Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

a dafa maki kici,inna tace"ni nariga naci bread,sai dai kimin d'an tea insha"

Sarah tayi murmushi tamik'e tashiga kitchen,tea ta had'ama inna ta kawo mata,zama Sarah tayi inna tace"ke baza kici komi bane,Sarah tace"bana jin yunwa,yanzu zan d'an fitane inna"

Zanje na samo mai aiki da zata ringa maki duk abinda kikeso kici,kinga basai kin jirani ba,inna tace"da kin kyauta kuwa"

Sarah ta d'auki key d'in mota tatafi,wani gida taje inda mai gadi ya bud'e mata,bayan tayi parking tafito,take tambayar mai gadin cewa nabeel na nan?"yace"mata eh"

Nabeel na tsaye tsakiyar falo Sarah tashig,rungume juna sukayi,Sarah ta zauna kan kujera tare da cewa"gsky dole kabani aiki a campany d'inka,dan nasamu damar fita"

Nabeel yace"Sarah mijinki d'an sa ido ne,bai kamata yanda yake d'an bako ba yana da ilimin bature ace yana kulle ba"

"Idan ka ganshi yanda ya had'u bazakace yana kulle ba,Sarah tace"Faisal mutum ne mai girmankai,mace bata isa tajuya shi ba"

Nabeel ya matso kusa da Sarah yace"ina fata dai bazaki yadda ki haihu ba,dan muddin kika haihu kin tashi aiki"

Sarah tace"aini dama haihuwa bata cikin tsarina,idan har haihuwa yakeso,toh Zarah ta haifar mashi"

Nabeel yace"wai ita Zarah tana ina ne?"Sarah tace"low ta karnata taje yin wani karatu ne a can america,Nabeel yace"toh kinga idan Zarah tadawo zata d'an rage maki wani abun"

Sarah tace"ni banma san Zarah ba,sunanta kawai nakeji,amma kuma abinda na lura yafi sona,Nabeel yace"kibari zanyi shige da fice na,dan ya samu wani d'an contract da zaisa yaje koda wani gari ne na kwana biyu"


Sarah tace"aikam da zarar ya tafi inaga kwana ne kawai bazanyi nan ba,Nabeel ya kwashe da dariya.


Karfe 3:00 Sarah takoma gida,inna tace"Sarah yo ina mai aikin?"Sarah tace"gobe zatazo munyi mgn da ita,kuma kwana zata ringa yi"

Inna tace"toh ai sai kizo kidafa mana abinci yunwa nakeji,Sarah tace" bari nadafa taliya jallop"

*After two weeks*
Da daddare suna zaune d'aki,Faisal yace"Sarah inaso zamuyi wata mgn,Sarah tace"ina jinka"

Faisal yace"Sarah kina shan maganin hana d'aukar ciki ne?"

Sarah ta firgita amma sai ta dake,tace"wane irin magani?"Faisal yace"naga yanzu watan mu 3 da aure amma ko b'atan wata baki tab'ayi ba"

Sarah tace"toh idan kaga haka Allah ne bai kawo ba,Faisal yace"toh amma why not bazamuje hospital ba,Sarah tace"a'a gsky kar muyi ma Allah shishigi cikin lamarinshi"

Faisal yace"toh bari muga abinda Allah zaiyi"

Washe gari
Bayan Faisal ya fita,Sarah tafito zata fita,inna tace"ina zuwa Sarah?"

Tace"inna zanje kasuwa ne akwai abinda kike buk'ata?"

Inna tace"Sarah waike wace irin macece?"

"Ace kullum sai kin fita,Sarah kiyima kanki fad'a,Sarah tace"haba inna to sokike naita zama gida,kuma ai Faisal yasan ina fita amma bai tab'a hanani ba"

Inna tace"ohh gayamin kike Faisal ya sani,toh bari yazo idan bai san miye aure ba sai in sanar dashi,Sarah taga inna dai da gaske fad'in zatayi.

Ta matso kusa da inna tace"haba inna miye na sai kinyi ma Faisal mgn,inna tace"ai naga yanda Zarah tatafi gantali kema haka kikeso kiyi"

Sarah tace"toh kiyi Hak'uri,zan gyara"

Inna tace"toh kidai gyara,dan sonake kifi Zarah nesa ba kusa ba"
[9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›
*ZARAH*
for loveβ™₯and justiceπŸŽ“
πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

*_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_*

P.m.l




Writeen by Maryerm Mukhtar


DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group



ana haka yau saura wata d'aya Zarah ta dawo,Faisal na zaune falo yana karanta news paper,Sarah kuma tana danna phone d'inta,Inna kuma tana kallan tv,ganin Sarah tayi wani ihu duk suka juya suna kallanta,Faisal yace"lfy Sarah"

Tayi murmushi tare da cewa"Faisal no d'in kyakkyawar yarinyar nan aka turomin,Faisal yace"shine kike ihu,kamar an baki wasu miliyoyin kud'i"

Sarah tace"Faisal wai kaga yarinyar ne,wlh idan tayi post d'in pic d'inta wajen mutane dubu biyu suke like,kai duk yanda akai tana da jini da larabawa,Faisal yace"nisan duk kyanta wlh bata kai Zarah k'anwata ba"


Sarah tace"tab Zarah d'in me,bari ka ganta,wayarta ta mik'a mashi, yana dubawa yaga pic d'in Zarah tsaye gaban wani ruwa,ta zubo gashin kanta,sanye da jeans nd t-shirt ga glass a fuskarta.


Wani irin kyau yaga takara,gashi jikinta ya ciko, fuskarta d'auke da murmushi,yana yin gaba kuma yaga wani pic d'inta da alama cikin mkrnt tayi shi,ita da wasu maza su biyu,sun sata tsakiya,Faisal ya d'ago ya ya kalli Sarah yace"Sarah pls dafa min tea mana"

Tamik'e tace"toh bari na dafa,tana shiga kitchen Faisal yace"Inna kinsan wacecs Sarah take fad'in tana da kyau?"

Inna tace"A'a

Faisal yace"Zarah ce fa,inna tace"Zarah taku?"yace"eh

Mik'a mata wayar yayi taga hotunan,inna tace"Faisal ban gaya maka ba,ni na tabbata yarinyar nan banda hurd'a maza babu abinda take"

Faisal yace"Inna tunda Zarah tatafi bafa mu tab'ayin waya da ita ba,Inna tace"toh me zatayi da kai bayan tana da wasu mazan acen,ai sai da na fad'a wannan yarinyar bata dace da kai ba"


Faisal yace"banso zuciyata takeson sani tsanar Zarah ba,amma wannan pic d'in yasa naji bana san Zarah,dama ita ta dad'e da nuna batason auren,toh nima na hakura dama biyayya ce nayi"


*America*
Zarah na zaune a d'aki sanye da gajeran wando pink,da yar karamar riga,mik'ewa tayi taje gaban madubi tana kallan kanta,ita kanta tasan bakaramin kyau ta kara ba,tayi murmushi ta bazo gashin kanta ta d'auki phone d'inta tana pictures.


*Kaduna state*
Feenah ce tashigo falo sanye da kayan makaranta tana turo baki,Dadynta yace"My feenah me akayi miki?"

Ta rungumeshi tana kuka,yace"haba feenah kukan me kikeyi?"ta d'an lafa da kukan tace"Dady a shcool duk teacher d'in makarantan mu sai yayi ta kiran sunan momykai tsaye,amma basu kiran sunan sauran iyayen yan class d'inmu sai ni kad'ai"

Yace"toh ya suke cewa?"tace"yau wani teacher d'inmu wai yana ganina sai cewa yayi ke d'iyar doctor Rahama Shehu ce"

Dady yayi dariya yace"toh ai kinga momynki tayi suna,ita ce fa shugaban ilimi ta kd,Feenah tace"dady toh kai menene?"


Yace"ni lectura ne,idan kikaje Katsina state universty nima zakiji ana kiran sunan doctor M Auwal"

Feenah tayi tsalle tace"yawwa dady,kai doctor momy doctor,nima zan zama doctor,Bro Bashir zai zama doctor"

Feenah yarinya ce kyakkawa,yanda Zarah take haka take,duk wanda yasan Zarah idan yaga Feenah yasan sisters ne,sai Bashir shine wan Feenah yana karatun doctor a india.


*ABUJA*
Faisal ne ya shigo ranshi b'ace,inna tace lfy Faisal me akayi?"yace inna kan maganar Dady ne,dama tunda yace zai shiga wannan siyasar banso ba,toh ga irinta nan rigima tashiga tsakaninshi da Honarable lawal,inna tace"waye Honarable lawal?"Faisal yace"babban d'an siyasa ne"


"Yayi suna sosai gashi wai yanzu so ake maganar takai kotu,kuma idan taje kotu Honarble zaiyi narasa sbd ya fishi suna"





By:πŸ‘Œ
Maryerm Mukhtar
[9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›
*ZARAH*
for loveβ™₯and justiceπŸŽ“
πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

*_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_*

P.m.l


141\145


Writeen By Maryerm Mukhtar

DEDECATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group





Rigima ta b'arke tsakanin Dady da Honrable,abin duk ya damu Faisal,magana dai an shigar da ita kotu,amma baz'a fara sauraran k'arar ba sainan da wani lokaci


*Bayan Wata d'aya*
Faisal da Sarah na Zaune falo phone d'inshi tayi ringing,d'auka yayi bayan sun gaisa da maamaah take gaya mashi cewa gobe Zarah zata dawo,toh kawai yace mata,dan shi cikin zuciyarshi baya jin ko san ganin Zarah,maamaah tace"sai kasa a share part d'in Zarah dan gobe zanturo mutane zasu mata jere,Faisal yace"toh"

Bayan gama wayar yake cewa"ya kira mai aikin gidan ta waya,yazo yace"alhaji gani,yace"sonake kashare min duk d'akin dake can b'an garan,da yake steps biyu ne gidan.

ta inda za'aje part d'in Sarah da ban,hakama na Zarah,Faisal yace"ka sharesu yau duka gobe tunda safe sai kazo ka goge"

Bayan ya tafi Sarah tace"meyasa za'ashare bayan Zarah bata nan,yace"Zarah zata dawo gobe,amma inga ba nan zatayo direct ba"

Sarah ta d'aure fuska tare da cewa"dear why not bazaka barta ta zauna can ba,Inna tace"dawowar tazo kenan,tagama tambad'ewa a can,toh Allah yasa bada cikin wani ta taho ba"

Faisal bai dai ce komi ba,ya mik'e ya shiga ciki.

*Washe gari*
K'arfe 12:00 jirgin su Zarah ya sauka,driver akasa yaje ya d'aukota,driven da yake kaita shcool ne yaje,amma sam bai gane Zarah ba,ita ce dai ta ganeshi"

Sai da tazo inda yake fuskarta d'auke da murmushi tamashi magana ya gane,ba k'aramin mamaki yayi ba,yanda Zarah takoma,tamkar baturiya,sanye take da jeans nd t-shirt.

Sadda suka isa gida Zarah tafito tashiga cikin gidan,Maamaah na zaune falo Zarah tashigo,naamaah tsayawa tayi tana kallanta sannan tace"wanake gani kamar Zarah"

Zarah ta rungume Maamaah tare da cewa"yanzu Maamaah baki gane ni ba,Maamaah tace"yo Zarah kin zama baturiya,anya Zarah nace kuwa"

Zarah tayi murmushi tace"nice dai Zarah ta maamaah,suka sake rungume juna,Zarah ta zaune tana maida numfashi,maamaah tace"ke Zarah ko d'an kwali ba'asawa,Zarah tace"Maamaah kinsan yana yin cen da nan ba d'aya ba"

Zarah tamik'e tare da cewa"bari nayi wanka,tashiga tayi wanka,tasake sa jeans nd t-shirt,tafito tuwo miyar kub'ewa d'anya aka mata,tacishi sosai,tasha kunun aya.

Bayan tagama ci tace"maanaah rabon da inci abinci irin wannan har na manta,Zarah tace"maamaah wai ina Dady ne?"

Maamaah tace"Dadyn ku yana abuja,kinsan na gaya maki ya shiga siyasa,ta yanzu wai wajen siya sar aka cinye mashi miliyoyin kud'i wani Honarable lawal,dashi suke rigima,yanzu haka court zasu shiga,kuma gashi Honarable d'in yana da k'afa ya siyasa,yafi babanku dad'ewa ciki,yanzu ko court d'in akaje shi zai nasara"

Zarah tace"A'a maamaah,Dady zaiyi narasa,maamaah tace"ke ya akayi kikasan Dady zaiyi nasara?"


Zarah tace"sbd zan shiga cikin case d'in inaso zan zama lawyer d'in Dady"

Maamaah tace"Zarah bafa ki tab'ayi ba,anya zaki iya farawa da shari'a babbab irin wannan?"

Zarah tace"Maaamaah zan iya,yanzu kawai Dady nakeso ya kai ta kadduna dan nasamu damar fara shari'a,dole sai ansamin hannu"

Maamaah tace"ai dama yayi request tun kafin ki dawo,yace" da kin dawo sai fara aiki,amma a abuja ya nema maki,Zarah tace"dole gobe zantafi abuja wurin Dady"

"Dan in kai mashi ta kadduna,idan naje zanyi two days in dawo,Zan sauka Hotel,maamaah tace"wane irin Hotel ga gidan Faisal,Zarah tace"a'a maamaah kibari naje na dawo,gidan Yah Faisal zuwanshi ai ya zama dole,amma yanzu a Hotel zan sauka"







By:πŸ‘Œ
Maryerm Mukhtar
[9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›
*ZARAH*
for loveβ™₯and justiceπŸŽ“
πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

*_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_*

P.m.l


146\150

Writeen by Maryerm Mukhtar


DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group


*Allah sarki yar uwa naga sakonki nima wlh ina sanki sosai Allah ya barmu tare naji kince kinason shiga group dina toh amma bakisa numberki ba ajiki nikuma banaso nasa number na a social media amma pls kituro min da number ki insha Allahu zansaki zumunci kuma yanzu muka fara *Nida ke yar uwa ana tare*πŸ˜„πŸ€πŸ€πŸ€


Washe gari Zarah tatafi abuja,a Hotel d'in da Dady yake itama ta sauka,amma batasamu ganin Dady a lokacin ba yana tare da mutane a office,Zarah karfe 4:00 ta shirya jikin jeans nd t-shirt red wando white riga,ta d'aure gashin kanta d'an karamin gyale ta d'ansa ta fita waje tashiga mota da yake driver ya kawota.

Office d'in Dady taje,akace mata yana tare da da bak'i suna meetinga,Zarah ta nemi wuri ta zauna,ba'afi 1hour ba suka fito,Zarah tai saurin mik'ewa tsaye.

Ido biyu sukayi da Honarable gabanshi ya fad'i,shi azatanshi Rahama ce,Zarah tazo zata gitta tashiga office d'in yace"jimana ta juyo tana kallanshi da manya idanunta,yace"Rahama ce?"

Zarah tace"A'a ni sunana Zarah Not Rahama,tajuya tashiga office d'in batare da tajira me zaice ba.

Tana shiga suka rungume juna da Daddy yace"My dear yaushe kikazo?"tace"Daddy d'azu,yace"toh Maamanku ta min bayanin abinda kike shirin yi,anya Zarah zaki iya kuwa?"

Zarah tayi murmushi tace"don worry Daddy,wallahi babu wata matsala,kawai yanzu dama nakeso nasamu"

Daddy yace"owk yanzu kinzo da papers d'inki?"ta bud'e handbag ta fidosu tace"gashi Daddy"

Yace"toh yayi bari yanzu naje nafara kai papers d'inki,Zarah tace"toh Daddy ina Hotel room 120,Daddy yace"Zarah meyasa bakije gidan Faisal ba?"

Zarah tace"Daddy mubar wannan maganar sai mun zauna yanzu kaje kai wai,Daddy ya tafi Zarah tafito daga office d'in tatafi.

Faisal ne sanye da blue shadda,Sarah kuma tasa blue atamfa,tayi kyau.

Faisal yace"dear d'auko gyalanki yau mufita yawo muyo kwad'ayi,Sarah cikin murna ta d'auko gyalanta suka fita.

Wani Babban Restaurent sukaje,bayan sun zauna Sarah tace"ita dai akawo mata ice cream da biscuit,Faisal yace"akawo mashi pizza da lemu.

nan aka kawoma kowa abinda yayi order,Zarah ce tashigo wurin tafiya take cikin yanga da isa,ta samu wuri ta zauna,waiter yazo yace"me za'akawo mata?"tace"choculate cake da lemu"

Ba'a dad'e ba aka kawo mata,tafara shan lemun kenan d'aga kan da Sarah zatayi ta hango Zarah.

Rud'ewa tayi tare da fad'in wow,Faisal ganin yanda ta rud'e yace"lfy?"

Tace"Dear ka tuna Beautifull yarinyar nan da nake following a instergram,har na nuna maka ita,yace"eh"

Sarah tace"kallarta cen,Faisal ya juya,kwata kwata bai gane Zarah ba,ya juyo yace"ke ba ita bace,wannan ai ba bahausa bace dagani,waccen kuma ai bahausa ce,Sarah tace"wallahi ita ce dear"

Sake juyawa yayi sai lokacin Faisal ya gane Zarah,ta d'ago da manya idanunta tana danna phone d'inta,Faisal yaba d'aya jikinshi mutuwa yayi,mamaki ya kamashi ganin yanda Zarah takoma,duk wanda ya zai ganta sai yayi tunanin batata jin hausa,Sarah ta dawo da Faisal tace"wlh dear a fili tafiki kyau"

Mik'ewa yaga Sarah tayi yace"ina zaki?"

Tace"zanje mugaisa ne,Faisal yace"dear kinsan wacece ita kuwa?"

Sarah tace"A'a

Yace"toh Zarah ce,cikin yanayi na mamaki tace"wace Zarah?"yace"k'anwata wadda aka aura min"

Komawa tayi ta zauna tare da cewa"ya za'ayi Zarah ta zama waccen,dear kallarta fa,wacce bafa ba hausa bace"

Faisal yace"look kinfini sanin Zarah ne,bafa ki tab'a ganin Zarah toh dan me zakimin gardama,toh Zarah ce waccen kuma bari kiga"

Maamaah ya kira yasa bud'e muryar yanda kowa zaiji bayan sun gaisa,yace"Maamaah ya Zarah ta sauka,Maamaah tace"lfy qlau Zarah ai tana nan Abuja tazo wurin Daddynku amma a Hotel ta sauka
[9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›
*ZARAH*
for loveβ™₯and justiceπŸŽ“
πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

*_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_*

P.m.l


146\150

Writeen by Maryerm Mukhtar


DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group


*Allah sarki yar uwa naga sakonki nima wlh ina sanki sosai Allah ya barmu tare naji kince kinason shiga group dina toh amma bakisa numberki ba ajiki nikuma banaso nasa number na a social media amma pls kituro min da number ki insha Allahu zansaki zumunci kuma yanzu muka fara *Nida ke yar uwa ana tare*πŸ˜„πŸ€πŸ€πŸ€


Washe gari Zarah tatafi abuja,a Hotel d'in da Dady yake itama ta sauka,amma batasamu ganin Dady a lokacin ba yana tare da mutane a office,Zarah karfe 4:00 ta shirya jikin jeans nd t-shirt red wando white riga,ta d'aure gashin kanta d'an karamin gyale ta d'ansa ta fita waje tashiga mota da yake driver ya kawota.

Office d'in Dady taje,akace mata yana tare da da bak'i suna meetinga,Zarah ta nemi wuri ta zauna,ba'afi 1hour ba suka fito,Zarah tai saurin mik'ewa tsaye.

Ido biyu sukayi da Honarable gabanshi ya fad'i,shi azatanshi Rahama ce,Zarah tazo zata gitta tashiga office d'in yace"jimana ta juyo tana kallanshi da manya idanunta,yace"Rahama ce?"

Zarah tace"A'a ni sunana Zarah Not Rahama,tajuya tashiga office d'in batare da tajira me zaice ba.

Tana shiga suka rungume juna da Daddy yace"My dear yaushe kikazo?"tace"Daddy d'azu,yace"toh Maamanku ta min bayanin abinda kike shirin yi,anya Zarah zaki iya kuwa?"

Zarah tayi murmushi tace"don worry Daddy,wallahi babu wata matsala,kawai yanzu dama nakeso nasamu"

Daddy yace"owk yanzu kinzo da papers d'inki?"ta bud'e handbag ta fidosu tace"gashi Daddy"

Yace"toh yayi bari yanzu naje nafara kai papers d'inki,Zarah tace"toh Daddy ina Hotel room 120,Daddy yace"Zarah meyasa bakije gidan Faisal ba?"

Zarah tace"Daddy mubar wannan maganar sai mun zauna yanzu kaje kai wai,Daddy ya tafi Zarah tafito daga office d'in tatafi.

Faisal ne sanye da blue shadda,Sarah kuma tasa blue atamfa,tayi kyau.

Faisal yace"dear d'auko gyalanki yau mufita yawo muyo kwad'ayi,Sarah cikin murna ta d'auko gyalanta suka fita.

Wani Babban Restaurent sukaje,bayan sun zauna Sarah tace"ita dai akawo mata ice cream da biscuit,Faisal yace"akawo mashi pizza da lemu.

nan aka kawoma kowa abinda yayi order,Zarah ce tashigo wurin tafiya take cikin yanga da isa,ta samu wuri ta zauna,waiter yazo yace"me za'akawo mata?"tace"choculate cake da lemu"

Ba'a dad'e ba aka kawo mata,tafara shan lemun kenan d'aga kan da Sarah zatayi ta hango Zarah.

Rud'ewa tayi tare da fad'in wow,Faisal ganin yanda ta rud'e yace"lfy?"

Tace"Dear ka tuna Beautifull yarinyar nan da nake following a instergram,har na nuna maka ita,yace"eh"

Sarah tace"kallarta cen,Faisal ya juya,kwata kwata bai gane Zarah ba,ya juyo yace"ke ba ita bace,wannan ai ba bahausa bace dagani,waccen kuma ai bahausa ce,Sarah tace"wallahi ita ce dear"

Sake juyawa yayi sai lokacin Faisal ya gane Zarah,ta d'ago da manya idanunta tana danna phone d'inta,Faisal yaba d'aya jikinshi mutuwa yayi,mamaki ya kamashi ganin yanda Zarah takoma,duk wanda ya zai ganta sai yayi tunanin batata jin hausa,Sarah ta dawo da Faisal tace"wlh dear a fili tafiki kyau"

Mik'ewa yaga Sarah tayi yace"ina zaki?"

Tace"zanje mugaisa ne,Faisal yace"dear kinsan wacece ita kuwa?"

Sarah tace"A'a

Yace"toh Zarah ce,cikin yanayi na mamaki tace"wace Zarah?"yace"k'anwata wadda aka aura min"

Komawa tayi ta zauna tare da cewa"ya za'ayi Zarah ta zama waccen,dear kallarta fa,wacce bafa ba hausa bace"

Faisal yace"look kinfini sanin Zarah ne,bafa ki tab'a ganin Zarah toh dan me zakimin gardama,toh Zarah ce waccen kuma bari kiga"

Maamaah ya kira yasa bud'e muryar yanda kowa zaiji bayan sun gaisa,yace"Maamaah ya Zarah ta sauka,Maamaah tace"lfy qlau Zarah ai tana nan Abuja tazo wurin Daddynku amma a Hotel ta sauka,Faisal yayi mamaki yace"Hotel kuma?"








By:πŸ‘Œ
Maryerm Mukhtar
[9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›
*ZARAH*
for loveβ™₯and justiceπŸŽ“
πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

*_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_*

P.m.l


151\155

Writeen by Maryerm Mukhtar


DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group


*Duk wani book da kukeso na pure moment of life writers zaku sameshi ta wannan link din ana tare*πŸ˜„πŸ€πŸ‘‡

#WWW.PML WRITERS@GMAIL.COM
IG PML WRITERS
#https//www.facebook.com/PML Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com



Maamaah tace"eh ai ba zata dad'e ba, kwana biyu zatayi, Faisal dai bai ce komi ba ya kashe wayar, Sarah tace"wai yanzu dama tazo garinnan amma ta sauka Hotel, dear kalli kayan dake jikinta, kamar ba matar aure ba"

Gani sukayi Zarah tamik'e tafita daga wurin, bayan tashiga mota da sauri Faisal suka bita abaya, Hotel sukaga an ajeta, tafito daga mota tashiga.

Da daddare Faisal yace"inna wai kinsan wa nagani yau da mukafita,inna tace"A'a

Faisal yace"Zarah mukagani a restaurent,inna tace"yaushe tazo garin?"

Faisal yace"yau tazo amma wai a Hotel ta sauka, inna tace"hmm yo ba dole ta sauka Hotel ba, tunda zata had'u da maza yan iska irinta, ai wallahi kad'an kugani"

Faisal yace"ni bansan meyasa Maamaah take goyan bayanta ba, dafa sanin Maamaah tazo garinnan ta sauka Hotel"

Inna tace"kafita daga harkar yarinyar nan,tunda ta nuna bata sanka name zaka damu kanka"

Faisal yace"wallahi inna bawai ina san Zarah bane, kawai ina mata kallo na wadda na rayu da ita matsayin k'anwata, amma babu wanda Zarah ta raina iri na"



*KADUNA STATE*
Feenah ce tashigo kitchen ta kalli momyn ta tace"momy abinci kike mana, momy tace"Feenah abinci nakema Daddynki,Feenah tace"yawwa momy yau Daddy zai dawo koh?"

Momy tace"eh yau zai dawo,amma yanzu ina da meeting zanbar abinci Ameena(mai aiki) ta ida, fita zanyi"

Feenah ta turo baki tare da cewa"Momy kullum baki nan,wai meyasa maman kowa tana zama gida banda manana?"

Momy tace"Feenah kinga ni aiki nakeyi, shiyasa nake fita, amma bakiga weekend ina zama gida ba"

Feenah tace"Momy kullum zan dawo daga makaranta bakya gida,sadda zaki dawo nayi bacci, pls Momy ki ringa zama gida"

Momy tayi murmushi tace"toh Feenah zan ringa zama gida,Feenah tace"Momy da ina da sister mace tare zamu ringa zama gida,muna kwana tare,muna tafiya shcool tare"

Wani das Momy taji a ranta, tashiga wani tashin hankali,Feenah ta tuno mata da abinda ya dad'e da wucewa,abinda take nadamar aikatawa.

Momy tace"Feenah wuce kitafi d'aki,nima fita zanyi"


Momy ta shirya cikin atamfa riga da zani tasa gyalanta mai kyau,rik'e da jikka tafito tashiga cikin wata bak'ar mota mai tsadar gaske, driver ya jata.

Office ta isa,tafito daga mota ta tsaya suna magana da wata.

Meenah ce zaune a cikin office d'in,ma aikatan wurin sukace"tak'ara Hakuri Doctor Rahama ta kusa zuwa"

Shigowar Doctor Rahama tayi,Meenah ta d'ago tana kallanta, wani mugun shock ya kamata ganin wata mai kama da Zarah kamar yan biyu.

Meenah cikin ranta tace"anya Zarah bata da Relationship da wannan matar.

Har Doctor Rahama ta wuce tashiga office Meenah na kallanta.


Bayan tashiga akace Meenah tayi sauri ra ganta kafin tashiga meeting,cikin sanyin jiki Meenah tashiga,magana suka amma hankalinta ba wurin yake ba.

Abinda ya k'arasa Meenah shakku shine da Doctor Rahama tayi murmushi kamar Zarah na murmushi.

Meenah da zatafita ta k'ara juyowa ta kalli Doctor Rahama sannan tafita"

Data fita waje ta tambayi masu gadi kwatance gidan Doctor Rahama sannan tatafi.

Takoma gida tana ba mamanta labari,tare da confidence d'in cewa koma wacece wannan toh tana da alak'a da Zarah







By:πŸ‘Œ
Maryerm Mukhtar
[9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›
*ZARAH*
for loveβ™₯and justiceπŸŽ“
πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

*_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_*

P.m.l


156\160

Writeen by Maryerm Mukhtar


DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group


*Duk wani book da kukeso na pure moment of life writers zaku sameshi ta wannan link din ana tare*πŸ˜„πŸ€πŸ‘‡

#WWW.PML WRITERS@GMAIL.COM
IG PML WRITERS
#https//www.facebook.com/PML Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com



*Kawa naga sakon gaisuwarki ngd sosai Allah ya bar kauna Maryerm Mukhtar really love u*πŸ˜„πŸ€


*Yar Uwa naji gyaran da kikamin ngd sosai dan Allah duk inda kukaga nayi mistake ku gyaramin zan gyara idan ina yin mistake baku gyaramin ai kunbar ni cikin duhu ngd sosai sisters*πŸ€πŸ˜„



*ABUJA*
Zarah na kwance kan gado tana bacci,ringing phone d'inta tayi saurin mik'ewa tayi ta d'auka,bansan me akace mata ba tace"owk gani nan zuwa,aje wayar tayi tashiga toilet tayi wanka.


Tafito tayi shafa ta gyara gashin kanta,tasa riga skirt na lace blue,tayi wani masifar kyau,kallan kanta jikin madubi tayi ita kanta tasan tayi kyau murmushi tayi dimple d'inta ya fito sosai,ta d'auki blue gyale tasa a gefan kafad'arta blue shoes tasa, agogo a hanunta ta d'auki handbag tafito.

Tana tafiya cikin Hotel k'amshin turen jikinta kawai ke tashi,tafito tashiga mota,direct office d'in Daddy tashiga bayan sun gaisa ya ke sanar da ita komi ya kammala,zata iya fara shari'a.

Zarah tace"Daddy inaso zanje gidan Honarable Lawal yanzu,Daddy yace"A'a Zarah banaso kije ke kad'ai,Zarah tayi murmushi tace" Daddy don worry,wlh ba wata matsala babu abinda zai iya yi min"

Zarah tamik'e tare da cewa"zantafi Daddy Adderess d'inshi kawai nake so kabani,Daddy yaba Zarah Adderess d'inshi tafita.

Wani Babban gida suka tsaya,nan mai gadin gidan yake tambayarsu Alhaji yasan da zuwansu?"


Zarah tace"baisan da zuwansu ba,amma ganinshi ya zama dole,bud'emasu yayi suka shiga,Zarah tafito tashiga cikin gidan.

Tana shiga taci karo da Najeeb zaune yana shan lemu,wani kallo tayi mashi tasamu kujera ta zauna,Najeeb yace"wakike nema?"

Zarah tace"Honorable Lawal nakesan gani,Najeeb da gaba d'aya Hankalinshi ya tafi wurin kallan surar da Allah yayi ma Zarah.

Da kyar yace"bari nayi maki magana dashi,ya mik'e tafiya yake yana waiwayan Zarah,batama san yana yi ba,dan phine d'in dake hannunta take dannawa.

Honarable ya fito,ganin Zarah ba k'aramin tada mashi Hankali yayi ba,ya zauna tare da cewa"Rahama"

Zarah tace"Zarah Not Rahama,sir tunda nafara ganinka keta kirana da Rahama,amma bansani ba ko nayi kama da wata Rahama ne,Honarable ya mik'e a fusace yace"Rahama karki maidani k'aramin mutum mana,ya zaki ringa min yawo da hankali,look Rahama idan kin dawo dan ki d'au fansa kan abinda na miki dan Allah kifita Rayuwata,zaki b'atamin suna,kituna nifa d'an siyasa ne"


Zarah tamik'e tare da cewa"wai wace Rahama kake magana nifa bansanta ba,sunana Zarah Not Rahama,naga dai da alama yanzu baka cikin yana yin da zan iya maka tambayoyi,nice lawyer da zan tsaya ma mahaifina akan shari'ar da zakuyi"


Idan kasamu time zan dawo ko na sameka a Office,amma kafin in tafi ga card d'ina duk sadda kake da time ka kirani zanzo,sbd inaso nasan komi kafin a shiga court next week"



Zarah tajuya tayi tafiyarta,mota tazo shiga Najeeb ya biyota da gudu tsayawa tayi,ya d'an sosa kai yace"dama dan Allah number ki nakeso,Zarah tamashi kallan sama da k'asa tajuya tashiga mota.







By:πŸ‘Œ
Maryerm Mukhtar
[9/18, 12:08 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›
*ZARAH*
(For loveβ™₯nd justiceπŸŽ“)
πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›


161\165


Writen By Maryerm Mukhtar


DEDICATION TO Maryerm Mukhtar FansπŸ€πŸ˜„

*Ina masoya books din pure moment of life writers toh ga dama zaku samu duk wani book na kungiyarmu ta hanyar wannan links din ko ina kuke muna tare daku*πŸ˜„πŸ€πŸ‘‡



#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
#https://www.facebook.com/PML Writers-FANS-459256761123035
#http:/maryamsbello.blogspot.com



*Wannan page sadaukarwa ne ga duk wata mai suna FATIMA(ZARAH)*🀝



Hotel Zarah takoma bayan ta aje handbag d'inta,takoma ta kwanta tana maida numfashi,wata irin yunwa tafaraji ta d'auki waya tayi order d'in abinci,chips ne aka kawo mata egg,bayan tagama ci ta kira Maamaah suna gaisawa.

Maamaah nan take cewa"Zarah kinje gidan Faisal kuwa?"

Zarah ta d'an nisa tace"Maamaah wallahi kinsan aiyuka sun min yawa,amma anjima da la'asar zanje,Maamaah tace"babanku yace next week zakufara shiga court koh?"

Zarah tace"eh shiyasa nakeso na dawo gobe,Maamaah tace"miye amfanin dawowar,keda yanzu kike cikin aiki,Zarah karfa kiyi wasa da case d'innan,babu amfanin dawowarki,ki shirya gobe ki koma gidanki,zansa akawo maki kaya"

"Sbd dama abinda ya kamata ayi ne,tunda kin gama karatu ki tafi gidanki,Zarah tace"toh Maamah amma kiyi magana da Yah Faisal d'in dan ki sanar dashi dawowata,Maamaah tace"Zarah yanzu dan zakije gidan Faisal har sai nagaya mashi,ko ba aure tsakaninku ai basai kinbi ta hanya ta ba,kituna tare fa kuka tashi"



Zarah Tace"toh Maamaah zanje goben,Maamaah tace"toh Zarah banasan wasa, karki ga wai Faisal ada yana yayanki toh yanzu mijine a wurinki,kiyi duk abinda mata kewa mijinta,Zarah nasan halinki kina da iyayi,toh ki kiyaye"

Zarah tace"toh insha Allahu Maamaah ba wata matsala,Maamaah tace"toh sai dai kinyi hak'uri da inna,Zarah ta
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment