Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

azuciyarshi yanda zaigudanar da training d'inshi a england saboda yana fargaba azuciyarshi ''motar kowa yayi shiru bawanda yace ko kala ...
wayar momy ce yayi kara taduba bakuwar numberce tanagi '' ta d'aga hello aslam aluikum "
daga d'yan bangare aka amsa da ''wslm yaida ya aiki ''?

lafiya qalau ''momy ta amsa waye ke magana''
nice hajjia zainab mai kayan d'inki ''
okkk sorry bangane kiba'''to ya aiki ya iyali lapiyaru kalau ''daman nace zanzo nasameki akwai maganar da zamuyi''


'''''''''to gaskiya yanzu bana gida amma zan dawo 'kamin azhr ''to shikenan ''sallama sukayi takatse wayar sannan tayi saving din nmber

dai dai isowarsu airpor yayi prking sukashiga isma'ell yana jaye da akwatin ''10:30 jirginsu zai taashi sumama sukayimai sallam suka fice don tana son taje gidan wata kawarta''

amotar isma'eel sukaje Basu jima ba akayi sanarwa jirgi sai tashi nandana suka shirya Naseer yayiwa isma'eel sallama suka d'au hanya''

safe journey

tafiya suke cikin natsuwa momy tana driven gaban wani qaramin gida sukayi prking momy tasukko ummani na bayanta rike da hanbag dinta sallama sukayi wata yarimya ta amsa ''
'sannu dazuwa hajia '''lapiya qaulau ''
''ina mamanki''?

tana ciki baki gareta







*********copyng & editing***********
**************************
*********************
***************
***********
written_
*****
by
*******@slym@rn_law@l*****
**********************************
******_'YER AIKI ZAN AURA_******



p@ge"_*51*_to_*55_ 







hajia zainab da take cikin d'aki ita da bakuwar ta ' ta fitto tare da amsa sallamarsu ta tarbesu cikin murna ''cikin palour suka shigah '''

 ai ina batun danagama aikin danake naje nasameki domin ankawo wasu kayan d'inki daga dubai''cewar hajia zainab

to aini gani nazo daman nagaya maki naje rakiyar naseer ne filin jirgi to ai shikenan tafiyar tatashi ''ehh ai sati biyu ne zaiyi kawai trainin yajeyi''

ke bantambayekiba bakuwa kikayi haka ''?
ehh bakisantaba halan ''hakadai nake ganin kamar nawayi wannan fuskar ''cewar hajia

to banace bakisantaba saboda keasan munje bikin kanwata bara a mahuta kuma harda ita awajenn..
.yes haka nima nake gani kamar awajen nagan ta''

sannunki ''yawwa sanu nima haka nake ganin kamar nasan ki
nan uka gaisa hajia zainab ta fiddo kayan ta gabatardasu agaban hajia ta zab'i wad'anda takeso sai karfe 3pm sukakoma gida''



 2 DAYS LETTER

8:am........

Yau ranar juma'a Alhaji Muh'd ne ya fito daga dakinsa cikinmanyan kaya'' yayi shiga ta alfarma" ta manyan mutane Dining yaje ya zauna hajiya hadiza na zaune tana jiran shi daman ta gyara komai staff staff''


 bayan yazauna tamasa sannu ya amsa cikin sakin fuska ya kalleta yace Hadiza ina Ummani take.>?

......tace tanacan sana'arta har yanzu nasan bata farka ba''cikin kulawa yakalli Hajiaya d'anyi murmushi yace hajiya ina fad'a miki kulum ki ringa kula min da Ummani kesan fa mamace''

'' Cikin d'aure fuska tace Alhaji kulum haka kakecewa yarinya duk ta sagarce kullum sai k'ara shagwa'ba take gata ta girma aman kamarwata jaririya'''

 Alhaji yayi 'yer dariya yace hmm Hadiza kenan ke kullum kema haka kike cewa nibanga wata shagwa'ba a tareda itaba''

' To ai bari nakirama ita tashi zuwa kiranta'' Alhji yariko hannunta dawo kizauna daman akwai maganar dana ke so muyi akan yaronnan Naseer''
dawowa tayi ta zauna kusa dashi


Amma bari mu gama kari ai muyi maganar "">to ai shike nan ..ci gaba da cin abinci sukayi ''''cikin nishad'i da kulawa 

Ana cikin haka sai ga Isma'ell ya shigo cikin ladabi da biyayya ya duk'a harkasa gaidasu ''"Ciki kulawa suka amsa da sakin fiska

 ya kalli Hajiyayace Mama ina Ummani?
......tace tana dak'i tanasana�ar ta ''ta baccin kasanta da baccin tsiya'' Alhji ya kalli hajia ''ita mamar tawa keda baccin tsiya''?
dariya hajia tayi '


Isma'ell yatashi daga duk'en dayake ''mama bari naje na
tasota ya mike da nufin hawa saman yana dariyar shima 



Abba yace a'a Sama'eela haka ai kaima d'ana ne saboda me ka isko muna kari baka zauna muka karya ba'' A'a Abba a qoshe nake ''
naji amma kazo kazauna mu karya tare > Ba musu yadawo yazauna hajia tasa mai anashi plate yafara ci

5mins letter.....
Da farawar su sai ga Ummani tafito tana sanye dawai stadadden less purple yayi mata kyau matuk'a yau anyi sa'ah harta yiwanka dawuri bata tsaya baccin shiriritartaba'"


''tako take ahankali harta isa gurin dasuke ciki ladabi ta gaida Dad dinta da Mum san nan ya Naseer cikin kulawa ya amsa'' ''sanna ta matsa kusa da alhji ta zauna suka karya ''



Bayan sun gama karyawa alhji yayi masu sallam zaije kastina yau gudanarda wani aiki''
to Allah yakai lapiya alhji 
Ameen




*********copyng & editing***********
**************************
*********************
***************
***********
written_
*****
by
*******@slym@rn_law@l*****
**********************************
******_'YER AIKI ZAN AURA_******



p@ge"_*56*_to_*60_ 


ina hajia ''?
Gani alhji
 Namanta bangaya makiba jiya nayi waya da Alhji Sani dake Gombe inda yake gayamin wai zai turo 'yersa zainab anan don takarasa karatunta nan ansamarmata addmision a makarantarsu ummani


kuma anan gidan zata zauna don haka kushirya ''Ummani ta gyara d'akinta don ina tunanin daki d'aya zasu zauna acan sama ''saboda suji dad'in guda narda karatunsu''


to ai badamuwa cewar hajia'' kejiya ke ummani ''eh najiya dady yaushene zata shigo''?
to ina kyautata zaton yaune zuwa dare mugani''nizan wuce '''
nan suka rakashi har mota kamar yadda suke masu idan zaitafiya '

wannan kenan




Naseer yana england hankalinshi kwance yana gudanar da aikinshi yanda yakama cikin kwanciyar hankali ba abinda ke takuama sa saidai kiran Salma kullum tana kiranshi sama da sau goma10'' ya had'u da abokanshi da dama wad'anda suke cosmate dashi wasunsu harsunyi aure wasu kuma sunkama aikin gabansu''


6pm....
.....ta parker motarta a harabar gidan tana sanye da wani tsadden material da bakin glass afuskarta sai karamar handbag dake hnnuta sai babbar wayarta ''fitowa tayi dagacikin motar Kallo d�aya zaka mata ka gano irin manyan mata nanne �yan bokon'' masuji da kansu 'ya'yan daula kenan'''

farace amma ba irin farinnan kyakyawa da ita kuma ba bakaba amma za'a iya kiranta ruwan tarwats


murmushi tasaki lokacinda takarewa gidan kallo sannan ta bud'e gidan baya ta ciro babbar akwatinta kwaya d'aya cak'' tareda rufe marufin bayan''.....



.........da sallamarta tashiga parloun bakowa saida tayi sallama sau uku sannan Ummani tafito daga cikin kitchin'''tana ganin wanda ke sallama tasheko aguje ta rungumeta ''


000yooyoyooyo ma sister ai nazaci bazaki zo yauba harmomy tayita jiranki bakizoba tad'an fita ''
munsameku lafiya ko??cewar Zee cikin sanyayyar muryarta 

lapiya qalau muke ya su mamanku'' suma qalau''
tomushiga daga ciki ko '''uhm kawai tace mata taja akwatin suka haura sama kan gado ta aje kayanta tashiga toilet '''

kamin tafito ummani ta shirya mata kayata a wardrop komai takinsta mata staff........

...bata wani jimaba tafito wanka tayi tazo ta canja kaya tasaka wasu kanan kaya wad'anda duk sun matsee mata jiki kamar shigar arnaa '''
'''

Ummani ta kalleta sama da kasa ''ke Zee wannan shigarfa ??gadai tana ni muje naci abinci yunwa nakeji wlhi''
cewar Zee


kasa suka sakko Ummani tafito da abincinda ta girka mata''
suna zaune a dinning hajia ta shigo da fara'a zee ta gaidata ''mama barka da wuni ''lapiya qalau zainab''



koda kikazo bananan domin nayi jiranki kinzowa saida nafita'''toya su hajirki suna lapiya'''??kinsan mun rabi da zuwa tun lokacinda akayi auren yayanki Kabeer''

.....ehh hakane ashe mundad'e bamu had'u ba''
kowa yana lafiya mama''to sannu da zuwa yawwa mama''
idan kun gama ina ciki ku iskoni ''



.....Nan tabarsu tahaura sama ''
''Wai Ummani namanta bantambaye kiba wai ina yayanki''??
yaNaseer''ehh shihakane sunanshi ko'' ehhh

ai Ya Naseer yana england yau kwananshi uku3 dazuwa sati biyu zaiyi''
Ya akayi halan koda matsala ne ..?
Ummani ta tambaya tareda dafa kafad'ara zee'''
A'a bamatsala kawaidai banganshi bane''


nandai suka daba hira saida akayi kiran magariba sannasukatashi''




*********copyng & editing***********
**************************
*********************
***************
***********
written_
*****
by
*******@slym@rn_law@l*****
**********************************
******_'YER AIKI ZAN AURA_******


 I LUV U OLL MY FANS ALLAH YA KARA KARE MU DAGA SHAID'ANU AMEEEEEENNNNNN

>>>>>Wannan page nakine kanwata i luv u too much'''<<<<
muje gaba 



p@ge"_*66*_to_*70_ 



shortnote........
pls i don't wan't any body to change my novel name or correction of mistake, it's not compossory to you to read this novel .....
God Bless




[Zainab Sani >ZEE< 'yer gidan alhji sani ce abokin Alhji muh'd ne matuqa kasuwancine ya had'asu a dubai harsuka iso gida hanzu haka sunsaba da juna sosai har ziyara suke wa juna lokaci zuwa lokaci 





Monday 7am......
Yau Monday da wuri suka tashi saboda suna da lecture na Mathematics a 9:30am kafin 8:am suka gama komai sannan sukawa dad an mom d'insu sallama suka fice zuwa skull''
a moter Zee sukaje




Parking motar tayi ta tasauke glass din motar tana kallan skull d'in  skull din ta hadu  kowa yana harkar gabanshi,.

Gaskiya ummani wannan makarantar tayi tahad'u sosai ''cewaar zee datake kokarin fitowa daga motar''

Murmushi kawai ummani tayi tare da d'auko jakar ta da wayarta'''
Banta'ba tsammanin wannan makarantar haka take ba ''kedai muje aisai kinshiga ciki zaki gane tahad'u '''
dagaske''?? zee
ehh mana

Hanyar department d'insu suka nufa ''kasancewar depatment d'aya suke ''motar su Salma da Khairi ce suka parker daidai wajen su Ummani dagudu taje inda suke tatarbesu ''


nansuka gaisa tagabatarda zee garesu daman sunsanta don ko wancan lokaci da tazo hargidansu sukaje suka kwana ''

Zama sukayi suna hira kamin lokacin shiga hall d'in yayi kowa albarkacin bakinshi yake fad'a har lokaci yayi''
Tare sukashiga lecture'''


Hall din yacika sosai wani Kabilan teacher ne yashigo masu sukatashi suka gaidashi''ya umurcesu da su zauna '''
kowa yayi stiff 

[[[[Daga nan nafito nabasu guri saboda karna takura su]]]]]


Akwana atashi bayada wuya agurin Allah yau Naseer ya kwana goma 10days a england yana gudanarda aikinshi harsun gama takardunsu kawai suke jira inda aka tabbatar masu da za'a sallame su a cikin kwana uku ko hud'u''yasanar da dady hakan ''shima yaji dad'in hakan naseer yayi duk abinda ake bukata''



11:am
suka koma gida suna shiga gida bakowa a palour d'akinsu suka haura '''
Wlhi ummaani duk agajiye nake anan don Allah ki taima keni da ko ruwan shayi ne''
cewar zee dake kwance a saman katifa tayi wani lame lame ta na kallon silin''


kedai walhi raguwace ''aikin me kikayi da harkika gaji''?
bawani abu amma dai harma bacci nakeji''
kuma inajin yunwa '''

Toshikenan aunty bari nafito daga toilet '''uhm kawai tace ''
kayanata ta'aje wayarta da handbag da wasu books dake hannunta ''tashiga toilet ''tabar zee nan a kwance'''


Batafi 5mins da shiga toilet ba wayar ta tafara ringing zee da har bacci yafara d'iban ta ta d'ago zaune daga kwancen da take wayar Ummani ta d'akko tareda dubawa don ganin waye ke kira Mybroz tagani yana yawo a kan screen wayar kin d'agawa tayi '''


tana tunani azuciyarta '''wata zuciya tace ta d'aga wata kuma tace kada ta d'aga tananan rike da war har kiran ya tsinke '''

locking d'in wayar tayi ta sake kwantawa tana tunanin mema zatace dashi idan yasake kira Ummani bata fito ba''







*********copyng & editing***********
**************************
*********************
***************
***********
written_
*****
by
*******@slym@rn_law@l*****
**********************************
******_'YER AIKI ZAN AURA_******



p@ge"_*71*_to_*75_ 







Dawannan tunanin ne wayar tasake rura kai staye ta d'aga da sallamarshi ''Asslam alkumsistr kina lpiy''?
hello!hello!
kallon wayar kawai take tana saurarom sanyin muryarshi ''sai lokacin ta kara a kunnenta
''da sanyayyar muryarta mai ratsa kunne mai sauraro ta amsa waslm alkum ''
ke ina magana bakya ji ko bacci kikene?

im sorry ya ba Ummani bace ''nice''
kecewa''? yatambaya cikin yanayi na rashin fahimta ""

Zainab ce ''tabashi amsa silently''
ok zeece ''eh toya gidan ''
Kowa lpiya ''ehh kowa yana lapiya yaya ''

ummani bata gida ne ''a'a tana toiletok




Katse wayar tayi tana kallon numbern '''
bayan takashe wayar ta sake kwantawa tana tunanin wannan murya tashi har bacci yayi gaba da ita'''


ummani ce tafito daga cikin toilet tana shafa kanta da alama wanka tayi Uhmm kedai zee walhi raguwa ce kamar wacce tayi wani aiki ''zaki zo ki kwanta bacci yanzu ''


zaunawa tayi gaban mirro don shirya jikin ta''


sai kusan sallar azahar zee ta tashi daga bacci sannan tayi wanka ta shirya "
yayi sallah kasa ta isko momy da ummani suna kallon ''
kara sowa tayi ida suke ta gaida mamy sannan tashiga kitchen .........

.........batafi mintuna ashirin ba tafito da plate da indomie a hannun ta yana suraci ''kusa da ummani tazo tazuna hajiya ta haura sama jin karar wayarta da tayi''

Bisimillah tayi wa ummani sannan tafaraci ''umh uhm kawai ummani tace taci gaba da latsar wayarta ''

Ai kwamma kici girkin yayarki saboda kesan nafiki iya girki''dariya ummani tayii ''najiya dai amma bazanciba saboda koshe nake '''


D'azu kinshiga toilet yanaseer yakira ki nad'aga ''''har muka gaisa dashi''

_____a cewar zee''
ai nafito daga toilet na isko misscall ke kuma kina bacci''` ```
ke daman inason tambayarki '
ina jinki'' cewar ummani'

Halan wai koda wacce ya Naseer yakeso take son shi''uhm kawai ummani tace '''kedai zee yaya bayada wacce yakeo saidai idan kinasonshi amma wannan bakin miskilanci yayimai yawa''



akwai aboka naina wad'anda suke sonshi amma ko kulasu bayayi'''

:"_kibarni zanji dashi amma kina ganin zai yarda dani koda abota''muyi''
""kekikasan wannan ai banine shiba kibari sai ya dawo mugani ni kuma zan tayaki in Allah yaasoo''


nandai sukaci gaba da hira harsu gaji''



washe gari tun da sanyi safiya suka shirya cikin wani tsadadden less da hajia ta dinka masu ''

suka nufi skull acan suka had'u da su samla aka yita rakashewa saida lokacin lecture yayi suka shiga hall''


8:am on wenesday morning

Alhji ne zaune a gefen gadon a d'akinshi hajia tashigo da sallamarsa ''barka da kwana '' yauwa hadiza kintashi lapiya

''?dafa kafa d'arshi tayi ta d'ago fuskarshi da d'aya hannunta sannan ta fuskance shi ido cikin ido sannan tasha d'an matashin gashin dake zagaye da fuskarshi''

Murmushi kawai yake shima ya shafo fuskarta ''wai wannan duk na menene? yatambaya cikin kulawa''
Dan karamin murmushin yake tayi mai ''gaskiya Mijina baka tsufa kaduba fa d'iyan da muka haifa amma kai gaka saurayi har yanzu'''


''yer dariya yayi yajawota tazauna saman cinyarshi ''ya akayi matata ''daman batun yaronnan Naseer kasan gobene zai dawo kuma dolene mu tattauna akan matarda zai aura''sabodaa naga abin nashi akwai walakanci aciki''

gaskiyane wannan kuma daman inason magana dake ko ranar naso muyi wannan magana amma kuma bata samuba ''ina sauri '''yafad'a yana kallon ta''

to yanzu alhji ya kake gani za'ayi ''ni ina tunanin tunda shi yaki ya fiddo da wadda yake so ya kamata mu za'ba masa tunda nasan insha Allahu bazai butulce mana ba ''



Wannan kuma gaskiyane ''Amma Alhji sai nake ganin kamar yafi kyau kaika za'ba mai... A'a wannan shawarar muce ni da ke ''cewar Alhji


daman ni maganar da zan gayamiki kwanakin baya mun ta'ba wata magana da alhji muktar inda yakawomin cewa idan badamuwa yanason a had'a Naseer da Salma tunda ita khairi akwai wanda takeso acanne cikin danginsu ''saboda akara dankon zumunci''

Nikuma anawa tunanin sai idan sunason junansu ''sai nace mai sai nayi shawara kuma kema sai idan kin yarda da wannan zancen ''








*********copyng & editing***********
**************************
*********************
***************
***********
written_
*****
by
*******@slym@rn_law@l*****
**********************************
******_'YER AIKI ZAN AURA_******



p@ge"_*76*_to_*80_ 






To ai badamuwa kuma wannan zance nima yana raina saboda ummani ta ta'ba gayamin cewa akwai alaka tsakanin Shi da salmarr amma saboda kasan dan yau sai a hankali shine kawai ban d'auki zancenba''
cewar hajia

to yanzu dai sai yadawo gebe zamuyi magana dashi'''a cewar alhji '''
to Allah yasaka alkheri aciki'''inji hajia dake kokarin tashi '''bari nakamaka abin kari nagama tu d'azu''

ta fita daga d'akin tana sauri''shikuma yabita da kallo yana murmushi''


Kasan cewar yau basuda lecture a skull basu tashi da wuriba yau misalin 9:am Ummani ce kwance saman gado sai juyi take ...

Zee kuma tafito daga toilet tsaye take ganban mirro tana tace dogon gashin ta '''waiwayowa tayi ta fuskanci gadon da ummani ke kai ''
waike wanne irin baccine wannan ''kiduba fa tara ta wuce batun goma ake '''ta bugo kafarta ''

kitashi momy nakiran ki''
tashi tayi da ido rufe tana wani sagarta waike zee wannan damuwa fa to kitashi mana baccin ya isa haka ''waike na tambayeki .......


...........idan aka kaiki gidan miji ya zakiyi idan baki samu mai hakuri ba ''
uhm kawai tace da ita ''ta tashi tashiga toilet''



Bayan tafito suka shirya kasa suka sakko suka yi kari dasauri domin suna so suje idan wata kawar hajia da ta aikesu''


Bayan sun gama momy tasanar dasu aiken su sannan idan sunda wo su biya super market don sayayya''



......wai momy wannan kayan abincin duk namenene haka''? Kedai gobe ku tashi da wuri sabo da inason kuyi aiki maiyawa """ Kesan gobe yayanku zai dawo ''



Gobe zee ta maimaita silently uzuciyarta tana tunanin yanda zasuyi dashi da shirin da zasuyi''

lallai ko akwaita nida ya naseer sainaga karshen miskilancinshi''indai ina gidannan ''

..........momy ta kaste mata tunani tahanyar cewa....don Allah Zainab gobe kutashi da wuri dayake dai nasan bakece da mugun bacci ba amman idan kin tashi saiki tadata''

to kawai tace '''momy tayi sama tabasu a palour '
Kai Allah yasa kada yanaseer yamanta da alkawarinmu''
kamar namenene kenan xee ta tambaya??



kedai bari sai gobe .......uhmmm daman akwai wata gasa da zamu sa ka nida ke ''tunda kikace kinfini iya girki to gobe sai araba kowa yayi nashi mugani kinga sai muga nawaye zai yaba''



9ce ''cewar zee tana dariya ''amma idan ya yaba nawa kuma fa saiya'' sai nayarda kinfini iyawa''shike nan allah yakaimu goben''





^^Washe gari tun 7: suka tashi aikace aikace kawai suke saboda yau basuda lecture suna cikin kitchen momy tasa su dafa abinci kala kala sai wanda sukaga basu iyawa kawai baza suyi ba

Zee tana nata side tana birgima haka ma Ummani ''gida duk ya bice da kamshi abinci '''{da alama a side d'in zee ne ''} bar na leka''


Kaza ce naga tafiddo daga cikin freazer ta yanke ta wanketa ta gyera ta fiddo vegetables suma ta gyerasu!!.......


......ta fara dafawa had'e da cus-cus jalop shine gidan ya game da kamshin dad'i''baya tagama wannan''''Ummani kuwa alkubus kawai tayikeyi da soyayyen kifi tasan yaya naseer yana sonshi bayan sungama '''

 suka aza shinkafa jolop and beans '''kai harma da alkaki saida sukayi''basu suka gama ba sai 11:sannan suka arrangin cooloeling a dinning table '

Daki suka koma sukayi wanka wata tsadaddar shadda zee tasaka pink colour wacce d'au aiki mai kyau shaddar takama jikin ta sosai ''....tasaka takalmi plat black..>

...ummani kuwa les kawai tasaka itama yayi mata kyau sosai''


palour suka fito zaune suka isko mama tana waya '' bayan sun gaishe ta ta yi masu sannu da aiki '''wai momy mu zamuje tarbeshine koya nifa namatsu banganshi ba''inji ummani

momy ta kalleta wai wannan kwalliyar da kukayi duk namene haka?""yaya zamu tarba''cewar zeeto kuje ku futa yanzu nayi waya dashi yana hanya Isma'eell ne zaizo dashi''tunda Alhji baya nan kesan shi bad'an zaman gida bane'

ok''ni bacci ma nake ji bari naje na kwanta '''ummani ta haye sama nan zee ta zauna suna hira da momy daga karshe itama ta haura'''''

2:25pm  mota ta parker daga

Book Chapters
Chapter 1Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment