Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register






9pm yana kwance a d'aki yana 
 mobile data yayi turning ya shiga instagram. Pics d'in da yayi posting yaga comments &likes ba iyaka kamar haka: 1,999,2396.....likes "comments ko a bar magana :


Oh may god' is this pic real:
looking magically hot ''
Am I dreaming he's damn handsome :
oh am dying see packs:
luv you too much...
really beauty
beautie's of beauty
 .


post d'in wasu daga cikin followers dinshi kasacewar ba Riga yayi selfie d'in a beach..kan resting chair.curly hair d'inshi da zubo kamr an zube masa gorar Mai......



duk kusan comments d'in mata nae wani murmushi yayi sannan yashiga whatsApp massege d'in Salma ya gani ya bud'e yafara karantawa kamar haka'''''''


"Aminchi a gare ka ya kai ma'abocin murmushi mai sanyaya zuciya
'''''''''

{'' i am going mad watching your kohl filled eyes''
'' i am going mad watching your gait''
''i am going mad watching your smooth lips''
'' i am going mad watching your beauty.''

''
''i wish to see this beauty again and again.''
''my heart is running towards you.''
'' ''this is realy good.''}}}}}
I luv u too...
accept my luv pls.
''ur d king of beauty''


i'am waiting for your reply''''''
''



'''' Lumshe idanunshi kawai yayi yana murmushi lokacinda yagama karantawa ''

kasancewar baimasan abinda zai rply ba''' yayi turning off mobile data d'inshi yana fad'ar''




*********copyng & editing***********
**************************
*********************
***************
***********
written_
*****
by
*******@slym@rn_law@l*****
**********************************
******_'YER AIKI ZAN AURA_******






p@ge!!'' _*21*_to_*25* 



....'''Every thing that is yours is mine.''
.'I also share your obligation..''
but i don't know d meaning of luv btween me and u'

*** . tashi yayi yashiga toilet yayi wanka had'e da alwala  sannan yayi sallah ya kwata''


********
Good Sleep And Real Dream'''
 Good Night
**



Alhaji Muhammad Ahmad Dogarawa
*********


Shine mahaifin Naseer ya kasance shararren mai kudi acikin fad'in kasarnan ''d'an asalin garin yola ne shida ma haifanshi 

''yanada mata kwara d'aya tall itace Hajia Hadiza Modibbo 'yer asalin garin Niger ce ''fulanice itama..

 Auren Had'in iyaye kayi masu sandiyar bafulatanin haifinta yaron Alhji Ahmad dogarawa ne '' tun lokacin da suka dawo garin yola yake tare dasu hargida yabasu suka zauna lokaci Alhji Muh'd yana karamin kimani shekara goma ''Hadiza kuwa tanada shekara Bakwai ''



Wannan kenan'''

Alji Muh'd Ahmad dogarawa d'a d'aya tilo agurin mahaifinshi Akhji Ahmad dogarawa sana diyar hakane yagaji dukiya maitarin yawa bayan mahaifanshi sun rasu sanadiyar had'arin Mota dasuka samu'''Allah Yagafarta masuAmeeen


-_________
**Sanadiyar hakane mahaifin hadiza yaci gaba da kula da dukiyar cikin gaskiya da rikon amana ''bayan 'yen shekaru kalilan Allah yayiwa mahaifiyar hadiza rasuwa '''bayan haka dangin Dogarawa suna barazanar karbar dukiyar dake hannunshi saboda daman bason mahaifinshi suke ba wannan gabar gadaddace''



**Malam modibbo mahaifin hadiza yayi iya kokarinshi amma yakasa hakan yasa yatara duk wata dukiya da akabarmai amana da duk wasu sirrika na ma'ajiyar dukiya yabashi sannan yaturashi garin Abuja daniyar yaci gaba da zama acan ''

''wannan kenan ''.............
.....Bayan zuwanshi ya hadu da Alhji Muktar Mera  ( Mahaifin Isma'eel' )daman kuma sunsan juna saboda harziyara suke kaiwa junansu suma mai fansu abokaine sanadiyar kasu wanci ')) ya zauna gidansu bayan ya wasu shekaru kuma ........


.......yafara kasuwanci kwatankwacin na mahaifinshi''cikin shekara biyar fara karfi cikin sana'ar shigo da motoci ''

Alhaji muktar mera babban abokinshi ne '''shiyana aikin gwamnati ne ''professer ne akasar waje shashen likitanci''

bayan wasu shekaru Malan modibbo yanemi inda yake yabashi labari duk yanda sukayi da dangin mahaifinshi ''


****yasha wuya sosai akan saiya gaya masu inda yaturashi amma dukda haka baifad'aba kasan bafulatani da taurin kai har kafa suka karemai amma ko oho''

''bayan yalabarta masa yanemi yasanar dashi wani alkawari dake stakaninsu shida mahaifinshi  Alhji Muh'd bai ji girman maganarba ya aminta kodan yasakawa Modibbo da abinda yayi masa ''ya auri 'yer sa Hadiza ''



*********copyng & editing***********
**************************
*********************
***************
***********
written_
*****
by
*******@slym@rn_law@l*****
**********************************
******_'YER AIKI ZAN AURA_******

double thnks to u all my fans..


p@ge"_*26*_to_*30_ 
____________________
_______


Bayan wata biyar5 da aurensu Allah yawa Malam modibbo rasuwa ''sunyi kuka kamar ransu zaifita bamaikama wani ''harsuka k'oshi suka barwa Allah lamarinshi''

**Wannan kenan 

** Allah da ikon shi auren su yakai shekara bakwai amma ba ciki ba labarinsa ba 'bari balantana 'batan wata ''

Hankalinsu yasoma tashi amman bawanda yasani domin basa nunawa bayan wata biyar suka tashi zuwa kasa mai tsarki 


''Acan sukayi alkin hajji tareda rokon Allah yasu haihuwa sundad'e suna rokon Allah ''bayan sundawo da wata biyu2 akwana atashi bata wuya agurin mahalicci''Hajia Hadiza tasamu ciki'' murna bata misaltu agurinsu ''

kullum suna makale dajuna har ciki yakai wata tara '' wata rana dasafe Allah yasauke lapiya cikin gidanta ''tahaifo santalelen yaronto maikama da ubansa ''ranar suna yaron yadau suna Naseer 

________________

wannan kenan
Naseer yasamu kulawa fiye da tunani mai karatu ''amma bayan shi ba'a sake jin labarin ciki ko makamancinshiba ''saida naseer yaka shekara goma shabiyu (!2yrs) ''sannan aka samamai kanwa itace ''Khadeeja


wacce take da sunan kakarta mahifiyar alhjii hakan yasa ake mata lakami da Ummani


Naseer yayi primary d'insa a garin Abuja a English Acadamic International School''

Sannan kuma yayi scondry school d'inshi a nigerian Turkish dake Abuja.........
...

.... A bangaren ilimin addinin islama kuwa ya sauke alqur'ani hizo sittiin60 sannan kuma yayi karatun littafai da dama.


Naseer mutum ne mai kyau na fitar hankali yana da dadin murya mai dadin sauraro.

yana da kyau na halitta da kyau na jiki dan gayu ne na karshe yana da ilimi sosai both western and Islamic education.

Naseer mutum ne mai sanyin hali bashida fada '' Kasancewar ma ba'a nan Nigeria yayi karatunsa ba

...a qasar England yayi karatunshi na na Engeneerin. A bangaren building Engeneering.
yanzu haka artchectur. ne.


Shekarunsah bazasu wuce 29 ba amma Amma kuma Allah yayi shi da kaifin hankali da basirah'

 Wannan kenan


_____________________________
wannan kenan.......



** Cigaban labarinn

************
********
***
**
*
**
**8:17am......
sauko yake daga saman mata kala ''yana sanye cikin wani farin yadi anyi masa d'inkin kananan kaya yasha ado da bakin zare yana sanye da glass bak'i afuskarshi ''

sanye yake da farar hula daidai kalar kayan dake jikinshi sakkowa yayi daidai fito war mama daga kitchen ya gaidata ''

mama wai ina dady ''?
tun fitarshi sallar subahin baidawoba ''yagayamin dai zasuje wani waje shida abbansu isma'ell'


ummani fa..?
tana ciki kasanta da mugun baccin tsiya kamar kasa''
natada ta takamamin aiki taki zowa '

to mama basan ko meyasa bakyason akawo maki 'yer aiki ba "'
aikin nan yayi maki yawa '
kaidai barshi kawai '


wayarshi ce tafara ringin ya duba don gani waye bestfrd yagani yad'aga yana murshi ''
Isma'eel ne yakirashi yagaya masa yana waje a gate yana jiranshi''


" sai ina kuma yanzu ?''da Isma'eel ne ke waje yana jirana daman ya cemin zanrakashi sokoto''

to ai naga baka karya ba ko''?? a'a sai nadowo sauri nake mama''
to Allah kaiku lapiya 
ameen Mama



baibi takan motarshi ba, yafito waje inda ya hangi motar Isma'ell yakarasa ''hi bross kana hutawa walhi''kamarka yanzu agida
dariya yayi suka gaisa ''


''to ya gidan daidai ya mama da tagwayenta ??"Naseer yatambaya yana murmushi

''wanne tagwaye kodai masoyanka ''
kaidai mubar maganar yanzu menene dalilin zuwanka ''
daman bangaya makaba halan''?cewar Isma'eel

A nad'auka ko ba yanzu bane ''ehh lallai kam nad'aga wannan tafiyar saboda wasu dalilai masu karfi '''

waima bantambaye kaba menene zakayi aan sokoto''?
"""'''..naseer yatambaya cikin yanayi narashin fahimta''

 Bros walhi wata cika ce nakeson had'uwa da ita munadad'e da kulla friend nida ita har muka fara soyayya shine nace zanje naganta ''



*********copyng & editing***********
**************************
*********************
***************
***********
written_
*****
by
*******@slym@rn_law@l*****
**********************************
******_'YER AIKI ZAN AURA_******


p@ge"_*31*_to_*35_ 

''tsew dogon tsaki Naseer yaja ''tare da had'e fuska ''kaidaman akan wannan abinne 'danasani wallhi da bazanyi sauri tashiba haka ''


......sorry frd''shine dalilin daya bangaya maka ba ai tunjiya nasan bazaka kaje ba ''

yanzu ai tunda kafito sai muje karaka ni votique daman mama ta aikeni nayo mata shopping''

'

ganbun moter yabud'e yashiga '''yazauna ''
zamanshi keda wuya massege yashigo a wayarshi yabud'e nmber Salma yagani ''

yafara karanta massege d'in kamar haka......

aslm alaikum warhmtullh''Good morning "my hartcontroler"
ur smile is my oxygen ..
.. ''So put up your smile..'.'
.'...Life is like the style found in jeans..'.''
''...''It can be enjoyed in many ways..'.''
.'''.'It is like the flavour of champagne.'.''
.'''.'.'''i like to enjoy my life with you ''
pls accept my love ""ya Naseer


murmushi kawai yayi tare da locking d'in wayarshi ''Isma'eel saifaman dariya yake yana driven ''

wae wacce irin dariya ce wannan kamar ba mutum ba .?
bakomai frind 'yafad'a cikin dariya a bakinsa''
'to ai saikaci gaba'cewar Naseer''


"1:45pm zaune suke a main palour suna hira mama na rungume da [small dougther] ..d'insu {RUFAIDAH NE SUNAN TA KARAMARSU}
..ummul khairi na latsa wayar ta tana dariya da alama chartin take kuma tanajin dad'in ayanayin yanzu'' kodawa take ''ohoo'

''...tashi tayi tahaura sama tana dariya salma da mama sai kallon ta suke ''har tayi kusan hayewa tajuyo takalli salma ''

"dawowa tayi daf dita 'sister kinsan yaune fa Daddy yace musherya muje shoppin sannan muje saloon kuma gashi harrana tayi'

dafe kai salma tayi alama tamanta ''tome kuke jira basai kushira kujeba "cewar mama

tashi tayi suka haura sama suna murna ''
[ daman duk qarshen kowanne wata Alhji yana zuwa dasu suyi shoppin komai suke so tun suna qananan yara hakan yasa komai nasu yazo d'aya har kayan sakawansu '']


"suna shiga d'akin khairi ta jefar da wayarta kan bed '"
[Dakin babbane amman side biyu keciki anrabashi da labule daganin d'akin kasan d'akin sune saboda komai biyu ke ciki d'akin fara daga kan bed harzuwa mirro glass komai biyune ]

 saida sukayi wanka suka had'o da alwala suka fito sukayi sallah sannan suka dawo gaban makeken dressing mirror dake makale ad'akin 
''light makeup sukayi 'suka feshe jikinsu da turare" gaban wadrop sukaje".....

... Riga da wando kowacce ta jawo black nd red suka suka' kowacce ta d'auko kimono ta d'aura kan Kayan, Masha Allah sunfito fess fess kamar balaraba.

scarve salma ta d'auko tayi rolling [khari kuwa batayi ba saboda baata sakawa daman ]'
..turaren rasasi suka feshe jikinsu dashi'' gaban shoe rack d'insu khari taje Gucci ta jawo black tasaka haka ma salma handbag d'insuma Gucci..



*********copyng & editing***********
**************************
*********************
***************
***********
written_
*****
by
*******@slym@rn_law@l*****
**********************************
******_'YER AIKI ZAN AURA_******



p@ge"_*36*_to_*40_ 



...2:30pm suka gamashirinsu zuwa k'asa
suna sauka Small daugther d'insu dake hannu Naseer'' wanda suke zaune a cikin paluorn basu dade da shigowa ba ta fara wow untys twees gaskiya kunyi kyau'

.' dariya kawai sukayi samla tace thanz my small D.
Gaida su Isma'eel sukayi sanna suka zauna''
wannan wankafa sai ina ''?
Isma'ell yatambaya yana dariya ''
Yaya saloon zamuje kuma munason muje shoopiing '"



Naseer daya kurawa salma manyan idanuwanshi yakasa d'auke wa sai murmushiyake {azuciyarshi yana cewa daman haka suke da kyau ''?banta'ba tsayawa nakallesu da kyauba sai yau'
Allah yayi halitta gurinnan ''}


mamace tafito daga daga kitchen 'tana fadin to ai saiku tashi kuci abinci kuna lokaci sai tafiya yake ''

"sai lokacin Naseer yafito daga duniyar tunanin daya shiga ''daining area suka nufa zama sukayi sukaci abinci saida saida suka tabbatar data sun k'oshi''lokaci lokaci salma ta dunguro kafar naseer idan suka had'a ido saita kashe mai ido tana mai wani murmushi'


bayan sungama sukabar naseer da isma'eel azaune mama ta kwashe kayan dasuka ci abinci tashiga kitchen Isma'eel sai rad'a yakewa Naseer saboda yaga duk abinda kefaruwa shida Salma''

"Dakin dadynsu suka nufa suna shiga suka iskoshi yana saka takali ''suka gaidashi ya amsa ''dady mun shirya kafito kai muke jira"

..... Dady yace to aisaiku jirani ko soboda naga saurinku yayi yawa niko abinci ma banciba ''kunga gashinan ''yanuna masu saman karamin dinning table dake tsakiya d'akin ''

to dady muna waje''suka fice.. parlpousuka dawo suka zauna suna hira suda ya Naseer ganin haka YaIsma'eel yatashi yabasu guri yashiga ciki''

'sunanan suna hira Daddy yafito yace suzo su wuce ya shirya ''
kuma da ya Naseer za aje ''dukda baiji dad'in abinba amma yashirya ya suka d'auki hanya ''

"Suna isa saloon aka tarbesu cikin murna saboda ansan su manyan costomars ne ''wanke masu kai aka farayi sannan akayi masu steaming bayan angama aka farayi masu pedicure 

''Bayan sungama suka fito a waje suka isko naseer da Dady suna hira '''garzayowa sukayi inda suke dady yakallesu yana murna yana yadace da 'ya 'ya mata kyawawa shikanshi yana alfahari da su''


Moter suka shiga suka d'auko hanya zuwa shooping acan sukaje suka 'bata lokaci suna siyayya koma biyu suke d'auka saina karamarsu ''

sai kusan 7:pm suka dawo gida suna isa gida ana kiran magriba" koda suka shiga parlor ba kowa sama suka haye suna shiga d'akin kowa tayi side d'inta"


Dady da naseer a masallaci suka isko Isma'eel bayan angama sallah suka zauna suna karatun alqur'ani {Wanda dama al'adansu ne idan sunyi sallahn magriba bazasu tashiba sai sunyi sallahn isha'i}.....

.....saida lokaci sallahr isha'i yayi suka gabatar sannan suka dawo gida''
haka ma su Ummul khari bayan sunyi sallah isha'i kasa suka sauko sun isko kowa agurin Naseer da Isma'eel gefe daya Dady da momy a d'aya gefen salma taja kujera tazauna a gefen momy Khairi kuwa tazauna a gefen dady Naseer da dougther suka saka ta a tsakiya''




*********copyng & editing***********
**************************
*********************
***************
***********
written_
*****
by
*******@slym@rn_law@l*****
**********************************
******_'YER AIKI ZAN AURA_******



p@ge"_*41*_to_*45_ 



" 9:30pm
"Bayan sun gama cin abinci sukawa dady shida momy saida safe suka haye sama"
Nan suka bar su naseer suna d'an ta'ba hira suda dady naseer yayi masa sallama zaije gida ''inda Daddy yace baisan zanzen ba shinan zai kwana yawa Abban shi waya yagayamai ''

Daman yasaba kwana agidan tun yana qarami''yanada d'akinshi ciki yashiga yashiga yafd'a toilet yayi wanka had'e da alwala'' bayan ya fito ya fara sallah nafila''

hakama naseer yayima dady saida safe ya wuce d'akinshi yakwan ta''
 Dady daya gaji da zama yana yatashiya kulle kokina sannan yashige d'akinshi ''


''Bayan sun shiga d'aki saida sukayi shirin bacci sannan tajawo wayarta tafara charting 10:30pm tayi adduo'in bacci ta kwanta'''

Gud 9igth




*********copyng & editing***********
**************************
*********************
***************
***********
written_
*****
by
*******@slym@rn_law@l*****
**********************************
******_'YER AIKI ZAN AURA_******



p@ge"_*46*_to_*50_ 





5DAYS LETTER


.........Tun 5:am Naseer yasheerya kayanshi domin yaune ranar da zai yi tafiya zuwa England wajen training kuma sati biyu zaiyi yashirya tsaff yafito da kayanshi..

8:30 bayan suni break fast ummani ta kalleshi tana murmushi ya akayi ''?yatambaya

A'a bakowamai yaya'
bakomaifa kikace bayan ga alamun magana a fuskarki''
dariya tayi sannan tace yaya har alamun magana kuma ake gani afusakar mutum''?ehhmana yace '' toshikenan yaya naseer nidai kada kamanta da tsarabata ..

ke muje ni da mugun surutu''cewar momy isma'eel ne yashigo yayi prking ''Da sallamarshi ya isa gurin dasuke ummani tana janye da akwatin yanaseer ''

waslm ''suka amsa mai ''momy ina kwana lapiya lau isma'eel ya gidanku gida kowa lapiya ''
kaiko kace yaune tapiya ko gayyata rakiya babu ''


'yer dariya Naseer yayi 'sannan yakalli she 'kayi haquri banason yarannnan susani kagane bross''ok to ai yakamata ko awayane nasani'''
amma ba matsala muje ''kaddai kace bakasanarda shiba''
cewar momy cikin yanayi na alamar tambaya''
walhi mama baisanardani ba ''amman dai Tobazance komaba kaidashine''kaga tafiyata tayi gaba itada ummani .......


..mama ai a motata zamu tafi '' to kawai tace dashi sannan suka bud'e bayan motar suka saka kayan ''sannan suma suka shiga key naseer yawa moter muka d'au hanaya zuwa air port'''



tunani kawai yake

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment