba irinzagindaba tamasaba abuharyakaigasaki tatafikauyensu sumusasukasashi gabayadawomusuda uwa itako akauyensuranta inyayidubuyabaci wai akan
Kuluwa za a asaketa kuluwar da take wahala da ita indai itace duk wandayacituwo da ita miyar mabaishaba sai tamaida kuluwa abintausayi nan danan tashiga gidajen bokaye da malamai da yanbori da yantsibbu burintanafarko takoma gidanta cikin danlokaci sukarikitawa baba lissafi ga kannasa sumasun matsa mashi doleyatafi bikonta washegaritadaw ita dinma duk tarame cikin a bin dabaifi kwana gomaba da damararta tadawo ta yi taban kawa baba asiri dama gashi da hakuri tamaida shi kamarrakumi da akala sai yandatace cinmutunci da wulakanci kiwa haryafi nada abokan baba suyibakincikin dawo da babagaje anasura ayin yakyaleta ya nemiwata ya aura duk wadannan hidimomin dasuke faruwa bansaniba ina sumaila dangin uwa nayifes dani banayin komai ko dibo ruwabanayi sai dai naci nasha nayiwankana wanice samarin kauyan har da kirana tadi sannan injemaka rantar allona can kuma babagaje tahurawu baba wuta kan cewa yazo yadawo mata dani sana are ta

Duk da baba in asonransane in zau na acanma amma yakasa musamata sai gashikwatsam mun dawo da gamakarantar allo ni da su sadiya dasu gambo sai naga baba akofar gida shi da kawu dasauri na isagurunsu na tsugun na nagaida baba yace iye jiddar ce haka nayi dariya nace baba nifa bazan komaba kaga kayana dayawa gashi kawu yace zaimana sabon dinki baba yace sai dai ki yihakuri jidda babarkicetamatsa in zo intahodake nasomakuka Allah ni kawu kacemasa yayihakuri kawu yace kezakiyi hakuri jidda jekishiryakayanki Allah yanataredake insha Allahu komai zayawuce watarana sai labari duk gallaza makin dazatayi nabanzane domin idanranatafito tafinhannu bayakareta
[22/09 10:04 am] Inna👬👫: Idan rana tafito

9.....
Dakuka wiwi mukarabu da dangin mahaifiyata harkuma muka iso gida aikace nakeda kukan baba yayi lallahi haryagaji muna shiga gida babagaje takalleni kekuma kukan uwar mekikeyi baba yace kiyihakuri jidda bataso da wowa ba ne yabama babagaje
Amsa tace au harhakuri kakebata tosaika maidata tunda gidan kane candin yar iskakawai baba yakama hannuna zokishiga daki ta dubemu tabushe dadariya tace to bariki tarike kugunta ai dakinne harsai anmata rakiya dakin bakon tane kenan tanamagana tana kallon baba yace Zamanace tayi tadaka manatsawa kai da allah sakarta kubarminnan gamamaki nasai naga yasakarmin hannu yawuce zugwaizugwai yayi waje kekuma inbazaki shigaba ki ajeledar kizoki dauki goro inaso kisaninidake shegekafasa zangawan da zaiga kar shen wani dagake har ubannaki kai allah zakyauta natsorata da babagaje
Idanunta kamar zasufito waje Dan bala i duk da dama tsoranta nakeji nadauki ledar nakaita gurin Kayana sannan nadawo na dauki goron nafita inakallon baba awaje yayi tagumi yakalleni abin tsoro sai naga hawaye nasakkowa daga idanunsa yace kiyihakuri jidda sai nawuce inasabon kuka Allah kaimana maganin abin daba zamu iyayi dakammuba lallai awannan zagayowar injinjiki gurin babagaje sannan tasanar dani cewa Atarihin gidasu
Ba ataba sakin wata yamaceba sai akanta kuma duk dalilina sabodahaka tace tuname bani shawara in shamaganin bera inmutu don dan rayiwar da zanyi zangwammace inalahira fiye da duniya cikin kwanakin kuma baba babu lfy zazzabi da ciwonkai me tsanani gashibakula sai dai nice innadawo daga talla kafin nadauki wata sai nashiga girinsa sai ko abokanshin sukanshiga dubashi tare da temakon yanjikejike ko rubutu ko hayaki itako babagaje cewa tayiyaje gurin mawu sunkamashi donhaka ita baruwan ta takara dacewa ita namiji ko ubantane tadena tausa yinsa tun da ya shata tawarke ita da yasaketa sannan ya Mata kishiyaKuma yagwada yafison yar kishiya a kanta ai yagamacutarta yaukam da kuka nafita talla sabo da ciwon baba yayi tsanani tsorona daya ka da yamutu yabarni in shiga uku ban yinisa dafitowaba muka cikaro da su ado ban magansuba ado naji yakwallan kira tare da tambayar kolafiya cikin kukan nasanarda ciwon baba tare da cewa ya taimakamin in baba ya mutu zan shiga ukuna nagayami shicewa kaine kurum ado zaka taimaki rayiwata yace bar kuka muje gidan sabo da babagaje daga waje na tsaya sukashiga jim kadan yafito yanacemin bari in je in sayomasa magunguna a garkoKai anya arayiwata ina da na biyun ado na tam bayikaina lokacin da nakoma talla gas kiya bani da tam Kar shi na ba kaina amsa lokacin da nadawo talla ina shiganasameshi zaune yajin gina dafilo da mur natanace baba kaji sau kin jikinne ya dubeni duk ya rame yace da sauki sosai jidda ado ne yazo ya saimin abinci da magunguna nace Allah yayi masa sakaiya da alkairi baba yace amin wannan kenan
[22/09 1:40 pm] Inna👬👫: Canjin rayuwa

10......
Amma can birnifa sunatafe cikin mota tana zaune zugum tazabga tagumi mamakine ya isheta ganin sajan sani sale ya dauki hanyar asibitin da suke zuwa da mina sunazaune agaba shida m.b. Itakuma tana zaune abaya batakara tsorata da lamarin ba sai da suka doshi ofishin likitan batare da sunce nunamana gunba Dan haka lamarin na m.b. Yayi matukar daga Mata hankali yanzu madai kusan tsoransa takeji sunashiga kai tsayesuka mikawa likitan hannu sukagaisa sannan yanunamusu gurin zama ya kalli basma wannan ai dina ce sajan yamike yafita m.b. Ya gyara zama doctor munzone kan matsalartaLikitan yace ina fata ba wanicikin bane ko m.b. Yace Kimasabayani da kanki cikin in ina take sonar da likitan cewa dama sabo da magunguna da takeshane m.b. Yace da maganin kawai muka zo ta girgiza kai yace to kimasabayani kinaganin nine zan masabaya nin matsalartaki takalli likitan ina shan maganin ne ba bisaka idaba shine muka zo kadubani likitan ya zaro idanu ta re dacewa wanene ya ce ki shaba bisaka idaba ta girgiza kai babu kowa likitan ya kalli m.b. Kaga halin Mata ko m.b. Ya mike tsaye tare da cirokatinsa yanuna wa likitan sannan yace sa arka daya tun far ko kabata shawara kan batun cire cukkunan da ta ringayi ta kafe ta kiji da saina kamaka da laifin cire cikin amma duk da haka zan garga deka kakiyaye gaba ko akan wasu likitan ya zaro idanu taredacewa wallahi ranka ya dade itatacemin da sanin mijinta m.b. Yace ni babu sanina dubata yanda yakamata tare da bani kyakyawan sakamako kada kadamu da rashin dadin sakamako tunda itace tasawa kanata likitan jiki narawa ya soma mata tambayoyiTare da aune aune sukaje dakin (scan) nan ma akayimata kusan yini guda suna wannan gurin har likitan ya fidda sakamakon ya basu saida m.b. Ya gama karan tawa yamikamasa sukabar asibitin ko a gida kuka tadingayi da ta lura sakamako yananufin ita da haihuwa sai tsa nanin rabo Tun m.b. Yana jinhauhinta har ya dai na tausayi takebashi yatuna duk wannan ya farune sakamako son da takemasa dan ka dasu hajiya sura basu yarungumeta yana lallahinta basma kukan ki bahine mafitaba ai likitan ba cewa yayi bazaki haihuba zai yiwuya yace to in kika koma ga ALLAH kika nuna kin yina dama sai kiga ya mai da lamarinki maisauki kigama kina haifamin tagwaye cikin jindadin maganar shitadago ta dubeshi ni matsala daya take sanikuka ya zauna bakingado tare da dorata a kan cinyarshi yace sanar dani ma tsalarki ta dubeshi nangaba in kabukaci yara bazaka kara aureba ya shafi fiskar ta taredacewa come on wannan na ALLAH ne amma ni da bani da lokacin kaina me zanyi da matabiyu kikulaman kokekadai dinma yau inanan gobe ina cannefaTasauke ajjiyar zuciya sannan takwatar da kanta a kafadarshi cikin kwanakin sun samu zaman lafiya tare da soyayya mai tsanani yau kwanan shihudu da dawowa saiyau ya je gidan mahaifin nashi do min basusan yadawo ba don yakashe Wayarsa wadda yake amfanida ita don family din sa yakumasa basma itama takashe tata wayar a bakin gete kuwa masu gadi sunsanar da ita cewa basanan zuwan hajiya uku dasuka tabbatar mata cewa maigidan ya dawo tare da matar gidan sukafita takasasukuni sai zuwa take tanamusu tambayoyi yaushe yadawo da wasukafita cikin wana hali sukafita duk suka amsa tambayoyin yauyadawo damatar sa sukafita kuma lafiya sukafita sukace kinemesu a waya m.b. Ne yaba masu gadi damar fading hakan
Duk da yana gidan kuma kuma ya fifita zuwa wasu wuraran ya shiga gidan mahaifinsa cikin nutsuwa tare da kwan ciyar hankali kannansane suka shiga ihu ga brother ga brother hayaniyarsuce tasa hajiya fitowa domin taji sunacewa ga brother shine tazo dasauri dan ga nin ayanayin da yazo ganinshi tsaf da tayi shine yasatayi turus ya dubeta da murmushinnan yace sannu hajiya dama kinaciki cikin rahin walwalaTace um ina ciki yanzun kadawo ne yace yau kwanana hudu ban dai zaunabane tun da nadawo muna ta zirgazirga da basma don nasameta batajin dadi yau kwanan ka hudu takatseshi eh nasan bazakuji dadi hakan ba sai
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment