Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

Haka yayi ta romancing d'in ta, lokacin da ya Kai lips d'in shi kan nipples d'in ta ai duk sai ya birkice, ita kanta a rud'e take sosai. Knocking d'in k'ofar da akayi ne ya dawo dasu hayyacin su, dan dama kullum Abba Yana tashin JAMAAL Dan kar yayi late.


Cikin sanyin jiki yake sanar da Abba cewa ya tashi, ko da yaje massalaci ya dawo k'ara mak'ale NIHLA yayi, already dama tayi sallah ta koma barci.


Sai da safe ta bud'e ido taga JAMAAL ya wani rungume ta kamar irin za'a gudu da ita d'in Nan, da k'arfi ta buge shi, bud'e ido yayi cikin Jin barci yace"oh baby I'm feeling sleepy"

Ture shi tayi tace"are you out of your sense, Kai meyasa baka da kunya ne, ni sa'ar ka ce"

"I'm your husband fa,so you should respect me"

Tsaki tayi ta tashi, ta nufa bayi Dan yin wanka,Cox already akwai hot water a flask.


Har ta cire kayan ta ta d'aura bathrobe d'in ta tana son yin brush, kawai sai taga wani k'aton kenkeso, wani irin ihu tayi ta fito a guje.


Umma dasu JAMAAL duk sun fito, ai Bata San lokacin da ta rik'e hannun JAMAAL ba tana pointing d'in bayin.

Umma tace"lafiya mene ne?"

"Wayyo Allah na cockroach ne"

Dariya JAMAAL ya k'yalk'ale dashi.

Kaka tace"oh ni Jumai mene ne Haka Kuma?"

Umma tace"Wai mene ne ka tsaya kana wani dariya?"

"Wai tsoron kenkeso takeyi"๐Ÿ˜‚

Tafa hannaye Kaka tayi tace"yau naji shirmen banza yo ba sai ka kashe mata shi ba ka tsaya kana dariya"


"Kaka ita ta kashe Mana"๐Ÿ˜

Umma tace"yi hak'uri d'an albarka, je ka kashe shi"

Shiga bayi yayi but bai ga komai ba sai cewa yake kawai dai NIHLA ta cika tsoro ne ba komai, ita ko sai murgud'a Baki take tsabar haushi.


Dole ta Shiga bayin tayi wanka but a tsorace take fa๐Ÿ˜‚











*Janih one love*๐Ÿ’˜











*UMMU BASHEER CE*
[26/02 12:28 pm] Sis Ummu Bashir: ๐ŸŒน *BA MU DACE DA JUNA BA*๐ŸŒน

๐ŸŒน

{ *Short and interesting story* }



*NA*

*UMMU BASHEER*


ยฎ *REAL* *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
(We don'nt only entertain and educate,but we touch the heart โคof reader's๐Ÿ“š)_


#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com



*PAGE 40~45*



*DEDICATED TO UMMI AISHA*


*Aunty Aisha wannan shafin naki ne gaba d'ayan shi, thanks for your love and care,Ina mugun yinki a raina, Allah ya k'ara Miki basira da hazak'a k'warin ido tare da laushin hannu a cikin litafin ki na ALWASHI.....!*๐Ÿ’


*Kamar yanda nace Miki ga naki page d'in*๐Ÿ˜




*UMMIE GARKUWA BOMB*๐Ÿ˜Ž๐Ÿ’‹





*Yinin* ranar NIHLA tayi shine a d'aki cikin jin kunyar fitowa Dan tana tsoron kar su Umma su gane, shi ko gogan naku sai wani ririta ta yake Yana tambayar meke damun ta ko kallon shi ba tayi, ba wani kunya a tare da shi sai ma farin ciki.


Umma ce ta lura bata fito ba, shine take tambayar JAMAAL sai yace bata da lafiya ne, kawai sai Umma ta fara murna a tunanin ta ko ciki NIHLA take dashi, Bata san sai yanzu ya cika aiki ba.


Ferfesun kaji Umma ta shirya ma NIHLA Wanda yayi mugun dad'i, har d'aki ta Kai Mata tasa ta a gaba sai da taci.
Kaka ma tuwo miyar d'anyar kub'ewa ta kawo Mata,sai wani ji da ita suke.



Kan ta har ciwo yakeyi Dan ba k'aramin wahala JAMAAL ya bata ba, HUDA ce ta Kira ta ai ko NIHLA ta fad'a mata abin da ya faru har tana kuka Wai d'an K'aramin yaro dashi sai iskanci ya iya, Dariya sosai ne ya kama HUDA sai dai tayi shiru tana Bata hak'uri da nuna mata Haka auren yake sai tayi hak'uri. Shigowan JAMAAL d'in ne yasa ta kashe phone d'in.


K'arasawa yayi kusa da ita ya tab'a wuyan ta yace"hope you're feeling better Baby?"

Tsaki tayi ta ture hannun shi"non of your business, and karka sake Kira na da wani suna baby, Dan na wuce haka"

Murmushi yayi yace" shikenan ai tunda ba Kya so Dan ma kin samu Ina Kiran ki da sunan, sai ince Miki Aunty ko?"

"Oho Kai ka sani d'an iska mugu kawai"

Zaro ido yayi "Wai har yanzu ban gama maganin wannan rashin kunyar ba ko?"

"Kai ne baka da kunya ai"

Rik'o hannun ta yayi da sauri ta fara k'okarin k'wacewa Dan tasan ta Shiga uku idan ta Shiga hannun shi, K'akarfan namiji ne shiyasa ta kasa k'wacewa, kissing d'in wuyan ta ya fara yana blowing Mata iskan bakin shi, tuni ta fita hayyacin ta, gaba d'aya sun fita hayyacin su sai romancing suke can NIHLA ta dawo hayyacin ta, ture shi tayi, da sauri ya rik'o ta tare da kashe wutan d'akin.




After 3 hours

Lokacin da na koma d'akin na hango ta sai kuka take tana cewa Bata yafe Mai ba, shi ko dariya yake kawai, Dan ba k'aramin danbe suka ci ba kafin yayi nasarar samun abin da yake so.daga k'arshe ma k'yale ta yayi Wai Dan taga ma Yana kula ta ne ai.






After 2 weeks



Cikin satin Nan NIHLA ta ga ta kanta, Dan ko JAMAAL baya saurara Mata da danbe yake samun biyan buk'ata.Sosai take wahala har ta fara ramewa saboda yanda ya sata a gaba, yanzu dai ta hak'ura Dan baza ta iya danben ba k'arfin su ba d'aya ba, kawai sai tana k'yale shi, har mamaki yake ganin tayi sanyi yanzu.



Zaune take kan kujera tana taya Umma aiki sai gashi ya shigo tare da RAUDAH tana rik'e da kwano a hannun ta Wai a dole girki tayi ta kawo mai shine suka had'u da zai shigo.


RAUDAH ce ta gaishe da Umma yayin da ta harari NIHLA, ita ma ta kula shiyasa ta tsane ta bare yanzu taga sun shigo tare Nan wani bala'in kishi ya rufe mata ido.


"Umma'n mu Bari in Taya ki aikin"cewar RAUDAH


Cikin haushi NIHLA tace"A'a ki barshi ma, ni kad'ai na Isa inyi Mata komai, ko Umma'n mu nida JAMAAL?"

"Haka ne y'ar albarka, RAUDAH ai Bata son aiki"

Haushi taji da Umma ta gwasale ta,


JAMAAL ne ya karb'a kwanon hannun ta"godiya nake RAUDAH ta, NIHLA ki same ni a d'aki"


RAUDAH taji dad'i ta Kuma ji haushin Kiran NIHLA d'aki da yayi k'ila ma wani abu za suyi a cewar ta,ni ko nace Ina ruwan ki tsakanin Mata da miji sai Allah.


NIHLA ko hararan Bayan shi tayi da ya nufa d'aki, Wai har da cewa RAUDAH'n shi, Kuma har wani girki tayi Mai ai ko baza ta yarda yaci ba, Dan baza ta d'auki wannan rainin na RAUDAH ba.



Umma tace"yi maza ki bi mijin ki Yana Kira"

Tashi tayi ta Shiga d'akin Bayan ta lura da yanda RAUDAH ke cika tana batsewa,๐Ÿ˜‚



Kallon ta yayi tare da Mata signal da ido d'aya"looking sexy baby"๐Ÿ˜‰

Turo baki tayi gaba Dan yanzu ta fara sabawa da iskancin shi. Riga da skirt ne sunyi Mata kyau, maroon colour da touch d'in blue.


Hijabai ne sun different colours, Dogaye har k'asa yace tasa, wow looking take away, hijab na mugun yin Mata kyau, can ya Ciro nik'ab Wai zai sa Mata, ture shi tayi tace"what do you mean?"

"Shigar da nake son ki dingayi kenan, hope you get it"

Zaro ido tayi"gaskiya ni bazan iya sa wannan hijab d'in ba yayi min yawa,Kuma wannan bak'in abin so kake numfashi na ya dinga d'aukewa ban so Allah"

"Wannan Kuma ya Zama dole kisa ba Wai Ina neman choices d'inki bane, do you understand my........" Ya k'arike Mata a kunne.


Zaro ido tayi ta bud'e baki, cikin mamakin maganar shi, gaskiya JAMAAL ya cika d'an iska.

Ganin Bata rufe bakin ba sai ya had'a da nashi yayi sucking d'in ta.

Ture shi tayi, Cox she's speechless

D'aukar abincin da RAUDAH tayi, da niyar ci, da sauri ta karb'a tare da ajiyewa, shiru yayi yaga Mai zatayi ai ko ta shayar dashi mamaki Dan romancing d'in shi ta fara sannan aka Lula duniyar ma'aurata, ai ko abincin da bai ciba kenan.




Rayuwa kenan yau Kai ne gobe ba Kai bane, Dan a yanzu NIHLA tayi hak'uri domin yin ma mahaifin ta biyayya a karo na biyu, ta cire duk wani girman Kai da k'in talaka, yanzu tana zuwa islamiyya na matan aure sannan tana yin Haddar Qur'an Wanda JAMAAL ke k'ara Mata, ta dage sosai ta cire Wasa a ranta, yanzu doguwar hijab da nik'ab take sawa,su NIHLA ustaziya๐Ÿ˜œ. Gashi sosai suke shiri da Aunty Jameela Dan akwai kirki, fa Iman Wanda kusan kullum tana gurin NIHLA sun shak'u sosai da yarinyan har tana sha'awan samun haihuwa, yayin da JAMAAL yayi serious akan neman aiki, sai dai Bai samu ba. Gashi yanzu Allah ya jarabce shi da K'aunar NIHLA, sosai yake nuna mata zallan so da k'auna, Wanda har RAUDAH ta gani sosai, taji haushi tayi Kuma niyar sanar dashi abin da ke zuciyar ta Dan ya aure ta.




HUDA ita da mijin ta sun kawo ma NIHLA ziyara, ba k'aramin farin ciki sukayi ba da ganin junan su sai dai HUDA tayi ta kuka ganin inda NIHLA ke rayuwa domin tasan ko ita wace ce,da zasu rabu sai da sukayi kuka.






Wata Rana JAMAAL na karantarwa a islamiyya da yamma sai ga wani Had'ad'en mota yayi parking, wani mutum ne ya fito inda suka gaisa yake cewa, dama ogan shine ya turo shi kan cewa an Samar mishi Admission letter a A broad Canada, zai je ya cigaba da karatu, ba k'aramin girgiza yayi ba,domin yasan bashi da wani da ya sani da sai Samar Mai Admission, Kuma Wai a k'asar waje, Bai yarda ba, sai da mutumin yace ai Abba yasan da maganar sannan ne suka samu Abba a kasuwa inda yake ta murna domin shi dama sunyi magana da ogan mutumin Kuma sun San junan su, yayi farin ciki sosai.

Godiya sukayi ma mutumin ya tafi a cewan zai dawo suyi magana da JAMAAL akan tafiya k'asar wajen domin shine zaiyi Mai komai na tafiya Wanda tafiyar saura wata biyu.



JAMAAL yayi farin ciki sosai Yana ma Allah godiya,bayan ya koma gida ne yake sanar dasu Umma sunji dad'i sosai Kuma sunyi Mai fatan alkhairi,sai Bayan yayi wanka yaci abinci sannan ya samu NIHLA da maganar.


Riga da wando ne a jikin ta sunyi matuk'ar mata kyau, Zama yayi kusa da ita tare da rik'e hannun ta.

"Baby I love you so much and I want to spend the rest of my life with you, Ina son ki haifa min Yara masu kama dake, Ada nayi tunanin *BAMU DACE DA JUNA BA* sai yanzu na gane cewa *MUN DACE DA JUNA*, na Aure ki ne saboda in ma iyayen mu biyayya, sai Bayan na aure ki na Gane ko ke wace ce, nasan da cewa kina da taurin Kai da rashin d'aukar raini,Haka ba Kya k'aunar talaka, sai daga baya na gane cewa rashin sanin suwa talakawa yasa Kika tsane su, Mace ko indai tana da kud'i dole tayi girman Kai, sai daga baya na Gane ba Haka kike ba,ke mace ce mai kamun Kai, Mai son mutane, ke mace ce Mai tarbiyya, tabbas kina da tarbiyya Kuma ni na shaida hakan Ina ma Allah godiya da ya bani ke a matsayin mata ta, NIHLA ni JAMAAL Ina k'aunar ki fiye da tunanin ki" ya k'are maganar yana kissing d'in hannun ta.




Tunda NIHLA take a rayuwa ba'a tab'a fad'a Mata irin wannan maganar ba, ko SABIR Bai tab'a yabon ta ba, Bata San meyasa ba ta samu kanta cikin farin ciki sosai sai dai Bata son yayi saurin gano ta sai ta k'wace hannun ta.

"Please let me sleep"

Murmushi yayi kawai Cox bai ji dad'in yanda tace ba, sai yace"Duk da bana son mu rabu ya Zama dole mu rabu"


A firgice cikin rud'ewa ta katse shi da cewa"Mai kace?"

Shafa kanta yayi"calm down baby, kina mak'ale a cikin zuciya na"ya d'aura hannun ta saitin zuciyar shi.

Ajiyar zuciya mai k'arfi ta saki "Please explain to me why are you saying all this?"


"Cox na samu Admission letter" ya rungume ta cikin farin ciki sosai tare da sanar Mata duk abin da ya faru game da tafiyar shi da taimakon shi da akayi.


Bata San lokacin da ta fashe mai da kuka ba,ta rasa kukan bak'in ciki ne ko na farin ciki "Please don't leave me alone, Don't go away from me, JAMAAL nasan Zamu jima ba muga juna ba, ka sabar min da kwanciya a jikin ka, sannan ka shagwab'a ni, ka koya min ilimin addini yanzu idan ka tafi ya zanyi?"duk a rud'e take maganar.



Rungume ta yayi a jikin shi Yana shafa Bayan ta, trying to calm her down Cox baya son ganin ta cikin wani irin hali.





Cikin wata d'aya sai shirin tafiya kawai JAMAAL keyi. Ga Kuma tunanin barin matar shi da zaiyi. Zai d'auki tsawon shekaru uku acan kafin ya gama karatu ya dawo, NIHLA kullum cikin tunanin tafiyar shi take,Haka zaiyi ta rarrashin ta da nuna mata ai suna tare zasu dinga waya.mutumin Nan ya gama shirya mai komai saura Wata d'aya ya tafi.



A cikin kwanakin Nan NIHLA Bata Jin dad'i dauriya kawai take, tana yawan Jin jiri ga kasala, tayi fari ta k'ara kyau ga JAMAAL sai manne mata yake domin wani irin ni'ima ya k'aru a jikin ta,ga breast d'in ta sun ciciko, ni Ummu Basheer Anya NIHLA bata harbu ba kuwa? Ko tayani bincike massoya na.


RAUDAH sai wani yawan shige ma JAMAAL take, shi Kuma Bai San komai ba har ga Allah ya d'auke ta a matsayin K'anwar shi ce, NIHLA ko tana maganin ta domin akwai wani tana da ta shigo musu d'aki ba sallama Wai ta kawo mai abinci, har zai tashi daga kujeran da yake kawai sai NIHLA ta zauna kan cinyar shi ta had'e bakin su tana Mai wani irin kiss mai rikitarwa, dama a matse yake, tuni ya rud'e ya fara romancing d'in ta, ai ba shiri da sauri RAUDAH ta fita d'akin Kar zuciyar ta ya buga saboda kishi, su ko sun ma manta da ita, tun daga nan Bata k'ara Shiga d'akin ba.


















*Janih one love*๐Ÿ’˜









*UMMU BASHEER CE*


*For comments only 07030865952*
[26/02 12:28 pm] Sis Ummu Bashir: ๐ŸŒน *BA MU DACE DA JUNA BA*๐ŸŒน

๐ŸŒน

{ *Short and interesting story* }



*NA*

*UMMU BASHEER*


ยฎ *REAL* *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
(We don'nt only entertain and educate,but we touch the heart โคof reader's๐Ÿ“š)_


#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com



*PAGE 35~40*




*Wannan shafin sadaukarwa ne gare ku ban manta da ku ba*

*Real Maman Khadija*
*Na'ikke*



*Sorry fan's ba kullum zaku dinga samun posting na ba, saboda abubuwa da sukayi min yawa yanzu, Ina k'aunar ku*๐Ÿ’˜


*Wannan shafin Kuma naku ne, massoya litafin Bamu Dace Da Juna Ba, Ina yinku kamar yanda Kuke yi na, ana mugun tare irin sosai d'in nan*๐Ÿ’‹



*UMMIE BOMB*๐Ÿ˜Ž





*Shiryawa* tayi cikin doguwar Riga orange colour, fitted ne yayi mugun Mata kyau sosai, lipstick and eyeliner kawai tasa sannan tayi rolling d'in veil a kanta, phone d'in ta, ta d'auka suka Fara charting da HUDA inda HUDA ke sanar Mata zasu zo da mijin ta next week, ba k'aramin dad'i taji ba kuwa, Nan take fad'a mata irin iskancin JAMAAL tana cewa bashi da kunya, sosai HUDA tayi ta dariya, Dan tasan akwai rigima Nan gaba, Haka sukayi hira then sukayi sallama.

Fitowa tayi ta tarar da Umma dake k'okarin hura icce gashi iccen sai hayyak'i yake ba Mai kyau bane, NIHLA mamaki take yanda suke rayuwa a hakan sai Kuma taji tausayin Umma ya kamata ta,Nan take ta k'arasa ta karb'a maficin daga hannun Umma tana cewa"Umma kawo inyi"


"A'a 'yar Nan ba'a ayi Haka ba,jeki zauna ke da Baki Saba da irin wannan ba"

"Umma ba komai" ta karb'a maficin ta fara fifita wutan, lokaci d'aya ta fara hawaye saboda hayyak'i can sai ta fara tarri, JAMAAL ne ya shigo yaji dad'in yanda ta Taya Umma wani abu, Amma Dan taji haushi sai yace"meye ne kike wani tarri daga yin fifita, ai gara ki Saba Dan Nan gidan ba electric Cooker"

Ba k'aramin haushi taji ba sai dai ta daure Dan kunyar Umma take da sai ta rama.


"Kai gidan ku, 'Yar tawa kake fad'a ma Haka ban son iya shege fa"cewar Umma


"Au Umma na yanzu kin daina Sona kenan, Dan kin samu wannan?"๐Ÿ˜ฐ

Kafin tayi magana sai ga RAUDAH ta shigo gidan da sauri tana cewa"Yaya na albishirin ka?"


Da murmushi ya kalle ta yace"RAUDAH ta goro fari k'al irin Wanda Kaka ke ci"


"Na iya hadda na yau sosai wallahi"

Dariya yayi yace"wayyo shine kike murna haka sai kace an biya miki aikin hajji"


Hararan shi tayi cikin Wasa, Umma ko dariya tayi yayin da NIHLA take bala'in Jin haushin RAUDAH Cox she hated her.

Kaka ce ta fito tana cewa"naji ance Farin goro na shine nazo a bani"

Dariya sukayi dukan su.




Around 7:00pm


JAMAAL ne ya shigo cikin sallama, amsa Mai tayi a hankali, Zama yayi kusa da ita yace"ki shirya muje gidan Aunty Jameela"

Ok kawai tace tare da d'aukar veil d'in ta tace a shirye take, kallon ta yayi daga sama zuwa k'asa, Riga pink ne da skirt Mai d'an fad'i black, tsaki yayi cikin takaici yace"kina nufin a Haka Zaki fita kamar ba musulma ba?"


A fusace tace"nice ba musulma ba? Why don't you have manners uhm?"

Mik'ewa tsaye yayi da sauri taja da baya Amma Ina sai da ya rungume ta very tight tare da had'a lips d'in su ya fara kissing d'in ta in a passionate way, da k'yar ya k'yale ta Bayan ya ga dama.


"Oya wear your hijab"

"I don't have"

"Then ba Zan fita dake a Haka ba"

Nan ya hau bincikar kayan ta sannan ya ga k'aramin hijab shima sallah take da shi.ya wurga Mata yace tasa. Ba'a son ranta tasa ba sai Dan kar ya sake kissing d'in ta.

Iya gwiwan ta ya tsaya Mata, ba Haka JAMAAL yaso ba yaso ya sauka har k'asa, Haka Nan dai sukayi masu Umma sallama suka fito.


Kasancewar akwai farin wata ga hasken wuta a unguwar shiyasa mutane keta faman kallon NIHLA wacce hasken fatar ta ya k'ara fitowa ga wani irin kyau da tayi, maza sai kallon ta suke, yayin da ya rik'e hannun ta tsabar bak'in cikin yanda maza ke kallon Mai Mata, Anya JAMAAL ba kishi kake ba kuwa๐Ÿ˜‚



Gida ne d'an madaidaici Mai kyau, nan suka shiga cikin sallama. Yaran tane suka rungume JAMAAL cikin farin cikin ganin shi, Sai d'aukar su yake Yana musu Wasa cikin so da k'auna, Aunty Jameela ce ta fito tana welcoming d'in su.


Zama sukayi a parlour Aunty ta kawo ma NIHLA drinks da jallof rice Wanda yaji vegetables.

Gaishe ta NIHLA tayi, cikin farin ciki take amsawa, sannan suka gaisa da JAMAAL.

"Kun ishe mu da hayyaniya ka kwashe yaran ka ku fita"Aunty ce ta fad'i Haka.


Dariya yayi yace"kunji Yara na mu tafi abin mu"

Dariya su NIHLA sukayi gaskiya yaran sun burge ta.


Iman ce tace"A'a Uncle ni Zan tsaya gurin Aunty Mai kyau ce" ta nufa gurin NIHLA

Dariya sukayi gaba d'aya NIHLA tace"Zo Nan little d'ina ki zauna"


Hawa jikin ta Iman tayi tana murna, sosai JAMAAL yaji dad'in yanda ta nuna son yaran.




Haka sukayi hira sosai inda Aunty Jameela ta had'a magungunan Mata masu kyau na Sokoto, tasa NIHLA a gaba sai da ta shanye su, sannan ta Bata wasu tayi Mata bayanin yanda zata Sha, lokacin ne JAMAAL ya shigo yace zasu tafi, Nan sukayi sallama suka tafi.

Lokacin da suka dawo RAUDAH ta gansu Nan taji wani azababben kishi.




Shiryawa tayi cikin wani nighties masu shegen kyau iya gwiwan ta purple colour Kuma net ne, ana ganin jikin ta ga breast d'in ta rabi duk a waje, sai ta d'aura after dress akai, ga k'amshi dake tashi a jikin ta, kwanciya tayi ta rufa da blanket.

JAMAAL ne ya shigo Yana sanye da short nicker da singlet, pillow ya d'auka da wani blanket yasa kan carpet, har ya kwanta ko meya faru kawai sai ya dawo kan bed ya kwanta kusa da ita.

Da sauri ta zauna "wani irin iskanci ne da zaka kwanta anan"

Gyara kwanciya yayi yace"idan iskanci kike so sai ki fad'a min ba Wai ki dinga kwana-kwana ba, Kuma daga yau anan zan dinga kwana dama can ai nawa ne sai zuwan kine Zan koma kwanan carpet to I can tolerate it"

"Baka Isa ba in had'a gado da Kai, d'an iska kawai yaro da Kai mai zaka iya min"


Zaro ido yayi yace"Haka Kika ce Koh? Ai ko yau sai na nuna Miki ni cikaken namiji ne, dan *NAMIJI BAYA K'ADAN*(Na Aysha Ali garkuwa)"

Nan ya fara kissing d'in ta, ta ko'ina Yana romancing d'in ta, ture shi ta fara Amma ta kasa, da k'yar yayi nasarar cire mata after dress, lokacin da yayi ido biyu da Kyakyawar surar ta gaba d'aya rikicewa yayi cafkar breast d'in ta yayi yafara tsotsa, NIHLA ko gaba d'aya ta fita hayyacin ta, gashi ta kasa ture shi, kawai sai ta fashe mai da kuka.

Cewa take"D'an iska wallahi ka k'yale ni, d'an yaro da Kai baza ka iya Dani ba"

Cikin wani irin hali yace"Zan ko Baki mamaki"

Kafin tayi magana ya had'e bakin su.


Sosai sukayi ta kokawa, Wanda sai da k'yar ya samu nasara, inda ya nuna Mata shi cikaken namiji ne๐Ÿ™ˆ


A Daren Nan NIHLA tasha azaba tayi *DANA SANI*(coming soon) fad'a mai cewa shi ba namiji bane, ai ko yanzu ta tabattar shi d'in namijin gaske ne, duk kukan ta Bai saurare ta ba har sai da ya maida ta cikakiyar mace,yayi farin ciki sosai samun ta a cikakiyar Budurwa wacce ta kawo budurcin ta gidan mijin ta,Haka yayi tasa Mata Albarka ko kula shi batayi ba, da kanshi ya taya ta, ta tsaftace jikin ta sannan suka kwanta barci, gaskiya a wannan Daren yaji wani irin feeling Mai k'arfi akan NIHLA.






*Budurcin ki gidan mijin ki*

*Budurcin ki gidan mijin ki, y'ar uwa ki rik'e wannan abin da hannu biyu-biyu domin kuwa ba Abu ne na Wasa ba, Mata ku kula da kanku kussan irin samareen da suke zuwa gurin ku, idan har kunsan ba da aure suke son ku ba to ku rabu dasu, ba k'aunar ku suke ba, ki rik'e budurcin ki har ki Kai shi gidan mijin ki*












*Janih one love*๐Ÿ’˜











*UMMU BASHEER CE*
[26/02 12:28 pm] Sis Ummu Bashir: ๐ŸŒน *BA MU DACE DA JUNA BA*๐ŸŒน

๐ŸŒน

{ *Short and interesting story* }



*NA*

*UMMU BASHEER*


ยฎ *REAL* *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
(We don'nt only entertain and educate,but we touch the heart โคof reader's๐Ÿ“š)_


#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com



*PAGE 45~50*



*Akwai* wata Rana da NIHLA take kwance kan katifa, zuciyar ta sai tashi yake ta rasa what's happening with her, Kawai sai ganin wani k'aton k'adangare ya fad'o daga window'n d'akin, gashi murtukeke, bak'ikirin gwanin ban tsoro, wani irin ihu Mai k'arfi tayi a gigice, lokaci d'aya cikin ta ya murd'a tsabar tsoro ganin Yana k'arasowa kusa da ita. RAUDAH da ta jefo k'adangaren tana gefe sai dariya take Dan dama burin ta, taba NIHLA tsoro.


A dai-dai lokacin ne JAMAAL ya shigo gidan da gudu ya shige d'akin, tana ganin shi ta rungume shi duk jikin ta rawa yakeyi ta tsorata sosai, tambayar ta yake mene ne da k'yar ta nuna mai k'aton k'adangaren, Direct d'auka yayi ya jefar a waje, RAUDAH dake lab'e haushi duk ya cika ta.


Dawowa yayi ya rungume ta Yana rarrashin ta, a ranar ko Zama a d'akin ta k'i, tana parlour'n Umma, a kwanakin tana son tuwon Umma, Amma ranar tana ci sai amai tayi, ga zazabi da ya rufe ta lokaci d'aya, JAMAAL duk a rud'e yake gashi tak'i yarda suje hospital, Umma ko ta lura NIHLA ciki take da shi, sai tace JAMAAL ya barta ta huta, Kuma ta sanar mai NIHLA ciki take dashi, ba K'aramin farin ciki sosai yayi ba, Yana ta ma Allah godiya, dama akwai shi da son yara, NIHLA ko kunya ne ya kamata, Umma na fita d'akin yayi saurin rungumar ta.


"I'm very Happy, Zan Zama Baba"

Dariya tayi tace"Toh Baba k'yale ni please"๐Ÿ˜‚

"Allah Ina mutuwar
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5Chapter 6

Please Login or Register in order to submit comment