Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ina zakaje?"cewar shariff"sak'o zan amso bakin get"shiru yyi yasaci kallon ammi yaga shi take kallo tana nazarinsa"bayan fitar abdallah ahankali b yace"ammi mansoor anjima zaizo yadubaki ko akwai magungunan dazai baki....wacece wannan yarinyar shariff??"saida gabansa yafad'i dama abinda yake gudu ta tambaya kenan shiyasa yaso yazare jikinsa yabar gidan...nasan kaji mena ce maka ko?"bana son kamun k'arya shariff"kasanar mun gaskiya wacece ita datake kiranka da yayanta cikin harshen fulatanci??"ina kuma zakuje kake cewa ta jiraka?"shiru yayi kansa ak'asa ya gyara zamansa yana shafa kansa" ahankali ya shiga yiwa ammi bayanin amaan da halin data tsintsi kanta aciki"harda sunan daya saka mata da dalilin fitowarsu yanzun.... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! kayi kuskure dabaka sanarmun ba shariff"dukda ita da watace agidan tana kulawa da ita amma akwai kuskure gayin hakan kodan sbd matsayinka"lallai yarinyar nan tana cikin babbar jarabawar duniya"shin wannan mata datayi mata haka tana tunawa da allah da mutuwa kuwa??"ko wane hali yanzun iyayen yarinyar nan suke ciki na rashinta?"allah yabaka ladar taimako"garama daka shawarci mus'ab d'in har kukaje gidan mlm"dan mutum ba'a bin yadda bane ayanzun"sannan ta hakanne zaka cire kokon ton ba wani yaturo ta tacutar dakai ba"amma yanzun dole ta dawo nan da zama! da sauri shariff da kansa ke ak'asa tunda ta fara mgn yace"nan kuma ammi?"eh mana"zan kula da ita sosai"dama ina son ganin y'a mace agaba nah"ina fatan baka matsama y'ar mutane da tsawa ko hantara??"nifa ammi bana mata komai"yafad'a yana b'ata rai "hmm! da dai bansan halinka bane shariff"amma ammi nida kin hak'ura kin barta can d'in kawai"na riga na gama mgn"sbd haka katashi ka shigo mun da ita"to amma ammi idan son ruk'on wata kikeyi baga wannan yarinyar ba dake gidan? shariff yaushe kafara mun musu?"beyi mgn ba yanata cin magani yanufi k'ofa yafita"ammi ta bishi da kallo tana d'an murmushi dan gaba d'aya tunda taga yarinyar taji tana k'aunarta.... shariff na doso parking lot ya hango amaan itada abdallah suna mgn suna dariya"har wushiryar dake a tsakkiyar hak'oranta ta bayyanah"kallo d'aya shariff ya musu ya kauda kai yana mugun had'e rai"tun kafin ya iso amaan ta fara jin daddad'an 'k'amshin turarensa "atake gabanta yabuga"ta juya suka had'a ido "wata uwar harara ya watso mata"abdallah kuwa yana kallon sa yace"yaya wai sunanta amaan?"banza ya masa ya matso yayi lock d'in k'ofar motar "amaan na tsaye rik'e da wayoyinsa jikinta na bata laifi ta masa"atake idanuwanta suka ciko da k'wallah "abdallah kuwa tuni yabar wajen"sbd bega fuskaba wajen yayan nasa"kasancewar sa meson raha"ko ibtihal shariff ne yahanashi fira da ita"amma yanada son mutane....juyowa yayi ya kalleta da nufin yamata mgn yaga hawaye cikin idonta"doguwar tsuka yaja "dan allah hamma kayi hak'uri idan na maka laifi"nima bansan meyasa nayi laifin ba....rufemin baki marar jin mgn! nace karki biyoni sbd kinada kunnan k'ashi shine kika biyoni ko?"to yayi kyau"daga yau bazaki koma ganin baba ladi ba anan gidan zaki zauna wajen ammi "shiru dai tayi kanta ak'asa"ki wuce muje ciki....to hamma shima abdallah nan gidan yake?"yacemun wai ya sunana?"shine saina fad'a masa"wai ai na girmesa sunana anty amaan....dan allah kimun shiru da wannan shirmen"zane miki jikinki zanyi da bulala tunda bakyajin mgn"saura idan munje kiyita yawan surutu ko tambayar wani abu"kuma akwai wata yarinya tana zaune agidan bance ki kulataba koki shiga sabgartaba"dato kawai ta amsa sbd wani abun bama fahimtarsa takeyiba idan yafad'a"yana daga gaba tana biye dashi suka shigo cikin parlourn da sallama"ammin ta amsa tana murmushi tace"amaan zonan"saida ta kalli shariff "aikuwa ya banko mata harara"wanda ammi na lura dashi"tace"zonan y'ata kinjiko?"bbu musu tazo gefenta ta zauna"ita kuma ta kama hannunta tana fad'in zaki yadda ki zauna anan?"kanta ta gyad'a mata"shariff ya kallesu yace"ammi acikin d'akunan can wanne zata zauna?banaso a had'asu da yarinyar nan (ibtihal)"yafad'a fuska bbu walwala"babu ko d'aya wanda zata zauna"a d'akina zata zauna....amma kuma! sai yayi shiru kome yatuna oho"ammi ta girgiza kanta tana fad'in nasan batun alh zakayi ko?"ka manta d'akinsa daban ne?"beyi mgn ba ya mik'e tsaye yana fad'in zanje nadawo anjima zan kawo kayanta.....hamma ina zakaje?"banza yamata zai fita"shariff! ammi ta kirashi murya bbu alamar wasa "kamar yayi kuka ya juyo"ammin ta hararesa tabar parlourn "kamar yana jira yace"amaan meyasa kikeson b'ata mun rai da sakani yawan surutu?"kinsan allah zaneki zanyi"wai hamma irin yanda naga ana dukan y'an cikin firm?"shiru yayi,saita shagwab'e fuska tana fad'in to ya zancen kayan wasan?"zan kamiki anjima"nidai zan bika hamma! shiru yayi yanata kallonta dan yama rasa meye zaice mata"can ya mik'e tsaye yana fad'in tashi muje d'akin ammi ki kwanta kiyi bacci"yafad'a yana matsowa gab da ita yakama hannunta ya amshi wayoyinsa sai shagwab'a takeyi bece komai ba yana dai rik'e da hannunta ya bud'e k'ofar yana fad'in oya shiga"hamma! kallonta yayi tasaki k'aramin kuka"haka nan yaji k'irjinsa ya buga"saiya basar yace"ki shiga ciki kiyi bacci zan siyo miki ice cream shikenan?"kanta ta gyad'a masa tana shiga ciki"shi kuma ya rufe k'ofar yana juyowa yaga abdallah"kai zonan"shine abinda yafad'a yana yin gaba"abdallah yabiyosa abaya"agefen motarsa suka tsaya"fuskarsa ad'aure yace"inaso kasani amaan ba cikakkiyar lafiya ce da itaba"idan kaga tayi wani abu daba daidai ba karkayi mamaki"sannan bana son kana kunnah kallo gabanta inba catoom bane"sai maganata dakai ta karshe kasan yadda zakayi fira da ita banda wani wasa tsakaninku"kaji ko bakajiba? da sauri abdallah yace"naji yaya zan kiyaye"shariff beyi mgn ba yakira driver yashigo mota yajashi suka fita.... amaan kuwa tana shiga cikin d'akin tasami ammi zaune kan stool tana yank'e farce"ta kalleta tana fad'in hamman naki yatafi?"eh yace nayi bacci ne"toga bed can jeki kwanta ko?"dato ta amsa ta cire takalminta ta zauna gefen bed d'in kanta ak'asa....ki kwanta mana bara na koma parlourn "daga haka ammi tabarota acikin d'akin"ita kuma ta kwanta tanata juye juye har bacci ya kwasheta"sai wajen k'arfe 1 saura mintinah goma ta farka"babu kowa a d'akin dayaji kayan alatun duniya"k'ofar dataga akwai welcome carpet ajiye da silifas asama,anan ta nufa sbd ranta yabata anan ne bayi"bayan ta gama kama ruwa ta fito daga cikin bath room d'in"hakan yayi daidai da shigowar ammi cikin d'akin "ido suka had'a"amaan tayi k'asa da kanta"kin tashi kenan?uhmm hamma be dawo ba?"be dawo ba amma nasan yakusan dawowa "shiru tayi kamar zatayi kuka ta zauna"ah ah dama na shigo naga kin tashi ne"yanzun kiyi sallah sai kizo kici abinci ko?"abdallah yadameni da kina ina?" ai bana yin sallar akace"to shikenan muje kici abinci"sai hamma yadawo"matsowa ammin tayi ta kama hannunta cikin rarrashi tace"shariff ba yanzun zai dawo ba hasalima sai k'arfe 4 yakeyin lunch....kukan shagwab'a tasaka "ammin na murmushi ta matsa jikin mirror ta d'akko wayarta ta zauna gefen bed d'in ta kamo amaan ta aza kanta saman cinyar ta sannan takira shariff"bugu ukku ya d'auka yana fatan allah yasa ba akan amaan bane takirashi"amsa sallamarsa ammi tayi tana fad'in gafa amaan nan tak'i cin abinci wai saika dawo"d'an jim yayi kafin yace "tana ina?"gata nan"amma ammi ba cikinta bane wai?"shariff wai meyasa kake haka?"to maza ka rarrasheta kaji na gaya maka"rarrashi fa kikace ammi ? ya maimaita kalmar"saidai kafin yayi mgn ammi ta kara mata wayar gefen kunnanta tana fad'in ga hammanki kuyi mgn "da sauri amaan tayi murmushi tace"hamma! uhmm menene?"bakai bane baka dawo ba"shine kuma amaan zak'i cin abinci?"to ai kaima bakaciba ko?"gabansa yafad'i ya janye wayar ya kalli wayar sannan ya maida"kina jina?"uhmm"komai ammi tasaka kiyi bana son ki mata musu maza kiyi kina jina?"to hamma zanyi"good girl! daga haka ya yanke wayar"ammi dai tayi shiru tana saurensu"daga bisani ta amshi wayar tana shafa kan amaan tace"tashi muje kinjiko?"bbu musu ta tashi tsaye suka fito daga cikin d'akin"abdallah na zaune kan kujerah yana chating "sai ibtihal na dining area tana cin abinci"tunda ta hango ammi rik'e da hannun kyakykyawar yarinyar data gani d'azun dazata fita gabanta yafad'i "fatanta allah yasa kar shariff yace yana son yarinyar.... anty amaan kin tashi?"cewar abdallah yana mata murmushi "ammi ta karb'e zancen da cewa eh abinci zataci"wai ammi niban ganeba fisabilillahi?"naga kamar kinfi jida ita akaina ko?"yafad'a yana turo baki "amaan ta kama yimasa dariya"ya d'an harareta yana fad'in yaya yakoya miki miskilancin sa ko?"ina miki mgn kikayi shiru"amaan rabu dashi wuce can ki zuba abinci"kallon dining area d'in da ammi ta nuna mata tayi ta hango ibtihal zaune tana cin abinci"abdallah zoka rakani"bbu musu yataso suka jera suka nufi dining area d'in"da kansa yaja mata kujerah ta zauna"sannan shima ya zauna yana bud'e warmers d'in abinciccika kala kala gasu nan na alfarma" da wasu ammi ne tayi,wasu kuma masu aiki ne sukayi"broth bakuwa mukayi ne? kuma bata iya yiwa mutane mgn ba?cewar ibtihal tana aikowa da amaan da harara"batare data bari kowa yagani ba"sam abdallah be luraba saidai yatab'e baki yana fad'in babu mamaki bata iya d'in ba tunda duk abinda yashafi yaya sheriff me ajine kuma baya son hayaniya"amma ke meyasa ba zaki gaishetaba ko dan ki girmamata ,amatsayin ta na bak'uwa kuma y'ar ammi??"kana nufin y'ar uwarkuce?"be bata amsaba sbd dama daga gaisuwa bbu abinda ke had'ashi da ita"kallon amaan yayi yace"anty amaan miye zakici?"nidai komai yadace zubamin"yayi murmushi yace"fevourite food d'in yaya zan zuba miki....sosai ibtihal ke kallonsu tana nazarin kalamansu"atake ranta yabata wannan yarinyar aure za'a had'ata da shariff"tunda gashi abdallah na kiranta da anty"dukda tasan inda mahaifinta yatafi(yaje yawon neman asiri) yau kwanansa guda"amma tasha alwashin kiransa ta waya tasanar masa zuwan wannan me kama da aljannun.... mik'ewa tsaye tayi tana kallon amaan dake tsakuran abincin"ga uban nama abdallah yazuba mata"amaan dai tunda ta lura da irin kallon datake mata,da kuma ta tuna hammanta yace"karta kulata saita shareta"sai surutu sama sama abdallah ke mata harta gama cin abincin"ta wuce d'akin ammi tasameta tana shirya kaya"ammi kawo na shirya miki "baba ladi idan nace takawo nayi mata aiki sai tace ban iyaba"ammin na murmushi ta mik'a mata kayan ta zauna gefen bed tanata satar kallon ta tana jera kayan"bayan ta gama tace"sannu amaan"idan shariff yadawo yakawo kayanki saikiyi wanka ko?"dato ta amsa, atare da ammin suka koma parlourn"cikin y'an awanni amaan ta sake da ammi sai shagwab'a taketa zubawa son ranta itada abdallah "tsabar bak'in ciki ibtihal kasa zama parlourn tayi.....bayan sallar la'asar ammi da abdallah da ibtihal na zaune a parlourn "kan amaan na saman cinyar ammin suna kallon arewa24"yayinda jummai me aiki keta turare parlourn "ahaka shariff yashigo cikin parlourn anutse" da ledoji ahannunsa"sai wani yaronsa dake janye da sabon trolley babba guda d'aya"zumbur amaan ta tashi zaune dataji amon jarumar muryansa me dad'i"shi kuwa yayi mamakin ganin yadda tasake da amminsa da sauri haka"kauda kansa yayi daga barin kallonta yana fad'in ammi sannu da gidata amsa cikin sakin fuska"abdallah na murmushi yamasa sannu da zuwa"yayinda ibtihal ta tsurama kyakykyawar fuskar shariff ido tana jin kamar taje ta rungumesa sbd so"amaan ta taso ta nufesa"fuskarsa bbu yabo bbu fallasa sbd yana lura da yadda ibtihal keta kallonsu"hamma nah sai yanzun ka dawo?"eh tambayau"yafad'a yana mik'a mata ledojin hannunsa"saida ta russinah kafin ta amsa tana masa murmushi cikin shagwab'a tace"to yanzun abinci zakaci ko?"hannunsa yasaka yaja karan hancinta yana fad'in wuce muje.....✍️


wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300
vip grp 1000
via 2230373842 nabila aliyu uba bank

ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba

❤‍🔥 *MISKILI NE*❤‍🔥

*17&18*




......... Ammi dake zaune ta bisu da kallo cike da burgewa"dan gaba d'aya sai taga sun mata kamar ma'aurata irin masu matuk'ar son junansu d'in nan"musammun da shariff ya mik'a ma Amaan ledojin hannunsa "suna kallon cikin idon juna,sannan yaja mata trolley d'in kayanta suka nufi d'akin Ammin"suna shiga ya Ajiye troley d'in gefen mirror yana kallonta cikin cool voice d'insa yake fad'in ga kayanki nan na bada miki wasu d'inki"yafad'a yana duba Agogon dake daure a damtsan hannunsa"yayinda Amaan ta zauna gefen bed tana duba ledojin daya mik'a mata"ice cream ne roba biyu"sai gudar ledar hand bags ne da plate shoes kala biyu"d'ago kanta tayi zata kallesa,yayi saurin janye idanuwansa daga barin kallonta"kukan shagwab'a tasaka tana fad'in ni Ina kayan wasa na to hamma?"ta k'are maganar tana shure shuren k'afafuwa....tunda tafara wannan abun ya kauda kai yana danna waya saida yaji tayi shiru sannan ya kalleta ya tab'e baki cikin taushin muryansa dako beda walwala saita bayyana yace "b'ata miki rai zanyi dake da kayan wasan"nadawo Agajiye bazaki barni na hutaba?shine zaki tsiro da wata rigima ko?ki wuce ki koma parlourn kisha ice cream d'in mana" ni ruwa zanje na watsa"to hamma Ina ice cream d'in Ammi?"kaga wannan nida Abdallah keda shi ko?"tunda wannan yarinyar bbu ruwanmu da ita nida kai"kuma tayita hararata.....oh my god! Amaan meyasa bakya gajiya ne da shirme?"Ammi bata shan Abu me sanyi"bana son kina zancen sakaryar yarinyar can"idan ta miki wani abu kisanar mun bance ki kulataba"to hamma ka rakani parlourn mana"kuma zakaci Abincin ko?"shiru yyi sbd yasan Amaan dai idan yabiye mata sunta faman surutu kenan bazata gajiba"tashi muje"batace komai ta maida hand bags d'in da takalmin cikin ledar"ta d'auki ledar ice cream d'in tanata turo baki"zanyi maganinki Allah"k'azama dake tun safe baki koma wanka ba"yafad'a yana tab'e baki "Amma hamma ba Ammi nah tace saika kamun kayanaba zan koma yin wani wankan"shiru yayi yanufi k'ofa "wai hamma Ina baba ladi?"ko wajenta zaki koma ne?"uhmm uhmm nafison wajen Ammi dan Allah kabarni Anan"bece komai ba saidai kalamanta sun masa sanyi Azuciya"sbd duk me kaunar mahaifiyarsa bayada kamarsa Aduniya"Atare suka fito daga cikin d'akin "ita ta wuce cikin parlourn shi haye upstairs.... Ahankali Amaan ta iso ta duk'a gefen Ammi tace "gashi kisha "Ayya bana shan kayan sanyi Amaan"zoki zauna kisha Abinki"Anty Amaan ni Ina nawa?"cewar Abdallah yana murmushi "batayi mgn ba ta mik'a ma Abdallah roba guda"nifa wasa nakeyi miki"nidai ka Amsa dama nacema hamma zan baka"to shikenan nagode"yafad'a yana Amsa"ita kuma ta zauna gefen Ammi tanasha cikin yanga"Ibtihal na kallonsu"jikinta yagama bata Amaan da shariff soyayya sukeyi tunda harda binta d'aki dayayi....wani irin tsanar Amaan da zafinta taji Azuciyarta....sis bissimillah ko?"cewar fahad batare daya kalletaba"Alhamdulillah! ta furta tana mik'ewa tsaye tabar parlourn, Ammi na lura da ita Akwai damuwa atattare da ita"Abdallah nata d'anjan Amaan da fira har suka gama bikin shan ice cream d'in su"ta tashi ta wuce d'akin Ammi sbd tayi wanka"ko minti 2 batayiba da barin parlourn shariff yasakko k'asan yaci zazzafan wanka cikin k'ananun kaya "yayi masifar kyau"be tanka kowaba yadai lura da y'ar rigimar tasa bata cikin parlourn"dining area ya wuce ya zauna yazuba Abinci yafara ci"Ahaka kiran fareedah yashigo cikin wayarsa"yaja tsaki yak'i d'auka"yana gab da kammala cin Abincin Amaan ta fito daga cikin d'akin Ammi"tana sanye da riga da wondo na kanti"da mini hijab iya gwaiwar hannu Ajikinta"tanata k'amshi"kai tsaye dining area d'in ta nufa"Assalamu Alaikum hamma"saida ya d'auki kusan second 5 kafin ya Amsa batare daya kalletaba"ita kuma tanata kallonsa sbd yamata kyau sosai"nayi wankan hamma! nagani ai ko?"to yanzun yaushe zan fara sallar?"dama baba ladi tace"saiya d'auke zan fara, kuma ya d'auke"shiru yyi na kusan mintina 3 itadai tana wasa da yatsun hannunta "tamkar bayaso yace"Anjima idan kun shiga d'aki keda Ammi ki tambayeta zaki fara sallah yaya zakiyi?bance ki tambayeta gaban Abdallah ko wani ba kina jina?"dato ta Amsa tayi shiru"da farko haushi tabashi, Amma dayayi wani tunani sai yaji tausayinta"yasan skunyarta"da'a hayyacinta take bazata fad'i haka a gabansa ba duk rashin kunyarta....ji yakeyi da shine mahaifin Amaan idan Asiri yatonu saiya rabu da muguwar matar.....hamma yanzun Ina zakaje?"Amaan ta katse masa tunani da siririyar muryarta" shareta yayi"ta saki kukan shagwab'a "ya mik'e tsaye yana fad'in wuce muje ki zauna ni fita zanyi"hamma zanje dan Allah"bbu inda zanje dake garama ki dena mun wata magiya"batayi mgn ba tamike tsaye ta wuce d'aki"kayanta ta jera cikin ward rope d'in Ammin duka"tana gyara saman bed Ammin ta shigo sbd tayi sallar magrib,yayinda Abdallah na masjeed"Ammi nah! na'am y'ata"kinga hamma ko?"sai tayi shiru"wani abun ya miki ko?"sai tayi k'asa da kanta tace"bbu ruwana dashi"Ammi tayi murmushi batace komai"tana k'ok'arin shiga toilet Amaan tace"dama zan fara salla ya d'auke shine hamma yace na tambayeki"dawowa baya Ammin tayi ta zauna gefen bed d'in Anutse tayima Amaan bayanin yadda zatayi wanka"bbu laifi kuma tad'an fahimta"bayan Ammin ta shiga bathroom d'in ta fito"Amaan d'in ta shiga tayi wankan da Alwallah"bayan ta gama sallah Ammin takoma yimata y'an tambayoyi game da addininta"inda yatadace tayi mata gyara tayi mata.....shariff be dawo gidan ba sai wajen k'arfe 9:11 pm "Ammi da Abdallah na zaune a parlourn"yayinda Amaan na d'aki sbd Abinda Shariff yamata d'azun yasaka batason fitowa ta ganshi" tunda ya shigo ya lura bbu ita Acikin parlourn"bayan ya gaida Ammi ta had'a masa coffee yasha"tun be damu da tambayar Ina Amaan ba"harya yafara tunanin ko tayi bacci"sai kuma yatuna d'azun mus'ab na tsokanarsa da Ina *Amaan shariff* ?ya d'an tab'e baki yana shafa kansa had'e da d'an lumshe idanuwansa"sai kuma ya waresu kansa ak'asa yace"Ammi Ina yarinyar nan Amaan?"tana d'aki"shine Abinda Ammi tace"ya mik'e tsaye yamata saida safe"har zai wuce d'akin ya juyo yaga ko Ammi na kallonsa yaga hankalinta na wajen TV "wanda kuma ba haka bane tana kallonsa ta wutsiyar Ido"tura k'ofar d'akin yayi yashigo da sallama cikin k'asaitacciyar muryarsa me dad'in Amo da sauti"Amaan tayi saurin rufe Ido"dan ba bacci takeyiba tunani kawai takeyi"tana kwance Atsakkiyar bed d'in Ammi da kayan bacci Ajikinta"gefen mirror ya tsaya ya kunnah flash light d'in wayarsa ya haske mata fuska"dukda d'akin k'anyar yake da haske"pink lips nata dake motsi da zara zaran eye lashes nata yasaka ya fahimci idonta biyu"saidai beson meyasa ta nuna masa bacci takeyi ba.....ya d'auki kusan second 5 kafin da k'yar yace"kinyi addua ne?"shiru bbu Amsa" *Amaannnn!* saida taji sunan har cikin kanta"Amma ta sharesa"shi kuwa d'age kafad'a yayi Alamar ko Ajikinsa"yanama kok'arin juyawa yafita Ammi ta turo k'ofar d'akin ta shigo, sbd bata son yawan kad'aicewarsu da juna....d'an sosa k'eya yayi yana yin k'asa dakai yace"saida safe Ammi"daga haka yafita daga cikin d'akin "Ammin ta raka bayansa da murmushi ta kalli Amaan data bud'e lumsassun idanuwanta ta juya sbd taga yatafi"Amaan bakiyi bacci ba?"uhmm! ko wani abu kike sone ? Ah Ah Ammi babu komai "to kiyi Addua ki kwanta kinjiko?"dato ta Amsa "Ammin ta shimfid'a katifa k'arama kan carpet ta kwanta.....sharif kuwa Azuciyarsa mamakin Abinda Amaan ta masa yakeyi" *kodai fushi tayi sbd d'azun tace zata bini nace taje ta zauna*?"tsaki yaja daya fahimci Afili yayi maganar"Ahankali yatura k'ofar had'ad'd'en bed room nasa yashiga"kai tsaye gaban ward rope yanufa, ya bud'e ya d'akko towel fari k'ar yanata irin k'amshn jikinsa, ya d'aura ya shiga wanka"bayan yafito ya shirya cikin d'an guntun boxer duk irin sanyin da Akeyi kuwa"kafin ya kwanta yaja devut yarufe jikinsa gaba d'aya,banda fuska"saidai me?"gaba d'aya Amaan ce ta fad'o masa Arai"zuciyarsa na hasaso masa ita time d'in datake masa shagwab'a da shure shuren k'afafuwa wai Ina kayan wasanta?zan siyo miki teddy gobe insha Allah "ya furta in a low voice batare daya shirya furta hakan ba"can kuma yaja tsaki yana jin haushin kansa"tare da shan Alwashin da safe bazai tankataba zaiga iya gudun ruwanta"saime idan tayi fushi dashi ma?"da wannan tunanin bacci me dad'in gaske ya sacesa"Abin mamaki yakoma yin mafarkin gashi nan shida wata yarinya zaune gefen wasu ruwa"k'afafuwansu na ciki suna wasa da ruwan"can saiya fad'a cikin ruwan"yarinyar ta fasa ihu tana fad'in *salfad* karka tafi ka barni?bazan iya rayuwa idan babu kaiba"ta fad'a tana fad'awa cikin ruwan itama ta bishi......iya nan ya farka Anata kiraye kirayen sallar"ya sauke numfashi yana Addu'ar tashi daga bacci"saidai zuciyarsa tak'i mantawa da yadda yayi mafarkin "sai maimaita kalmar sunan *salfad* yakeyi Azuciyarsa"Ahaka ya wuce bath room yayi wanka da Alwallah,yafito yatafi masjeed shida Abdallah......saida gari yafara haske sannan shariff yashigo cikin gidan"wasu daga cikin masu Aiki suna a main parlour sun fara Aikinsu"gaishesa sukayi kamar kullum yad'aga musu hannu ya wuce d'akin Ammi"cikin nagartacciyar muryarsa yayi sallama "yana sanye da jallabiya ya aza jibgegiyar rigar sanyi Asama"Amaan na zaune A tsakkiyar bed d'in Ammi tanata yimata danne danne Awaya"kanta bbu d'an kwali kalbar kanta ta bazo saman bayanta da kafad'unta"yayinda daga cikinta zuwa k'afafuwanta ta rufe da bargo"tunda taji sanyayyar muryarsa ta nutsu,saidai bata kallesaba "shi kuwa yana shigowa batare daya saniba idanuwansa suka sauka kan nata"ya kauda kansa yana d'aure fuska ya duk'a gefen bed d'in inda Ammi ke zaune tana Azkhar ya gaisheta.....batare da Amaan ta kallesaba tace"Ina kwana?"sarai yaji Amma sai yayi kamar ma bejiba"hamma Ina kwana?"ta koma maimaita tawa"Anan ma shirun yayi"har saida Ammi tace"wai bakaji Amaan na gaisheka ne?"yanata cin magani yace"bana son gaisuwar tata, ta rik'e kayanta"yana fad'in hakan da sauri yatashi tsaye yabar d'akin "damma kar Ammi ta masa wata mgn"ita kuwa Amaan bata damuba taci gaba da danne danne Awaya "Shariff kuwa da fushin Amaan yayi shiri yabar gidan batare da kowa yasan fitar tasa ba"......misalin k'arfe 4:37 pm"fahad Shariff ne zaune a lambun gidansu fareedah"ya wanku cikin kananun kaya ya Aza suit caot Asama sbd sanyi"yayi matuk'ar kyau"gabansa kayan motsa bakine dana sha da kayan fruits"wanda kallo basu isheshiba"sai faman duba wristwatch d'in dake d'aure Ahannunsa yakeyi yana jan tsaki"kimanin kusan mintinan sa 7 kenan Azaune fareedah bata isoba"tunani yakeyi in bacin yanada wata manufa kanta ai bata isa har yazo gidansu yamata irin wannan jiran ba....yana wannan tunanin yaji k'was k'was d'in takalminta"ga wani uban turare data fesa over"yatsina fuska yayi yana daidaita fuskarsa"fareedah ta k'araso tana juya idanuwanta da girgiza jiki taja kujera ta zauna tana fad'in yallab'ai sannu da zuwa"da Alama yau naci sa'a tunda ka Amince kazo har gidan mu....tamkar ya mareta haka mutumin naku yaji"yad'an saki fuska Anutse yace"babu wani sa'a kawai ke d'ince ta daban shiyasa"yanzun haka tare nake da mutane nace sai nazo mun gaisa na Amshi sak'o nah"hakane naji dad'in wannan matsayi daka bani"ta fad'a tana zare zobban daga hannunta bbu kunya tana turo k'irjinta da kusan have awaje ta aza masa zobban saman hannunta"har hannunta na gugar nashi"shine kawai yayi kok'arin janye hannunsa yana yiwa mus'ab dake waje tare da driver flashing"dama sun shirya hakan, daya masa flashing zai kira ya nuna ana son ganinsa A d'aya dg cikin gidajen man fetur d'insa cikin gaggawa"hakanne kuwa yafaru"shariff na duba zobban zai mata mgn kenan kiran mus'ab ya shigo cikin wayarsa"Anutse ya d'auka da sallama"fareedah nata kallonsa kamar mayya"tana jin idan ta mallakesa Amatsayin Abokin rayuwa tagama sa'a a duniyarta!.....what?? yafad'a da k'arfi yana ware manyan fararen kyawawan idanuwansa"saida fareedah taji tsikar jikinta ta tashi"tana jin koda kafin suyi Aure ne zata iya bashi kanta idan zai so hakan.... subahanallahi! gani nan zuwa yanzun"yafad'a yana yanke wayar"fareedah na kashe masa idanuwa tace"lafiya meya faru?"karki damu baby zamuyi waya Anjima"kiran gaggawa akemun Awani gidan maina "yafad'a yana d'aukar duka wayoyinsa kafin tayi mgn yabar wajen a hanzarce"saida yafito daga cikin get yatab'e baki had'e dajan tsaki"tun kafin ya iso driver yatashi motar"shi kuma yabude back sit yashiga ya zauna gefen mus'ab"Abokinah kamar kana cikin k'aya"hmm! daka san yadda na tsani yarinyar nan mus'ab daba da k'aya zaka misiltaba"daga haka yayi shiru yana duba zobban"indai munyi nassara can ta matse mata"cewar mus'ab"ko munyi ko bamuyi ba na gama da babinta saidai Abi kuma ta wata hanyar"kai Abokinah kana fire wlh"kasan kuwa meenal nata tambayata kai?"had'e rai Shariff yayi yaja tsaki bece komai ba"Ina y'ar rigimarka Amaan shariff?"wlh d'azun baba ladi ke sanar mun ta waya irin Abin Arzik'in daka mata"da komawar Amaan hannun Ammi"Ina fatan dai batun magungunan ta tana Amfani dasu ko?"shiru na wasu y'an few minutes shariff yayi can yace"yau nakeso nayima Ammin bayani"rubutu kuma zan tura Abdallah yadinga Amsowa"ni Ai fushi takeyi dani y'ar rainin wayo"wai Amaan d'in Abokinah?"banza shariff yamasa sbd yasan mus'ab dason jin gulma....mus'ab kuwa mamaki ya dingayi da Abinda shariff yafad'a "saidai kawai yabar wani tunanin sai yau da gobe zata tabbar masa da Abinda yake tunani inhar Allah yanufa"duk yadda yaso suyi firan Amaan da shariff k'in Amincewa uban gayyar yayi yamasa banza"bayan sun iso office"suka saita duk Abinda ke cikin zoben yakoma kan laptop d'insu"sannan suka kunnah suna gani"Abin tashin hankali Ashe faridah y'ar lesbian ce"sannan kuma Alh isah tafashiya shine shugaban masu shigowa da miyagun k'wayoyi"saiga fuskar Alh yahaya mijin Ammi tare dasu"kuma yadda suka fahimta Alh isah tafashiya deputy governor shine ya had'a baki da

Please Login or Register in order to submit comment