Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

BAYA RUBUTA SHIRME KO BATSA KO LALATA RAYUWAR AL'UMMA SAIDAI INA K'OKARIN WAYAR DA KAN AL'UMMA DAMA DAWO DAMU KAN HANYA MADAIDAICIYA ALLAH KA TSAREMU DA AIKATA AIKIN DANA SANI.. INASONKU MASOYANA ADIK INDA KUKE NID'IN CE DAI TAKU HAR KULLUM MAISON GANIN FARIN CIKINKU MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱

_Ada naso barin Typing d'insa sai Bayan sallah to lura da wasu Abubuwan kawai saina Fara Yanzu Amma bazan sakeshi ga kowa ba sai Bayan sallah d'in DOMIN yazo barka da sallah garemu Baki d'aya,.. Allah yak'arb'e ibadunmu 🤲 Allah kaimuna k'arshe Mai kyau 👌 Kuma Allah yakaimu wata Shekarar LAFIYA,.._

*BARKA DA SALLAH🥳🥳🥳🥳*

Yawan Page ko tsawon labari bashine Kyawon labari ba,
Littafi yayi ma'ana yabada DARASI
Ya Wa'azantar shine labarin
Allh Yasa mudace

*Yau muna 16/4/2023 Sunday April, 25 day's of Ramadhan 🌙✨ Mubarak*

🅿️16 to 20

Fitowa Ammi tayi da y'ar ledar kayanta tana zaune tana tunanin rayuwar kawai saiji Tayi ta watsa Mata Kayan tana masifa"Kina nufin had'a kafad'a zamuyi dake cikin palourn Nan? To Bari jiki ingaya Miki ko jiyan da kikaga kinhuta Kuma kin zauna min A palourn Saboda wancan Marar zuciyar Yana Nan ne Dan nasan Yanzu Dana d'auki mataki kanki zaima iya fasa tafiyar wallahi inga Yamiki wahalar da kejiranki Cikin gidan Nan yafi Wadda kika baro, harda tunanin Auren d'ana? Hahaha Yarinya kinyi kuskure bakisan wacece Fullany ba mu Fullany k'eta Ajinin mu yake Kuma ba lalle bane muyima ta yarda zaka gane Amma Wannan Karon saikin ci uwarki, Ni bazan hanaki boko ba Domin zamana Gidan Nan nasan darajar boko Amma saikin Sha Wuya, tsanar da nawa uwarki itace tadawo kanki, shegiya muna fuka Tashi barmun palourn na ki koma can bos quarter da zama wallahi can Zaki zauna tashi kosaina fasa miki kai,"
Cikin kuka tamik'e da y'an kayanta
Saiga hadiza tafito hayaniyarsu tafito dasu itada Abbakar
Hadiza tace"Haba Ammi ki tausayawa Wannan baiwar Allah Mana ba uwa Kuma uban shida babu duka d'aya, Dan Allah ki sassauta tsanar wannan yarinyar kiduba Rana d'aya duk tarasa Komai kimata Ahankali"
"To Marar zuciya Marar hankali duk yakin da Zanyi saboda wa nake? Wannan shegiyar yarinyar ita uwarta bak'in haline dasu bakusan irin cinkashin da tamun ba ai wllhi saina fanshe Kan y'arta, kuma idan Kika k'ara samun Baki hadiza saina raunataki wallahi,"

Abbakar kuwa kallon tsaf yake jefawa yarinyar kawai saiyaji yanason k'ebewa da ita shi bama k'aramin Dad'i yajiba maida bos quarter koba Komai tacan zai Ida nufinsa kanta,
Abbakar Kenan
Yakasance manemi mata D'an giya duk wani Sabon Gidan rawa da tsoho Ansan da Abbakar A,b duk wata macce maiji da kanta ya santa
Amma gidansu ba Wanda yasan halinsa face Mai gadi zuwa hadiza dake saka Masa Ido sannan kota Masa fad'a baji zaiyi ba datayi k'okarin fad'awa Abba Ranar Duka Tasha gurinshi Kuma Ammi batace Komai ba Acewar ta hadiza tashiga hurumin da banata ba, Tindaga Ranar Ta d'auke Alk'awarin bazata sake magana ba koma me Zaiyi,
Agarejin mota Ammi tadawo da ita, garejin yayi k'ura sosai ga yanar gizo da yawa ga k'asa ko dab'en kasan yagine k'ananan k'wari Irin su cinnaka shazumami kyankyaso tsaka tsaka gizo da dai sauransu,

Haka tasamu guri Aci ta rakub'e tana kuka gwanin ban tausayi

Kasa hak'uri hadiza tayi bayan dare Yayi kowa ya kwanta tasamu tafito Ahankali,

Buga garejin tayi Cikin sand'a tana Kiran sunanta,

Dama batayi bacci ba Jin muryar hadiza yasa tazo tabud'e,

Leda hadiza Tamik'a mata Tace,"Ga Abinci kici kada ki zauna da yunwa Dan Allah sannan ki k'ara hak'uri komai Mai wucewa ne Zan rik'a kula dake Anan d'in in Sha Allah ba Abunda zai sameki ko wanne baki Ni Ina tare dake,"

Tana gama fad'ar hakan tabar wurin da sauri Dan Kar wani ya ganta,
___________________
Tinda jirginsu yatashi ya Dan rufe idansa Yana tunanin ta Hankalinsa kwance Tinda yasan Ammi nasonta Yanzu zata kula da ita Hakan ya k'ara masa k'warin guiwar yin Abunda ya kaishi,
Masauki Mai kyau ya sauka na manyan Mutane Anan ya had'u da Wani Abokin isma shima Dan Nigeria ne tasu tazo d'aya Shiyasa Suka k'ulla Abota sosai Komai tare suke
Lokuta da Dama Abbas yakan Bashi Labarin Uhtysa
Tinda yazo cairon yake Samun cigaba Harkar karatunsa Saidai Yace Alhmdllh saidai ko sau d'aya baitab'a Kiran kowa ba Agida Haka Suma, idan kewar Ihsan tada meshi Saidai yasaka photon ta gaba yayi ta kalla

Cikin Ikon Allah inda zaiyi shekara 10 Yanzu ya k'are shekara 6 saura 4 Domin harda Master yak'ara Akan karatun nashi, Koda wanne Lokaci k'aunar Ihsan had'ida soyayyar ta K'ARUWA suke Aransa tabbas yasan Yafad'a *SO*


B'angaren Ihsan ma Wahala Kam tanasha Sosai wani sa'in in Ammi Bata Nan hadiza ke k'arb'ar Aikin tace ita tahuta


Ayanzu Ihsan ta kammala secondry d'inta kuma da k'okarin hadiza tasamu tashiga University
Saidai ba ruwanta da Kowa Koda k'awa Balantana samari Abunda yakaita Kawai take,

Itama lokuta dayawa tana yawan tunanin Uncle A d'inta Kuma masoyinta Fatanta Kawai shima yayi Nasara Kamar Yarda tayi tagefen karatun ta.......................

_BASEERATA ITACE ARZIKINA 😍_

WhatsApp number 07064904617 or 07031012948




*SO!!!♥️*
_FREE BOOK_



*13 APRIL*


_RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._

```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱```


_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken *SO!!!* Ina fatan yabada darussuka ga kowacce macce Kai hardama mazan baki d'aya Allah ka k'ara shiryamu dukanmu_

*INAYIN LITTAFAINA DOMUN BADA DARASI DA FAD'AKAR DA AL'UMMA BAKI D'AYA....... AKODA YAUSHE ALK'ALAMIN MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 BAYA RUBUTA SHIRME KO BATSA KO LALATA RAYUWAR AL'UMMA SAIDAI INA K'OKARIN WAYAR DA KAN AL'UMMA DAMA DAWO DAMU KAN HANYA MADAIDAICIYA ALLAH KA TSAREMU DA AIKATA AIKIN DANA SANI.. INASONKU MASOYANA ADIK INDA KUKE NID'IN CE DAI TAKU HAR KULLUM MAISON GANIN FARIN CIKINKU MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱


_Ada naso barin Typing d'insa sai Bayan sallah to lura da wasu Abubuwan kawai saina Fara Yanzu Amma bazan sakeshi ga kowa ba sai Bayan sallah d'in DOMIN yazo barka da sallah garemu Baki d'aya,.. Allah yak'arb'e ibadunmu 🤲 Allah kaimuna k'arshe Mai kyau 👌 Kuma Allah yakaimu wata Shekarar LAFIYA,.._


*BARKA DA SALLAH🥳🥳🥳🥳*


*🅿️ 21 to 30*

............. Tafiya taketa zugawa ba dare ba Rana ita ba Mai hankali ba ita ba mahaukaciya ba, k'afafunta duk sunyi k'ora da kumbura Saboda wahalar tafiya,

"Baba Anya waccan Matar tana cikin hayyacinta kuwa,"?

"Nima kamar haka nake gani Kuma ga dukan Alamu tana tareda sihiri"

"To baba mu taimaketa Mana muma bamusan inda Allah zaijefa muba watarana,"

"Hakane jeka katsaida mana ita kafin nakawo"

Da sauri da gudu gudu Auwali Yashiga gabanta tareda rik'e hannunta yace"Yace baiwar Allah Ina zuwa Haka,? Keda Waye,"?

Zuba Masa Ido Kawai Tayi tana kallonsa Amma batace k'alaba,

K'arasowa baba Yayi Yana fad'in"muje gida kici Abinci kinajin yunwa ko,"?

Nan ma batayi magana ba,
"Kaga Auwalu janyo hannunta Kawai muje gida"

Tareda ita sukaje Gida, Sallama bakin baba
Answa gwagwgo Jamila Tayi ganin su tareda wata yasa Tayi tsaye turus tana kallonsu Tace,"Mlm Ina kuka samo Wannan baiwar Allah kuma? Kamar mara lafiya kuma ga ciki jikinta, kudai baku barin jajibe jajiben mutane da sunan taimako ko? Da hakan fa Ake cutar mutum,"

"Kinga Jamila ba Komai sai ta Allah wannan Kam dai Alheri ce in Sha Allah ba Abunda zai faru kuma kema kibada taki gudun muwa Domin mutainake ta,"

"Shikenan Malam, Zo Nan zauna baiwar Allah," tafad'a tana shinfid'a tabarma


"Gwagwgo Kama hannunta zakiyi fa bata magana bamusan dalili ba Kodai kurma ce oho,"
"Eyerh watak'il Wahala ce kaga daganin k'afafunta ba k'aramar tafiya Tasha ba"

Kamo hannunta Tayi ta zaunar da ita, ta d'auko tuwo da miyar kuka Tasha manshanu tabata "kici Kinji baiwar Allah"

Ai Tinkan tarufe bakinta

Takai hannu tafara cin tuwon da sauri da sauri,

Saidai tacinye tuwon Tass sannan tashanye ruwa cikeda kwano Wanda gwagwgo Jamila tabata

Bata Wani B'ata Lokaci ba kawai saita bingire wurin sai baccin wahalaci

"Allah Sarki baiwar Allah ko meke damunta Haka,"?
Cewar gwagwgo Jamila
"Asiri ne Aka mata Kuma in Sha Allah zamu warware Mata shi,"
"To Allah yabada Iko mlm,"
Satin ta d'aya dasu tasake jiki dasu Saidai ba um ba A'a cikinta nata girma
Kuma Mlm Yana Kan k'okarin k'arya sihirin

Sanda tacika wata 3 Ahannunsu A sannan Kuma tahaife d'anta daidai Lokacin Kuma Mlm Tasami damar karya wannan sihirin dake tareda ita,

Gwagwgo Jamila itace keta faman kula da ita Saida ta gyarasu tsaf sannan Mlm yashigo

D'ago Ido tayi tana kallonsu d'aya Bayan d'aya kafin tabud'a Baki da k'yar tace"Suwaye ku? Meya kawo Ni Nan? Ina mijina? Ina y'ata? Kuma Ina Yaya na? Meyasa nake Nan,"?........................

_BASEERATA ITACE ARZIKINA 😍_

WhatsApp number 07064904617 or 07031012948


*SO!!!♥️*
_FREE BOOK_



*APRIL 2023*

_RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._

```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱```

_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken *SO!!!* Ina fatan yabada darussuka ga kowacce macce Kai hardama mazan baki d'aya Allah ka k'ara shiryamu dukanmu_

*INAYIN LITTAFAINA DOMUN BADA DARASI DA FAD'AKAR DA AL'UMMA BAKI D'AYA....... AKODA YAUSHE ALK'ALAMIN MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 BAYA RUBUTA SHIRME KO BATSA KO LALATA RAYUWAR AL'UMMA SAIDAI INA K'OKARIN WAYAR DA KAN AL'UMMA DAMA DAWO DAMU KAN HANYA MADAIDAICIYA ALLAH KA TSAREMU DA AIKATA AIKIN DANA SANI.. INASONKU MASOYANA ADIK INDA KUKE NID'IN CE DAI TAKU HAR KULLUM MAISON GANIN FARIN CIKINKU MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱*


*17/4/2023 April Monday.....*

_26 day's of Ramadhan 🌙✨ Mubarak_

_Ada naso barin Typing d'insa sai Bayan sallah to lura da wasu Abubuwan kawai saina Fara Yanzu Amma bazan sakeshi ga kowa ba sai Bayan sallah d'in DOMIN yazo barka da sallah garemu Baki d'aya,.. Allah yak'arb'e ibadunmu 🤲 Allah kaimuna k'arshe Mai kyau 👌 Kuma Allah yakaimu wata Shekarar LAFIYA,.._

*BARKA DA SALLAH🥳🥳🥳🥳*


*🅿️31 to 40*


......"Kinga ki kwantar da hankalin ki komai yazo da Sauk'i Yanzu Tinda kindawo cikin hayyacinki muba macuta bane hasalima taimakon ki kawai mukayi,"

"Nadawo Cikin hayyacina yanzu halan da hauka nayi,"? Cike da mamaki take tanbayar

"Eh to kusan Kamar hauka kikayi Amma ba hauka tuburan ba, mun ganki cikin wani hali na naiman taimako A................,Shine muka taimaka miki,"
Shuru tayi tana zubda hawaye Kafin Tace"to Ina ne Nan,"?

"Nan Yobe Sokoto ce"

"Yanzu da k'afa na baro Abuja nazo har sokoto? Innalillahi wa'inna ilaihin raju'un Tabbas wani Abu Saidai hauka, Kun taimake Rayuwa ta Sosai da badan kuba da na salwanta ai, Bazance ga Wanda yamun Wannan mugun Aikin ba Tinda Matar tafara sona Ayanzu,"

"Ai Shi mak'iyi baida Kama y'ar Nan sannan duk Wanda baisonka to baison Kane har Abada, mu Abunda muka Miki munyi ne Dan Allah, Amma Yaya Sunan ki Kuma meye Ainahin Labarin ki,"?

Hunnnm,"Nidai sunana Maryam Kuma Ni Matar Aure ce harda Y'a Yayana Yana masifar Sona Kuma..............," Wannan Shine tarihina tindaga wannan Lokacin bak'ara Sanin Ni wacece ba sai Yanzu,
"Lalle labarin ki Abun tausayi ne, sannan ko shakka babu wannan Matar tanada saka hannu A Wannan sihirin, Sannan ke ba Abunda yaja miki wannan masifar face *SO!!!*. Sonda yayanki yanuna miki Sosai shine ya tunzura ta tamiki wannan Aikin, zamu taimake ki kisake komawa inda y'an Uwanki Amma ba yanzu sai d'anki yakwana biyu sannan, Yanzu wane suna kikeson Abawa d'anki,"?

"Bansan da wane baki Zan iya gode muku ba bayin Allah, ubangiji Yasaka muku da Alkhairy Allah yabiya ku nagode, A samai sunan yayan nawa Usman,"

"Ah Bakomai ai yiwa Kaine Amin Amin, to Allah yamishi Albarka,

___________________

A Yaune duk Wanda ke cikin makarantar indai yayi Abun kirki to fuskarsa d'auke take da farincikin, samun kyakykyawan results daga Cikin wad'an da suka samu kuwa harda Abbas Usman Mai gold, Sunan da Wani bature yakira Kenan yagirmama shi had'ida jinjina Masa tareda neman yayi Aikin tareda su Nan k'asar cairon Domin Yanzu Yana d'aya daga Cikin k'wararrin likitocin zuciya da Akeda Dasu Ak'asa Baki d'aya,

Baik'i Ansar tayin ba Amma Yanzu ya fad'amusu bashida burinda yawuce yaje Gida Nigeria

A Ranar ya had'a kayansa shida Abokinsa suka nufo Nigeria shidai Abbas Bai fad'awa kowa ba kawai ya musu bazata yakeso.............


_BASEERATA ITACE ARZIKINA 😍_

WhatsApp number 07064904617 or 07031012948


*SO!!!♥️*
_FREE BOOK_



*APRIL 2023*



_RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._



```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱```




_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken *SO!!!* Ina fatan yabada darussuka ga kowacce macce Kai hardama mazan baki d'aya Allah ka k'ara shiryamu dukanmu_



*INAYIN LITTAFAINA DOMUN BADA DARASI DA FAD'AKAR DA AL'UMMA BAKI D'AYA....... AKODA YAUSHE ALK'ALAMIN MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 BAYA RUBUTA SHIRME KO BATSA KO LALATA RAYUWAR AL'UMMA SAIDAI INA K'OKARIN WAYAR DA KAN AL'UMMA DAMA DAWO DAMU KAN HANYA MADAIDAICIYA ALLAH KA TSAREMU DA AIKATA AIKIN DANA SANI.. INASONKU MASOYANA ADIK INDA KUKE NID'IN CE DAI TAKU HAR KULLUM MAISON GANIN FARIN CIKINKU MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱*




*18/4/2023 April Tuesday.....*


_26 day's of Ramadhan 🌙✨ Mubarak_



_Ada naso barin Typing d'insa sai Bayan sallah to lura da wasu Abubuwan kawai saina Fara Yanzu Amma bazan sakeshi ga kowa ba sai Bayan sallah d'in DOMIN yazo barka da sallah garemu Baki d'aya,.. Allah yak'arb'e ibadunmu 🤲 Allah kaimuna k'arshe Mai kyau 👌 Kuma Allah yakaimu wata Shekarar LAFIYA,.._




*BARKA DA SALLAH🥳🥳🥳🥳*







*🅿️41 to 50*






"Ai kinku yana daf da rogajewa, Aikinku na daf da lalacewa, Kuna daf dashiga matsala, nidai ba ruwana, na fad'a muku ba ruwana, Hahahaha,'"



A zabure Hure ta Mik'e zaune tana goge gumi, Afili Tace,"Aikinmu zai lalace kuma boka? To Amma Saboda me,"?


Batada maibata ansa hakan Yasa tamike tareda d'aukar wayarta takira Fullany Saidai takusan katsewa sannan ta d'aga itama tana Maida numfashi,


Hure Tace"lafiya kuwa najiki haka,"?


Cikin sark'ewar magana na Wanda yake Cikin tsoro tace"mafalki nayi Kuma da boka Wai Aikinmu zai lalace kuma ba ruwansa,"



"Kice iri d'aya mafalkin da Mukayi, Nima shi nayi wllhi,"



"To Meye mafita,"?



Mafita d'aya ce kawai kizo muce Gidan bokan Yanzu,"




"To ganin zuwa yanzu,"




Shiryawa Ammi tayi tafice batareda kowa Yasan fitar ta, can ma Hure Haka A hanya suka had'u sai suka wuce tare,






Sarai yaga fitar Ammi Kuma Hakan ya Masa dad'i koba Komai ya Ida nufinsa Cikin sauk'i,


Fitowa Yayi dagashi sai trozer ya bawa Mai gadinsu 1000 Yace,"jeka kasiyomin Fanta Mai sanyi da bak'a kuma manya ba k'anana ba Sannan banason na Wad'annan shagunan can k'arshen titi zaka nasu keso,"




"To Angama ranka yadad'e," da Sauri yafice



Koma yayi Koda ya lek'a d'akin hadiza bacci take hakan ya Masa dad'i sai ya janyo k'ofar yasa mata keys sannan ya nufe inda Ihsan take,


Zaune take takure guri d'aya duk ta rame tayi Bak'i ga wahala


Jin Anrufe k'ofar gate d'in da Aka shigo inda take yasa ta waigo da sauri wazata gani? Abbakar ne dagashi sai Dan trozer din bako riga jikinsa,



Abunka na sabon y'an iska ko magana baiyi ba kawai ya hau cire wandon sa,


Ihu take shairin kurmawa kawai saitaga ya ciro bindiga yanuna ta da Ita Yace,"idan Kika kuskura mun Ihu saina fasa kanki da Wannan bindigar, ki nutsu nabiya buk'ata nayi tafiya Abuna Kawai,"





"A'a ya Abbakar kaji tsoron Allah kada kamun Komai kada kamanta Ni k'anwar ka ce, ya Abbakar kaji tsoron Allah,"



Baice Komai ba kawai yaci gaba da kusan tota bako Imani ko k'ad'an Cikin Ransa...





______________


'Kinga maryamu kizo muje ta fiyar da nisa fa, Duka kuzo muje,"



"To munshirya ai,"



Fitowa sukayi sukaje Tasha Suka hau motar Zuwa Sokoto.







___________


"Haba Abokina karik'a Addu'a Mana Kuma in Sha Allah ba Abunda zai faru sai Alheri, to Anan zamu rabu kowa yawuce gidansu"




"Ai Wallahi baka Isa ba k'afata k'afarka, muje saikaga gidanmu,"



Ba Yarda Ya iya haka ya bishi,





Abba Yana zaune office d'insa duk sai yarik'a Jin wani irin hakan kawai , mik'ewa yayi yarufe office d'in yanufe gida,



Ta b'angaren baba Isa ma Haka Amma Haka kawai yaji yanason Zuwa gidansu Abba rabonsa dashi Anfi Shekara 10





Dukansu tare suka iso bakin gate d'in,



Idanuwan Abba Basu sauka ko Ina ba sai Kan k'anwarsa d'aya tilo Maryam ai da Sauri yabud'e motar yafito Yana Kiran sunan ta ,


K'ara sawa tayi gareshi take suka Rungume juna suna kukan farinciki, hakama Mijin nata ga Kuma Abbas Agefe Murna Kam duk ta kaure wurin

Tare suka Shiga Gidan


Daidai Lokacin Abbakar yasami damar janyo Ihsan zuwa jikinsa

Wani uban ihu ta rufta, Wanda Saida Gidan ya ansa duka,. Hakan yasa ya bugata da Gida goshinta yafashe sai jini batada k'arfin iya Kare kanta Ayanzu kawai Addu'a take,




Jiyo ihun hadiza tayi cikin bacci cikin rud'ewa harda fad'owa Tayi daga Kan gadon, ta d'auka ma Ammi ce ke niyar kasheta, Koda tazo bakin k'ofar rufe tayi tayi Amma Tak'i bud'ewa kuka tasa Dan tasan koma Waye da gangan ya rufeta Dan kartaje, kuka Take sosai tana bubbuga k'ofar da Sauri da sauri






Suna shigowa ihun ihsan Yana sauka


Take jikin Abbas yahau rawa Yasake jakar hannunsa, yawo yafara da Gudu cikin Harabar gidan yana nemanta had'ida kwad'a Mata Kira saidai shuru baisake jin ihun ba Kuma ba Wanda ya gano inda take,


Duka hankalinsu ya tashi ba kamar Abbas



Jin muryar Abbas yasa gaban Abbakar yafad'i A maimakon ya fasa kudurinsa saima Himma daya k'ara, tareda rufe Mata Baki ya kada ita ya hau kanta Yana rabata da rigar jikinta





Bubbuga k'ofar Hadiza keyi da k'arfi tana fad'in"Dan Allah Ammi ki rabu da ita kada ki kashe ta,"



Da sauri suka nufo palourn suka bud'e ta suna bud'eta tafito tana neman fad'uwa,



Abbas ya rik'eta Yana fad'in"tana Ina nace tana Ina wazai kasheta,"?


"Muje tana bos quarter a gareji Ammi ce zata kasheta Sam bata sonta rufe Ni sukayi Dan karna taimake ta Yaya kaje kada wani Abu ya sameta,



Ai baijira tagama maganar ba da Gudu yakoma bos quarter d'in inda dukansu suka rufa Masa baya,



Yana zuwa wurin tana sake wani ihun,


Cikin k'arfin da baisan Yanada Shi ba yasa k'afa da dukan jikinsa ya dake garejin take k'ofar ta b'alle tafad'i k'asa, Abunda yagani Ni ne yahana sa Koda dogon numfashi.................................



_BASEERATA ITACE ARZIKINA 😍_



WhatsApp number 07064904617 or 07031012948




*🅿️51 to 60*


..........."Inalillahi wa'inna ilaihin Raju'unn, Me nake shirin gani Abbakar dama bakada mutunci Y'ar Uwar taka kake Neman b'atawa Rayuwa," Abba ya fad'a cike da mamaki,



Abbas kuwa Cikin tsananin b'acin Rai da k'unar zuci Yatun kari Abbakar baijira komai ba ya shak'e wuyansa d'agasa yayi sama tareda had'ashi da bango, bugashi ya Fara Cikin b'acin Rai yake magana "Kashe ka zanyi! Nine Ajalinka!! Abbakar!!!,"

Tarin wahala yafara idanuwan sa sunk'ara girma sunyi ja sosai, yajima dajiyo k'amshin Mutuwa

Abba kuwa tsabar bak'in ciki Sam bai hana Abbas Yun k'urin kashe Abbakar ba Domin shi kad'ai yasan irin zafin da ransa ke masa

Umma bilky kuwa tini tayi inda Y'arta ta kamata dukansu suna kuka,

Baba isa yafara k'ok'arin ganin ya kwace Abbakar Amma ya kasa saboda ba k'aramar Shak'a Ya masa ba,

________________

Koda suka isa gidan bokan Abun mamaki Kamar Anshafe gurin ba Alamar zaman wani mahaluk'i wurin,.

Cike da mamaki Hure ta kalle Fullany tace,"Kina ganin Abunda idanuwana suke ganemin kuwa,"?

"Mun shiga Uku, Hure Kenan boka yabar k'asar Nan dama kesan shi d'in ba d'an Nan bane," cewar Ammi tana zama k'asa cike da jimami


"Munshiga Uku meye mafita,"?

"Nima ban sani ba, Amma muje gida ma tattauna Acan,"

Gida suka nufa cike da jimami kala kala,

Hayaniyar da Ake gidan ita ta d'auke hankalinsu suka nufe inda suke jinta,.

Turus sukayi ganin Umma balky tadawo,

Ammi kuwa da k'yar suka samu Abbas ya saki Abbakar A wahalce ya fad'i k'asa Yana maida numfashi,

"Balki dawowa kikayi? Bayan Boka yace kintafi Kenan,"? Cewar Hure cikin rud'u da tashin hankali....................



_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_

WhatsApp number 07064904617 or 07031012948


*APRIL 2023*


_RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._

```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA..

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment