Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

*BAƘIN KISHI!!! '''PAID BOOK #200 ONLY*






*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}

https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c

```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪
UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖 ```



_🍂"ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU"🍂_






_*RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN.. AMMYN KHAUSAR CEE.... KUMA TAURARUWAR ROYAL STAR🥳*_






*📝NOTE Ada banyi niyar fara buk ɗinnan yanzu ba gaskiya naso sai march na fara so lura yawan ƙorafin wasu da nuna zallar soyayyarsu ga wannan buk ɗin yasa naɗan duba kuma nayi nazarin wasu Abubuwa haƙiƙa idan nabarshi sai A march zan fara to typing ɗinsa zaijani zuwa Appril, April kuwa watan A zumin ne insha Allah to kunga bazai yuba naja typing harciki Ramadan shiyasa na ƙarɓe ƙorafin ku, kuma nima na nazace wasu Abubuwan to gadai yanan nafara yau SATURDAY 26/2/2022 FE BRUARY DA MISALIN 11:54 p.m ,, kadafa kuce nayi typing dare ina malam so my malam yaɗan yi tafiya ne inacikin kewa hakan yasa naɗan tsaya wannan time ɗin dan baku nishaɗi...... GARGAƊI---- Banyarda wata ko wani ya sauyamun Akalar littafi ba, labarin zainuna tsantsar kishi ne dam illar bijirewa maganar iyaye Allah yasa mu Amfana da darusukan da nakeson koyarwa Aciki kuma Allah yasa marasa kyau masu hali irin hakan sudaina, A koda yaushe burina nakawo Abunda zai Amfanemu bawai dan yabamu nishaɗi ƙaɗaiba, Allah yasa mudace*






°••°°``••°°``••°°``°

*NASA DAUKAR GA DIKAN MASOYANA*






_TARIN YABO DA JINJINA GAREKI MY SWEET MARYAM INAJI DAKE FA,,,, FATANA CIKIN WATANNAN MUSAMI TWINCE GAREKI😁_






°°••••°°°°```````°°°••••••
JINJINTA GADIKAN ILAHIRIN MEMBERS NA ƘUNGIYAR ROYAL,,,,, DOLE NASAKU MEMBERS NA NOVELS OF MUJAHEEDAH,, INASONKU OVERRR.....





*TAYAMA ZANYI SUYA NA MANTA DA ALBASA?? AI SAKI MY BESTY QUEEN MARYAM SANUSI WANNAN DOLE NE DOMIN KECE FITILA TA DAKE NAKE RAWAR GABAN HANTSI,, INAMIKI SO NA MUSAMMAN*







_BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM_

_^DIKAN YABO DA GODIYA SUNTABBATA GA MABUWAYIN SARKI MAIRAYAWA SANDA YASO DAMA ƊAUKA SANDA YASO, INA GODIYA GA ALLAH DAYA SAKE BAN IKON SAKE RUBUTA WANNAN SABON LITTAFIN NAWA MAITAKEN BAKIN KISHI_




*MARUBUCIYAR °•° MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM ""PAID BOOK" BARRISTER KHALEEL FREE BOOK-- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA, FREE BOOK-- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK-- FAHAERT HOT LOVE FREE BOOK,,, SO SIRRIN ZUCIYA-- AND BAKIN KISHI!!! ""PAID BOOK"" IS LANDING........ MUJAHEEDAH (MATAR MALM) CE KADA KUMANTA KUMA AMMYN KHAUSAR...*






FREE 🅿️ 1 TO 2..






Wani kyakykyawan gaye nagaban kwatance na hanga yana Zaune kan resting chair gefen sa ƙaramin stoll ne ɗauke da drinks na kwali sai kofin glass, lokaci lokaci yakan ɗauka ya kurɓi lemon dika hankalinsa nakan jaridar dake hannunsa, Sanye yake cikin t.shourt baƙa da gajeren wando trozer baki,



Idanuwansa farare sol kamar madara da zara zaran giran idanuwa, bazaka kirashi baƙi ba, haka kuma ba zaka kirashi fari ba, baida tsawo kuma baida gajarta gayanan dai dai dai misali,



Lips ɗinsa pink ne bakinsa ɗan karami kamar Antsaga da reza,



Hunmmmmm bari dai nabar mukushi hakan readers dan harna ga su o.o Ana haɗiye yawo to wannan mallakar wata ne watar ma wadda keda baƙin kishi!!! idan ko dakwai wadda zata iya to bismillah badai ruwan Mujaheedah ɗauko rahoto ne kawai nawa........




Lunshe idanuwa kawai yake wadikan Alamu yanajin daɗin ya nayin,





_•••LABARI YAKORO AMMA SAIDAI KASH BACCI YACI ƘARFIN IDONA YANZU 12:26 p.m SO KUMUN AFUWA SAI ZUWA SAFIYA DANJIN NEXT PAGE MUJAHEEDAH TAURARUWAR ROYAL_°°°°°







_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_






WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948






*BAƘIN KISHI!! "PAID BOOK #200 ONLY*


FREE 🅿️ 3/4



*RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN... AMMYN KHAUSAR CE..... KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳*



*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}

https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c

```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪
UP-UP-UP```

_🍂"ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU"🍂_




_GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰_




```YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA```



```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```








*LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI*






A fusace ta shigo gidan har tana tuntuɓe idan ta sunrufe saboda tsabar fushi...



Ɗagowa Za'i'd yayi harya buɗe baki zai kirata Amma ina harta shige cikin gidan bakan bakan,

Girgiza kai yayi A fili ya furta "Anur Zafin fushi ga Zuciya ko dawa take A yau ɗin kuma,"?






Shigowa su Najwa da Amal da Afan sai salman dake ta faman faɗa yana kunfar baki, Sukuwa dik sunwani sumi sumi suna tafiya,





Girgiza kai Za'i'd ya sakeyi Yace," Wannan gidan namu Akwai gwara cikin sa",
Ɗaga musu hannu yayi batare da yayi magana ba Alamar dikansu suzo nan,




Najwa Tace," Shikenan munshiga uku wllh Anur halinta A kwai gyara mukam munshiga ukunmu ga wannan baƙin mugun bayan mu gawani gaban mu," kamar tayi kuka take maganar...






Amal Tace," baku ne kuke wani biyeta ba ni wllh daidai nake da ita,"







Ƙarasowa wurinshi sukayi suka ɗan duƙa ƙasa,


Salman ya zauna kusa dashi,



Za'i'd Yace," me kuma ke faruwa yau ma faɗan suka sakeyi ko,"?






Salman Yace," ni inama nasani koda naje ɗauko su ita waccan mai *BAƘIN KISHI!!!* Harta tako ƙasa fa tadawo,"





Saida yaɗan ƙurɓa lemunsa hankalinsa kwance still idanuwan sa nakan jaridar Yace," Ni Abunda yafaru nake son sani,"






Salman Yace," Affan faɗama yaya Abunda Akayi,"




Affan ƙarami ne dika shekarunsa 11 ne Amma yanada shegen wayo ga surutu hakan yasa Za'i'd ya dage Akan saidai A kaisu makaranta ɗaya dan shine ƙaɗai zai riƙa bashi rahoto Abunda suke..




Affan Yace," Uncle wai da Aunty baba da ƙarama sukayi faɗa da wata, Aunty Annur Tace ita bazata haɗa ƙawa da kowa ba shine ƙawar tace wai Aunty Amal takeso to sai sukayi faɗa har jiwa Aunty Annur sukayi ga Hannu jini yafito Uncle maths ne yada keta yace wai ita *BAƘIN KISHI!!* ne da ita,"







Salman Yace," kagani ko wllh ina tsoron halin *BAƘI KISHIN NAN NA ANNUR* Kowa yasa narma da Abu ɗaya A kan me,"?





Ɗaure fuska Za'i'd Yace," wato harkuna ƙarfin faɗa ko,? to tinda hakane kai Affan jeka kira Annur kace tazo yanzu kona sameta can natatta kata,"



Dagudu Affan yayi ciki...... .....







_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_



WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948






*BAƘIN KISHI!! "PAID BOOK #200 ONLY*


FREE 🅿️ 36/6



*RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN... AMMYN KHAUSAR CE..... KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳*



*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}

https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c

```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪
UP-UP-UP```

_🍂"ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU"🍂_




_GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰_




```YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA```



```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```








*LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA*






*IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!*





*MONDAY 28/2/2022 FEBRUARY*






A tare suka dawo saiwani zuzzumɓura baki take, nesa dasu taɗan tsuguna Tace," Gani Uncle,"




"Shina saboda ku masu ƙarfi ne kukaje A school kuka Aza sansanin yaƙi ko? Harda bugawa, kuna ƴan'uwa ko kunya bakiji ke gaki babba Amma kina faɗa da ƙanwarki ƙanwarma ƙarama sosai ko "?






Tana tura baki Tace," Uncle Waifa dan nace bazatai ƙawance dawata bane shine tarufeni da faɗa wai ban isa ba ni ai ba uwarta bace, Shine ko na mareta sai muka fara faɗan,"






"A kan me zaki hanata Ƙawance da ita,"?
Batare da yaɗago ba yayi maganar...







"Uncle waifa dani take ƙawance shine dan tsabar munafurci saita dawo kan ƙanwata ma? wllh koda kan wata taje saina rabu da ita kuma in zazzageta to balantana tadawo kan ƙanwata Hunm wllh naso ta tsaya lokacin wllh dasai nafasa bakinta lokacin dan ba shegiyar da ta isa tahaɗani kishi da wata ƙarya ne wllh dole ta zuna dani niƙaɗai,"








Sai yanzu ya Aje jaridar yana kallonta yarda take zaro zance batajin tsoro kuma iya gaskiyarta take maganar shike ƙara masa mamaki dama burgesa sam bata ƙarya dan ta burgeka koda itace batada gaskiya tofa idan Aka tambaya zata faɗa wanan halin nata nadaɗa burgesa.







Salim Yace," ke dan Ubanki A gan Uncle kike magana haka bako tausasa murya, wai ma ni dan tsabar iskaci irin naki Saime dan wadda kike ƙawance da ita takoma gun ƙanwar ki, ke wacece da bazayi kishi da wata ba? ni wllh ina mamaki ina kika ɗauke wannan *BAƘIN KISHIN* naki dik Ahlinnan bamai shi, to bari kiji bama ita datake macce ba Idan Allah ya ƙaddara miki Auren Mijin Mai mata 3 fa kizama ta 4?,"






Wata irin zabura Annur tayi har boos ɗin jikinta na motsawa sa ƙarfi dan hijab ɗin jikinta tiyobo ne ya zauna mata Ajiki,





Su A zatonsu Wani Abu ya cijeta,





Za'i'd kuwa saurin rufe idansa yayi dan saida yaji wani irin shock da ƙarfi tindaga ƙafarsa harzuwa kansa,






Kuka tasa tana faɗin "Wllh saidai na mutu banyi Aure ba, Amma bazan taɓa zama da kishiya ba Dan wllh ni *ANNUR INADA BAƘIN KUSHI!!!*, wllh Ya salim sam baka sona ni wllh saina bar gidan nan yau,"
kuka take sosai tamiƙe dagudu tayi cikin gidan...







Mamaki hana Salim koda motsi sukayi,





Za'i'd kuwa maimata kallar mar yake *BAƘIN KISHI ANNUR*.......







Kamar najwa zatayi kuka itama tamiƙe tabi bayan Annur cikin sauri.


Allah sarki Najwa tana mugun son ƴar'uwarta Annur dik cikin gidan ba wanda tasu tazo ɗaya irin Najwa dik da halinsu ba ɗaya ba Amma tana mugun son Annur harda tausayinta yagama shige Najwa....










Cikin sanyi Za'i'd Yace," kutafi kuma kads naƙara jin faɗan Almal kinji ko,"?



"To Uncle"






Salim Yace," Ya Za'i'd nifa wllh inajin tsoron halin Annur irin wanan *BAƘIN KISHIN* Haka,?






Ajiyar zuciya Za'i'd yasau ke kafin Yace," Nifa ban ɗauke wannan A matsayin wata matsala ba, kawai yarin tace kedamun so foget Abourt it zata daina wannan dik ƙuruciya ce,"









Salim Yace," Ƙuruciya fa kace Ya Za'i"d dik fa tagirme su Amal Najwa ce ƙaɗai taɗan Fita ko ita basosai ba shekara 19 Annur takeda fa amma kake kira mata ƙuruciya Ya Za'i"d,"?







Murmushi Za'i'd yayi kafin Yace," ni ban ɗauketa wata babba ba kuma nasan yarintace wannan inatasan wani kiashi balanta kuma Ace *BAƘIN KISHI!!!* kaga ni maganar nan ta isheni bara naje ciki kunsamin ciwo kai da wannan surutun naku........







_BASEERATW ITACE ARZIKINA😍_







WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948






*BAƘIN KISHI!! "PAID BOOK #200 ONLY*


FREE 🅿️ 7/8



*RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN... AMMYN KHAUSAR CE..... KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳*



*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}

https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c

```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪
UP-UP-UP```

_🍂"ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU"🍂_




_GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰_




```YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA```



```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```








*LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA*






*IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!*






*WACECE ANNUR?*



Annur kyakykyawa ce ta gaban kwatacce tana da yalwataccen gashi har gadon bayanta ya sauka, baƙi ne silik tsantsi tsawo.

Tanada ƙaramin baki lips ɗinta jane kamar tashafa janbaki tana da manyan ido wato golding eye's da zara zaran eyelashes, Farace sol Amma farin maija ne, duguwa ce baso sai ba,

Tintana ƙaramar yarinya kyanta yake A bayyane,.



Annur tana da wani masifaffen kishi wanda idan ya motsa ita kanta bata iya controlling kanta , Su biyu ne kawai ƙaɗai ƴaƴan Alhaji Salisu Annur itace Babba sai ƙanenta Affan...





Tin tana shekara 5 Iyayensu sukayi hatsari A take suka rasu saka makon ƙatuwar motar da tabin kan motarsu,




Annur taci kuka sosai kamar bazata daina har kwanci A hosbital tayi A lokacin Affan baifi shekara 1 ɗaya,
Abban Za'i'd ya maidasu gurinshi dan shine babban yayan Mahaifinsu. Tinda tazo gidan bata wani sakewa kullum cikin kuka take Najwa ce ma take rarrashinta dan tana mugun tausayinta,
A lokacin Za'i'd baya 9jar yana Estan bool gurin karatunsa na lafiya.





*WAYE ZA'I'D?????*



Za'i'd Shine ɗan yayan Mahaifin Annur, mutum ne shi mai matiƙar haƙuri da tausayi wannan dalilin yasa ya fara karatun lafiya, Tinkan yaje yake masifar son Annur dan yarinya ce maishiga rai gashi tana ƴar Mahaifinsa, Baban ta yasan da hakan tinkan yaje Yace," ko bayan ransa Yabawa Za'i'd Annur, Sunada shaƙuwa sosai da ita, Daya sami labarin mutuwar Iyayenta baƙaramin tashin hankali yashiga ba, tinda lokacin yaƙara sawa ransa shine kawai zai iya Auran Annur batare da tayi maraiciba, Alhaji Misbah yana da mata ɗaya hajiya Maryam macce mai matuƙar haƙuri da kawaici wanda halinta ne ɗanta Za'i'd yaɗauka Sunada yara 3.. Za'i'd Shine babba ya nada ƙanne 3 Amal salman Husna, Sunsami tarbiya sosai dai dai iyawar iyayen nasu....






*MUNDAWO LABARIN*





Da ƙyar Najwa tasamu Annur ta haƙuri,



Shiga ɗakin Mamy tayi tasa meta kwance kan cinyar Najwa tana lallashi,



Mamy Tace," Haba my Annur? saboda salim yamiki maganar kishiya shine zaki shiga damuwa haka? Kinga barshi Wasa yake miki kece kawai Mijinki zai Aura bawata kishiya da zai miki, Ai kesan Uncle ɗinki Za'i'd baya da ra'ayin mata 2 ko,"?






Jinjina kai tayi Alamar eh




" to meye Abun damuwa maza tashi kishare hawayenki kafin Uncle ɗinki yazo tinɗa Yake jiranki kuje shopping kinsan saura bikin naku yakusa ko,"?







Rufe idanta tayi wai taji kunyar mamy..





Mamy dariya take tabar palourn Amma Aranta tana fatan Allah yasa idan suka gaggauta ɗaura Auran tadaina wannan *BAƘIN KISHIN* nata.







_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_







WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948




*BAƘIN KISHI!! "PAID BOOK #200 ONLY*


FREE 🅿️ 9/10



*RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN... AMMYN KHAUSAR CE..... KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳*



*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}

https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c

```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪
UP-UP-UP```

_🍂"ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU"🍂_




_GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰_




```YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA```



```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```








*LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA*






*IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!*






A mota tasameshi ya jingina bayansa jikin kujerar motar idansa rufe,



Kanshin turaren tane yafara mata iso ,


Kamshin motar na nashi turaren ya haɗe danata da sallama tashigo,


A hankali yabuɗe idanuwansa, ya saukesu kanta, saurin duƙar da kanta tayi tana gaidashi.



Bai Ansaba still kuma bai ɗauke idasa kanta ba.




Sake ɗagowa tayi suka haɗa ido, ɗan tsurawa juna ido sukayi naɗan wani lokaci kafin tayi ƙasa dakanta,



Kusan 3 minutes sannan ya kunna motar, dasauri gate man ya wangale masa gate ɗin suka fice,





Ɗan tura baki tayi wanda yariga yaza memata kamar jiki, Tace," Uncle bazaka Ansa gaisuwa tabane,"?




Jinjina kansa kawai yayi Alamar eh.




Diddira Ƙafafu tafara A motar tana ƙoƙarin janyo hannunshi,




Da sauri yataka birki, Yazu bamata ido dan baƙaramin shock yaji ba kamar yaune tafara taɓashi,



Janyo hannun nasa tayi tawani maƙalƙale tana ƙoƙarin matso hawaye,




Janye hannunsa yakeson yi Amma tahanashi damar hakan.



Ƙyaleta yayi yasake kwantar da kansa jikin kujer motar,





Zuba masa ido tayi ganin baice da ita komaiba kawai saita sake kukan maiƙarfi "Ni..ni..ni yanzu Uncle kadaina sona shin laifin me namaka dan Allah Kadaina fushi dani," taƙarasa maganar tana ƙoƙarin faɗawa jikinsa,





A fili yafurta ya Allah! dan wani irin yanayi yafaɗa jinta jikinsa tana kuka..




Ɗan bubbuga bayanta yayi kafin da ƙyar yace," Its owk my Annur yawuce kawai banason kina faɗa dakowa ma balantana su Amal ƙannenki nefa kinason su rainaki ne,"?






Girgiza kai tayi Alamar "A'a"






Yace," to kada
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment