Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

har da Bakar number
wato babban bawan Barde wanda jin an ambato sunan Bintu
ya shiga baza ido domin ganin matar uban gidan sa.
Ganin Bintu gaban sa Dogarin horo ya saki tsumagiya k’asa ya
na mai kai gaisuwar sa ga Bintu ta hanyar nuna ladabi da
mik’a kai a gare ta cikin aminci. Bintu na duban baiwar da ta
had’a hawaye da majina, a hankali ta k’asara gare ta, hannu ta
sanya ta tada ita tsaye kana ta ce
‘’gide bar kukan ga haka, wagga hukunci baya bisa kan ki,
maza tai abun ki, idan uwar gijiya ba ta zama mai tausayawa
ga bayin ta ba shin ana tunanin za mu sami tausaya daga mai
duka wanda mu an bayi gare shi?’’
Jin haka bayi su ka hau sowa, shewa da tafi, daga masu fad’in
‘’Allah shi ta ya mi ki, Allahu y ja da ran gimbiya, Allah ya sa ki
dad’e ki na yi’’
Sai masu fad’in
‘’madallah da Gimbiyar Sa’ayrasa, mun biki, mu na madallah
da ke’’
Ita kuwa baiwa ba ta san sa’in da ta zube k’asa hannayen ta
rungume da k’afafun Bintu tsabagen farin ciki ma kasa
magana ta yi. Bintu na mai murmushi a gare ta tare da duk
kanin sauran bayi da ke wajan ta zame k'afafunta, bayi na mai
darewa domin su bata hanya cike da nuna k’aunar su gare ta
haka ta d’auki hanyar komawa turakar ta.
Babban bawan Barde da tun kan Bintu ta bar wajan ya ruga
domin komawa ga Barde, tuni ya labarta masa yanda ta
kasance tsakanin Bintu da bayi, ya k’are da
‘’lillahi warasulihi Gimbiya Fatima ta isa d’iya adala wacce ta
san darajar bayi ko shakka babu halayyar ta ya yi
kamanceceniya da na ka ran ka shi dad’e, aradu ma kuwa.
Bayin Fabarusa za su zama su na alfahari da ita tun daga rana
ita yau’’
Barde na mai duban Bakar number, duk maganar nan da ya ke
hankalin sa ba gun sa ya ke ba, tunanin K'amariyya ne ya
addabi ran sa ya na mai takaicin ina ma dai ita aka d’aura
masa ba k’anwar ta ba, shin da wani ido ake so ya dube ta a
matsayin mata har ya kai ga kusantar ta?
****
Sadauki da tashi tawagar kuma a nasu 6angaran fitowar shi
daga lambu bayan ya gama d’an shawagin sa ya na mai
tunanin matakin da zai d’auka bisa matar Barde ya hangi Bintu
da Ladiyo a kan hanyar su na komawa turaka. Tsayawa yayi
cak idanun sa bisa Bintu ba komai ya ja hankalin sa ba sai
yanayin zubi da tafiyar Bintu da ya gani iri d’aya sak da na
baiwar nan ta Sa’ayrasa da ya gani a daren jiya har ya kai ga
aikawa Gimbiya Fatima muradin sa na ganin bayin Sa’ayrasa.
Idanun sa kan Bintu ya furta
‘’gide wagga d’iya ba ita an baiwar Sa’ayrasa da na gani a
daren jiya ba?’’
Bawan sa na mai duban Bintu da Ladiyo ya furta
‘’kwaran gaske, waccar mai tafe bayan Gimbiya Fatima na
d’aya daga cikin bayin Allah shi taimaki Sadauki’’
Sadauki na mai girgiza kai cikin nuna rashin yarda da maganar
bawa ya ce
‘’bayan Gimbiya Fatima? Wacce Gimbiya Fatima? Matar Barde
gide? Yoto ai ni bayi biyu na ka gani, waccar mai tahiya irin na
d’awisu, ma’ana mai sanye da lifayar can, ko shakka babu ita
na gani sanye cikin kayan bayi a daren jiya, ba na mance abu
mai kyau, ba zan manta da wagga tahiya irin ta ta ba, duk
duniya ita d'ai ta na gani da wagga baiwa na iya taka k'asa
kamar d'iyar Saraki'’
Bawa na tsoran kada ya yiwa Yarima Sadauki musu ya
fuskanci hukunci, dan haka wannan baiwar da ta kawo sak’on
Bintu ya yiwa nuni da hannu ya na mai tambayar
‘’ya ki nan, gide shin ko waccar mai tahiya tare da baiwar
Sa’ayrasa baiwa ce?’’
Ko da baiwa ta ware ido ta hangi Bintu tuni ta shiga girgiza kai
kana ta ce
‘’ina mai tuba, wagga Gimbiya Fatima d’iyar Sarki Inuwa na
Sa'ayrasa ce ran Yarima ya dad’e’’
Jin haka Sadauki ya shiga shafa gashin bakin sa, har ila yau
be d’auke idanu daga kan Bintu ba, dan ya tabbata ita d’in ya
gani cikin shigar bayi, abun da ya kasa ganewa shi ne
‘’me zai sa Gimbiya, d’iyar Sarki kuma matar Barde shigar
bayi? Shin menen dangantaka ko alak’a da ta ke da Shi mai
k’arfi haka tsakanin ta da bayi da har za ta aiko masa da
bak’ar magana dan kawai ya nemi ya gana da bayin
Sa’ayrasa? Ko dan ta san ya gan ta daren jiya ne? Shin akwai
wani lamarin 6oye dangane da ita?’’
Tambayoyin da ya ke ainawa cikin ran sa kenan yayinda tunani
kala kala ke ratsa zuciyar sa. Ya na mai duban bawan sa ya ce
‘’ban yarda da wanga lamari ba, ina so a yi min bincike akan
lamarin wagga Gimbiya, a gaggauta yi ba tare da sanin kowa
ba, in kuwa na ji magana ta fita rariya sai da uwar mutum ta
haifi wani!’’
🐫🐪🐫🐪🐫
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4
Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment