Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE



You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

da ciki,wanda yana a haka idon shi a lumshe kaman name jin bacci ya tsinkayi fitinan Rahinart kaman daga sama akan sa".

Hmm lallai na yarda da saka hannun ka a wannan lamari,dama har kaine za'ayi mawa Aure wai ace baka sani ba,wai a fake mun da SIYASA n ka? Tom wlh daga yau xaman lafiya Areef yayi kaura a cikin gidanan. Babu wanda ya isa ya Auro mun kishiya,wai da sunan na zauna da ita.


Umma na ita kadaice a wurin mahaifina,kuma baitaba son koda da rana daya yy mata kishiya ba,amma sai ni...nida nake ganin...kawai sai wani irin kuka ya ciyota,wanda ta mara sa me xatayi inba fidda shi ba,kukan ne ya kwace mata wanda nan ta hau kukan tana karawa harda jan majina.

Ganin haka yasa Areef mikewa daaga kwancen da yake,yana nufo inda Rahinart take a tsaye...hannayen sa biyu ya saka,hadi da xagayo su gareta yana mai son yayi hugging nata....


Kokarin kwace kanta tayi,amma abunka ga Namiji musamman iriin Areef sam ta kasa,Rungumeta yayi tsam a saman faffadan kirjin ta,Yana shafa bayan ta a hankali labban sa bb abun da yake iya furta wa gareta sai Sorry..."

Kamin ya dauke ta cak yana nufar saman bed din shi da ita,kokarin sauka take don ita har A wannan lokacin Haushin su,su duka takeji ciki har da Areef din fa baiji ba,bai gani ba.

Rungumeta yaku hadi da hayeta yana sakin matq nauyin sa,wanda a hankali cikin mgn mai kaman rad'a naji yana fadi mata mgn a kunne,wanda sam na kasa jiyo maku,don harkar ta narkakkun masoya ne...Ya kusan mintuna 15 yana mata mgnar kamin naga salon yafara chanjawa a lokaci daya...Bakin shi ya hade dq nata yana mata mouth kissing....kamin yafara goga jikin shi da nata". Idon tana rufe ruf amma kowani abu yayi mata kaimata yake har kwakwalwarta.


Yanayin yanda Ya kasheta da dadin baki da rarrashi yasata kasa kokarin kara tabuka komai...ganin yanda yana romamce din ta ta kwanta masa kaman ruwa,wanda ba haka tasaba masa ba,yasa shi sa hanun sa a gadon bayan ta yana waiwaya mata....aiko nan tayi wani irin zillo tana sakin dariyar da bata shirya ba. Murmmushi yayi a karon farko kamin ya cigaba da Romance din ta nan take itama ta biye masa suka fara sarrfa junan su,wanda kamin.lokaci kadan sun manta a wacce duniyar suke,sun dade da hayewa jirgin aviation sun lula Birnin masoya ko a India ne ko london ko philipins ni mmn teddy ban sani badai,tun da ina nan gida Nigeria tare daku allah kadai masani".

Bangaren Ahyan kuwa a wannan tiles din ta kwanta,wanda dukan da Rahinart tayi mata,da bugun bakin ta da tayi tuni Fuska da bakin nata ya kumbura jinin dake fita daga bakin ta tasamu da kyer ya tsaya.


Kana ta tattare jikin ta wuri guda,tana mai kwanciya a saman tiles din,jiikin ta koina sai cirar sanyi yake,kamin lokaci guda jikin ta ya hau karkarwa. Wanda da kayan jikin ta,ta kuma ta kure jikin ta.

A haka bacci yy awon gaba da ita.

************************

Bangaren Meemarh kam ita dai har a wannan lokaci batada wata mafita da ya wuce mata Auren M Abdulrahman,a safiyar laraba ne,ana shirin sallamarta ne ya shigo asibitin.


Kallon shi batayi ba,wanda ganin hakan yasa shi dar damuwa,da tunanin kardai tace"ta fasa Auren nasa! Yasan don dole ko.mujima ko mu dade zai sako Zubaida.

Kaman daga sama yakuma tsinkayi muryar Meemarh babu gaisuwa babu komai sai cewa da tayi" Na amince da Auren ka,badon inason ka ba,sai don inaso na ceto rayuwar Zubaida. Na zabi xama dakai koda ni tawa rayuwar xata kuntata ta har abada.


Murmushi yayi kamin yace"da kyau Kinga Diyar albarka,ta zami xama da makiyin ta,akan ceto rayuwar yar Uwarta.


Yau xamu wuce Adamawa,a gobe xana turo akan mgnan Auren namu,kar ki nuna zubaida tana hannu na,idan kuma kika nuna!!! Sai yayi shiru yana sauke hannun sa kasa na cewa kinsan dai sauran.


Kwallah ne ta goge na Allah sai ta rama a wata rana,kana aka fara shirin yimata sallama. Abun gunun mamaki ma a farfajiyar Asibitin da hannun sa M.Abdulrahman ya bude mata mota,yana wani irin murmushi da takasa gane fassarar sa da manufarsa nayin hakan!


Yau ban maku update da yawa ba,kasancewar inada shiga skul,Amma inshaallh na gaba,xaku tadda mai yawan readmore...


*Ki tausaya karki fitar mana dashi in kin siya ,Inkinsan siya zakiyi don kiyi sharing don Allah karki siya mun hutashsheki,Haƙƙin mallakar marubutanne su kaɗai,Ki tausaya masu plz ,Inkinga wani pages na yawo to na sata ne ki runtse idonki karki karanta ki biyo ki siya ,mun gode*


•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*SIYASA TAH!* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800

_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000


•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•

_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_


Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932

Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265

•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•

*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265

♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡



*MAMAN TEDDY*
[19/12, 7:36 AM] MATAR MANYA: *Ki tausaya karki fitar mana dashi in kin siya ,Inkinsan siya zakiyi don kiyi sharing don Allah karki siya mun hutashsheki,Haƙƙin mallakar marubutanne su kaɗai,Ki tausaya masu plz ,Inkinga wani pages na yawo to na sata ne ki runtse idonki karki karanta ki biyo ki siya ,mun gode*


•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*SIYASA TAH!* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800

_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000


•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•

_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_


Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932

Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265

•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•

*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265

♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡



*MAMAN TEDDY*
[19/12, 7:36 AM] MATAR MANYA: 20_21
[19/12, 7:36 AM] MATAR MANYA: SYST
Ko A motan babu mai cemawa dan uwan sa wani Abu...Don kowa naji da miskilanci da cewar kai maka isa ba.Mamaki ne sosai ya kama Meemah ganin sun kama hanyan Adamawa,wanda a hakan ta danne ma zuciyar ta sam bata nuna masa ba,har suka isa Adamawa".

Da isan su gidan nasu ne Kamin motocin su gama tsayawa ta balle murfin moton tana nufan gidan nasu hadi dayin gaba da kofan langa_langan soron,sam bata damu da ko taji ma jikin ta rauni ba,saboda yanda komai na gidan ke bukatar gyara haka kofar ma".

A tsakar gida ne ta tadda Mama Hajjo zaune tana shikar shinkafah,hadi da cire shefi...sam bata jiyo shigowar Meemah ba,sai dai ji tayi an rungume ta.

Kuka Meemah ta saki tana fadaawa jikin mama Hajjo,wanda dagowan da Mama tayi ta ga meemarh ne tasa hannu tana rungume ta,tana kuka hadi da saka hannu tasa hannu tana rungumo autan nata wanda lokaci daya sam bata san lokacin kwallah yahau gangaro mata wanda bata shirya ba. Allahu Akbar wannan bawan Allah nada banne,kamin kasamu irin shi a wannan zamanin sai an bincika a wannan marran da rayuwa tayi wuya.

Kallon Mama tayi da son tambayar ta waye? Kamin tayi mata mgn sai ga Baba da M.Abdulrahman sun shigo cikin gidan,wanda hakan yasa Mama jiki na rawa mikewa tana shiga daki hadi da masu barka da zuwa.

Mamaki ne ya kama Meemarh wanda sam ta gaxa mikewa daga zaunen da take takaici ne da makin ciki yayi mata yawa,wanda tana taga babu nuna kyen_kyanin shi a komai na gidan nasu ya shiga Dakin Mama hajjo. Ikon Allah tom meye wannan mutumin yake cemasu Baba ne haka da har yasiye su lokaci guda,suke kaunar sa haka,tabdijam aiko da akwai Abun mamaki anan babu kadan ba!

Tana a zaunan ne tsawon mintoci tafara jin mgnan Mama kaman tana masa godiya ne,sai kuma can taji motsin sa Alamar fitowa zaiyi.da sauri Meemarh ta mike tana nufar madafin Mama da take girki acan,hadi da ixxa wuta...Fitowa yayi Baba ma na bin bayan sa wanda adai_dai wannan madafin ya tsaya yayi mawa Meemarh kur da ido,wanda shi kanshi bai san dalilin sa na tsayawan ba. Bai kuma san meyasa zuciyar shi ta kwadaitu dason ganin fuskar meemarhn ba,kodon ya kara guna mata ne?. Gayinan dai.


Itakam meemarh da ta juya bayane taji jikin ta yayi tsam,wanda hakan ya tabbatar mata da kaman ana kallon ta. A hankali ta juyo bayan ta,dai_dai fuskan ta ya hade da gumi na icen dake ta hayaki ya turnike koina na madafin.

Tsaye taga Abdul din yana kafeta da lulub idon sa,wanda idon ya zuba maka su sai kadawo na tsuwar,mara gsky kuma sai ya tsargu.

Kallon sama da kasa tayi masa tana yamutsa dan mitsulun bakin ta,hadi da murguda masa 6arayi guda. Baba ne da baisan ma meye Meemarhn tanayi ba yace"ke Meemarh zai wuce kyemasa sallama ko?.

Dan sakin fuskan ta tayi,karda Baba ya gane wani abu,sannan tace"Tom nagode!


Tana fadin hakan ta juya hadi da juya fuskan ta barayi guda,tana cigaba da aikin ta.batasan lokacin da suka tafi ba,sai dai bambamin Baba da taji daga bayan ta yana cewa"tom almutsabbara,dama na dade da sanin ke kike korar maza idan sun nuna sonki da kanki,tom wlh wannan karon na baki wata biyu ne kacal,idon baki samu miji ba sai na koreki a gidana.

Baxa'a rufemun baki dakye wai budurwace ba,babu ruwana da wannan,itama zubaidan ta dawo,ko tayi Aure ko itama na koreta a gidana,ai baku kuka gina mun ba.

Ke Ai bakye kika haifeni ba,nina haife ki ko? Tom na za6a maki wannan bawwn Allahn Abdulrahmanu,kuma a sati mai xuwa za'a tsaida Auren ku. Itama zubaidan taje inda taje ta dawo,don babu wasu sojoji da suka kamata,kun hadu xakuyi mawa mutum sharri don ya nuna yana kaunarki,shine zaku shirya makirci wai ya gudu da zubaida,karyar banxa kawai.

Ta dawo ina jirar ta,kuna zama mun a gida kun mun ridi_ridi,tom baxan iyaba gsky. Yana gama fadin haka ya juya fuuu yaana nufar soro hadi da barin tsakar gidan.

Mama ne dake jin duk abun da Malam ke cewa ta gaxa ce masa ufan,domun ko a halin yanxu tana bukatar taga itama nata y'ay'an a leman Aure.

Meemarh abun da fah Malam ya fadi gsky ne,kiyi hakuri ki Auri Abdulrahmanu,wlh nasan baxaki wulakan ta ba a wurin shi.

Tun kan kidawo gida konace ya nemo ki,akayi mgnar Auren ku,wanda ya daukr mawa maahaifin ku komai da ake bukata na kayan daki,don dama kin san ba xuciya ne dashi ba. Hakan yasa ya kara mika wuya sosai ga Wanan Auren,kuma ni anawa ganin idan haiba ne da kamala duk wannan yaro ya tara,don haka kiyi hakuri a matsayina na Mahaifiyar ki ki aure shi.

Tom Mama shikenan,duk abun da kuka yanke akan kaina ai bani da jah". Yowa diyar Albarka,zo ki wanke shinkafar,kaman ruwan ya tafasa.

Murmushi Meemarh tayi tana nufar Mama hadi da amsan Shimkafar tana nufar rijiyar gidan don ta wanko hadi da regyewa.

*************************

Bangaren Ahyan kuwa,tun da Rahinart ta rufeta a daki bata kara waiwayar taba,tsawon kwana biyu,wanda shikam Areef ya manta wai da wata halitta ita Ahyan,sam ya manta dawai an daura masa Aure a yanxu yana da Amarya. Wanda hakan ya dadada zuciyar Rahinart,acewan ta ashe itace kadai a xuciyar Miijin nata.
Tun da ya dawo da yamma take makale a jikin sa,wanda sam zuciyar sa taki natsuwa ji yake yana da Agender na wani abu dabam da ya manta dashi,amma sam kwakwalwar sa ta kasa Tuna masa". Jornal din sa ya dauko yana dubawa,amma nan yaga komai da yake bukata yayi,saura daya_daya ne bai kammala ba".

Nufar bangaren Ammie yayi,duk da bai jima da fitiwa ba,wanda anan ya tadda ta a bedroom din ta bacci ya dauketa kasancewar dare yafara nisa,kusan 10pm.

Fitowa yayi yana mai kara kokarin tuno da wani abun da ya manta dashi,amma ya kasa...a hakan ya koma bedroom din sa,wanda acan ya tadda Rahinart zaune a gaban mirrow tana shafe jikin ta da sanyayyar turare,wanda daga shigowar sa kamshin ta ya buge sa. Lumshe segxy eyes din shi yayi,wanda kamin ya bude idon shi ne yaji ta a jiikin shi ta kwakumesa tana mai rungumesa a hankali hadi da kai bakin ta saman labban sa tana kissing na few second.

Kana ta cire tana kama hannun shi hadi da takawa tana nufar dashi Privacy. A toilet din ta hada masa komai da xai bukata ne sannan ta fito.

A natse ya watsa ruwar hadi da sakar mawa kansa shaya.

Wasu irin segxy Sleep drees ta saka,wanda ko inana jiikin ta ke abaiyane.

Fitowa yayi daga toilet din towel daure a kugun sa hannun sa daya kuma karamar towel ne yana goge kwantar can sumar kansa....komai da zai bukata ta tanadamar sa a wani irin mirro da da ya rufe kusan rabin Bango.

Nufosa tayi tana wani irin taku dake fassara abubuwa daban daban,kana ta sa hannun ta tana zagayowa ta kasan kugun sa,suna nufar wannan dressmirrow.

Amsan Towel din tayi tana mai cigaba da tsane masa ruwar dake bin sumar jikin sa,wanda a hankali ya lumshe ido....fuskar Ahyan ne kwakwalwarsa ta haskomasa,wanda cikin sauri ya bude lumsassun idon sa yana kirar sunan ta kaman yanda yaji Umma Lubnah tace"Ahyan! Sunan da yakira kenan,kamin ya ware idon sa akan na Rahinart da lokaci daya ta tsinci kanta a cikin wani irin kunci da bata taba shigarsa ba sai sau daya". Lokacin da Areef ya nuna mata zallar kiyayya a baya.

Ina Take? Ina Ahyan?? Ya jero mata tambyar a lokaci daya. Ganin yanda fuskar sa yanuna mata babu wasa tare dashi,yasa ta bashi amsa kai tsaye da fadin"tana can store inda da na rufeta!

Da jin haka bai tsaya mata wani mgn ba,ahakan da yake ya nufi Falon nata hadi da nufar sashen Ammie,store din da baya aiki ne sosai ya nufa,nan ko yagan sa a garmake...hannun wani key ya fiddo hadi da bude kofan...wanda ganin hakan yasa Rahinart juyawa da ta biyo bayan sa,don taasan shi din Areef waye! Sam baya taba yarda da zalinci,gudun kar ya ci mutuncin ta a gaban wannan kaskantacciyar yarinyar yasata saurin juyawa tana komawa bedroom din ta hadi da fara zagaye dakin,tana kaiwa da komowa.

Koda ya bude dakin acan jikin bago ya tadda ta,ta hada kaida gwiwa a zaune,jikin ta koina rawar sanyi yake...Ahyan! Ya kira sunan ta for d first time.

Kirar ne ya haddasar mata da faduwar gaba,wanda yasa tayi gigif ta mike da tsaye,duk da babu karfi da kuxari ko kadan a tare da ita.

Ganin Areef ne ya sanya cike da yarinta hadi da wauwata,ta nufesa da gudu,tana rungumesa hadi da sakin wani irin marayar kuka mai cike da amon narkar da zuciya,a sanyaye ciikin muryar ta da dakyer kake iya jiyo mai take fadi ne tace"Yaya na banda lfy,yunwa nakeji...!

Tabbas ko bata fada masa ba,taji yanayin yanda jikin nata ke rawa da kuma zafin da ya dauka rau.

Tausayin yarinyar ne ya kamashi lokaci daya,a mgnar ta ya nuna masa Ahyan din yarinya ce cakal,wqnda a shekaru batafi 16 ba.

Dagota yayi yana kara rungumeta hadi da manna ta da saman faffadan kirjin ta,wanda yake a bayyane,itakam kara kankamesa tayi jikin nata na kara kyermar sanyi,alamun zazzabi.

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


1 Comments On SIYASA TAH
avatar
fatima-7-6-2

3 months ago

Reply

Pls siyasa tah complete

Please Login or Register in order to submit comment