Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
ALFARMA!
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲

BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM

by鉁嶐煆�
Rasheeda S' Director

ALLAH KABAWA BABY KHAYRAT LFY馃げ馃徎


Page 1


Wata bishiyace maitaren inuwa"mutanene zaune agindinta,gadukkan alamu sunajin da din iskar dake kadawa daga jikin bishiyar" yawancin mutanen dake zaune agun dattijaine, ahan kali nake tafiya cikin nusuwa da kamala,wanda mutane sukewa tafiyata lakabida rigimace kesani yinta"harna iso dafda bishiyar,harkasa naduka nagaida wadanna tsoppin "dukansu suka amsamin cikin hadai baki"namike nawuce"
Wanna yarinyar yar albarkace tasamu tarbiya allah yayi mata albarka tareda namu zuriyar bakidaya"hakanekam ameen ya allah"abinda mutanen dana gaidasu suke fada kena"
Bayau nasabajin hakan daga bakin mutane ba dan haka nima na amsa da ameen"nacigaba datafiyata"harna iso kopar gidanmu RUMAINA! cak nasaya sakamakon jin irin wanna kiran tabbas nasan wadanna samarin unguwarmu zauna gari banza nanne "saikawai nasa kai nashige ciki
Daya daga cikin samarin yace sadiku kaga yau mutumiyarka taki juyowo bare muga wanna kyakyawar fuskar nata"wanda akakira da sadiku yace aykam naso ace naga fuskarna kozanyi barci maikyau yau"sadiku yajuya yana fuskantar abokin nasa, lawan allah ni yarinyarna wani sa in soro take bani.akwai wani rana tafito isalami nasareta akan kwana wlhy data kallene da idonta saida naji gabana yafadi"kyan yan yy yawa saikace aljana"dariya lawan yy ai ni narigaka fadan haka" kyan yarinyar yy yawa wani lokacin nakanyi tunanin hakan"amma allah mutumce allah ne kawai yahalitta abinsa haka" wanna idan ka ajeta agidanka ai ko kopar gida bazaka lekaba"haka suka rika jajantawa junansu"
Dasallamata nashigo gida mama dake zaune kan kujera yarsuguno ta amsamin sallamar"nakaroso inda take"sannu dagida, mama yauwa RUMAINA harkuntaso,Eh muntaso mama na nimi guri kusa da ita nazauna tareda cire hijab ina"mama tadubeni cikeda kulawa "RUMAINA jeki dauki abincinki kici dannasanki yanzuhaka saiki kai hardare bakiciba"kuma gashi bawani abincin kirki kk ciba kafin kitafi"to nace namike nanufi kitchen inmu dake gefe da dakin mama,nashiga nadauki abincin nadawo nazauna inda natashi"mama yau malaminmu yace karna sake zuwa saida kudin makaranta"nawata uku da akebina gawanna watanma takusa karewa,numfashi mama tasauke hakane kam ai sinyi kokarima to bari babannaki yashigo nadada tunamasa"dan nasan shima bai manceba,to nace nasaka hanu cikin abincin
Nashiga sakurar abincin bawani meyawa naciba namaida sauran narufe shi a kitchen,sanna nawuce daki natube uniform injikina"nasaka kayan zaman gida,na dauki jakar makarantar bokona nazo nazauna kasan nadi sanna naciro book nafara bita kamar kullum"
Duk dakasancewar bana zuwa makarantar boko yanzu hakan baihanani bitar abinda na iyaba"jin sallamar baba yasani aje book in nafito" na isa inda yake naruko hannusa,sannu da dawuwa baba, yauwa mamana ga sarabarki yasaka hanu a aljuhu yaciro dabino kwara hudu yamikamin"hanu biyo nasa nakarba tareda yingodiya,yadaura hannusa akaina allah yamiki albarka ameen nace sanna najuya nakoma daki,
Inda mama take yakarasa tayi hanzarin shinfida masa taburman dake gefenta,yazauna sanna tayimasa barka dashigowa. Mama tadaukowa baba abinci ya gyara zamansa yanaci suna hira,mama tanisa tace malam yau mlmn makarantarsu RUMAINA sunce kada tasake zuwa saida kudin da ake binta nawata uku,numfashi baba yasauke hakane sunyi kokarima wlhy kullum da kudinsu nake kwana araina banaso yarinyarna tasake zama babu makaranta dukabiyu,allah yaga zuciyata kumanasan zai dafamin amma ga yan wasu kudina barinabaki koda nawata biyone ki aje gobe inzata makarantar saiki bata takai musu suyi hakuri insha allah zannimi sauran sai abasu,yasa hanu a aljuhu yaciro kude yan dari biyu guda biyar allah bayataba toshemaka hanyarsamu duka saidai in bakatashi kanimaba,kinga wanna kudin fina nazu nawuce gona dan indan cire ciyayinda suka toho cikin shinkafarna,bayan nagama ina fita bakin titi saina hangi wata mota direbar yanata fama da ita,sainaje inda motar take.naketambayar mai motar ko lfy nan yake shaidamin haka kawai tasaya,
Nacemasa barina dubamasa cikin ikon allah kuwa motar tatashi aiko yytamin gdy yaciro wadanna kudin yamikamin nakikarba harna gutashi yabiyoni yasaminsu a aljuhu, allah mai iko mama tace kwarai kuwa allah baya toshewa bawansa hanyarsamu.kaduba kaga dazu bakadasu yanzukuma sai yabaka allah abin godiya, karbi wanna. yamikamata dari hudu'takaimu nawata buyun idan allah yayarda zan ciko musu dayan dana wanna wata maikarewa, mama takarba tana fadin allah ubangiji yabuda"
Rinsa idonuna nayi daga cikin daki inajiyo abinda suke tattaunawa. Najiwani irin radadi acikin zuciyata.aduksanda naga mahaifana cikin halin rashi sainaji duk badadi, harnarikaji ina ma ace ni namijine da nataimakawa mahaifina,amma dukda kasancewata mace hakan baihana zuciyata bugawa,zankuma cigaba dayimusu addu'a kamar yadda kullum nake musu" hawayenda yazubomin nashare" jinsunyi shiru dazancen yasani cigaba da bitar karatuna.
Wani yarone yy sallama su mama dake zaune awake suka amsa masa,daga inda yaron kesaye yace wai ana sallama da RUMAINA,
Baba yanumfasa sanna yaceda yaron kajekace haryanzu ba abata damar sayuwa da samariba,to yaron yace yafita.kasakasa nakejin maganar su saidai banji abinda suke fadaba,sai fitar Baba dana hanga gadukkan alamu masallace yanufa dan lokacin sallah yy"
Namike nafito dannayi alaula,mama takirani daga inda nake RUMAINA yimaza kiyi sallan kidauko mana markade"tonace namike nashige daki nagabatar dasallah,ina idarwa nafito.nashiga dakin mama nakarbi kuden markaden nafita,
Ahankali naketafiyata cikin nutsuwa harna iso kwanar gidan maimarkade. gani nayi anfitomin agaba bashiri najanasaya, saikuma nanimi kaucewa gefe dannawuce yakuma tare hanyar,yanafadin RUMAINA meye nufin mahaifinki dakullon idan anje gunki saiyace haryanzu baibaki damar sayuwa da kowaba,kojari yakeson kafawa dake dan yaga kinada kyau! Kindaisankoni wayene agarinna ko idan nanimi abu tofa sainasamu kota karfice kisani bazan taba barin wanna kyakyawar fuskarba, kifadawa mahaifinki kinasona kuma gobe zanturo iyayena....tunkan yakarasa zancensa nadakatar dashi dankuwa nafiskanci abin nasa cinfuskace"hannu nadaga masa dafadin,dakata malam katausa harshenka kasan maganar dazaka rikafada akan mahaifina.idan kasake kace zakaci zarafin mahahaifina bazan taba kyalekaba,kai kahaifamasani?dazaisa doka akaina kanimi janye dokar? karka sake kasake tareni dawanna zancen danni nasan darajar mahaifina. Madadin yaji haushin abinda nafada saima kalmasa hannu da yy akirji yakurawa bakina ido yana murmushi da lumshe ido tareda lankwasar dakansa duk inda najuyar dakaina shima saiya juya,naja dogon tsaki naraba gefensa nawuce
"koda nadauko markaden nafito nan nakuma taddashi saye,yana ganina yakuma masowa inda nake banko saurareshiba nayi saurin wuceshi"
Narasa meyasa wasu masu kude sukedaukan kan kamar sunfi kowa aduniya,sadam"tijjani yana daya dagacikin jeren wadanna masukuden"tabbas nasan kamar yadda sadam" yafada idan yanimi abu tofa saiyasamu kota halin yy dan saboda mahaifinsa maikudene nagaske,kuma duk abinda sadam keso tofa mahaifinsa alhj tijjani saiya samar masashi kada karfin dukiyarsane"
Ta allah batakaba nafa蓷a inashigewa cikin gidanmu,,babu kowa asakargidan nakarasa gun wankewanke nasauke markaden saman dakalin gun, najanyo ruwanatace kullun sanna nagyara gun dana bata,naje nayi alaulan magrib,saida nashiga dakin mama nasanar mata nadawo kafin nawuce dakina.bayan nayi sallah,najanyo jakar islamiyata nafara bitar ALKUR'ANI "maigirma"dankuwa gobe zamubada hadda,saidanaji barci yacikarfina sanna narufe KUR'AN "din, tareda mikewa nahaye saman dan madaidaicin katifata dake gefe adakin,batare da bata lokaciba barci yatafidani"

Washegari bayan nayi salla nafito madaidaicin sakar gidanmu nashare saf,na tarkasa kwanuka naje nawankesu saf,kafin nashiga kitchen nahada wuta na daura ruwa"sanna nakoma daki nakuma kwanciya,kasancewar yau asabarce dasafe mukezuwa islamiya,tun 9:am muke tafiya mutashi 6:pm,haka ranar lahadi ma,bakamar sauran ranakunba"
Dankwanciyar danayi barci yasamu damar daukata,saiji nayi mama natashina"ke RUMAINA yaubazakije makaranta bane?kiduba agogo kigani...dasauri nabude ido tareda saukowa daga saman katifar saikuma nasaya ina kallon mama,itama nitake kalla tanafadin au sayuwa zakiyi bazakiyi azaman shiriba, juyawa nayi dasauri nafita na isa bakin rijiya naja ruwa,natafi bayi nayi wanka inafita nashiga shiri cikin sauri,fitowa nayi ina rikeda hijjab dajakata ahanu,nanufi kofar kitchen inda mama kezaune'saman kujera yartsuguno nazauna,
Mama naganina taturamin koko da kosai gabana da hanzari nakarya "sanna namike saye nasaka hijjab ina,mama natafi,to allah yabada sa'a gashi kibasu wanna kudin kicedasu suyi hakuri insha allah za aciko musu,tamikomin dari hudun da baba jiya yabada.nakarba ina fadin toh" ,kodanazo bakin kopargida sanda nakaranto addu'ar fita daga gida kafin nasaka kafata tadama nafice agidan............




Comment and Share





MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
ALFARMA
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲

BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM

by鉁嶐煆�
Rasheeda S' Director

ALLAH KA ALBARKACI ZURI ARMU"BAKI DAYA
KABAWA BABY KHAYRAT LFY馃げ馃徎

Page 2


Dadan saurina naketafiya danganin 9 tagota, banyi wanitafiya mainisaba na isa bakin get in makarantar,dake bayan layinmu,
Inadaga kaina mukahada ido da hafsat yar ajinmu,tadagamin hannu alamar insaya,takaraso inda nake'ayya dan allah RUMAINA kin iya haddan da malam nuhu yabada?Eh na iya" todan allah koyamin,ido naware kai hafsat yaushe harna koyamiki bakiganin munyi Letti ne yaushe harna koyamiki kidai bari inmuntashi saina koyamiki,
Tariko hannuna,dan allah RUMAINA kitaimakeni wlhy nasan yauduka zansha kinsandai abinda malam nuhu yafada jiya akan duk wanda bai haddace shafinda yabada jiyaba,kitaimakamin,danjim nayi daga bisani kuma nasunkuya naciro KUR'ANI" itama sunkuyawar tayi nafara bitamata shafi daya wandake dauke da aya daya dakecikin suratul BAQARA,batabani wahala wajen daukaba saida natabbatar ta'iya kafin namike lokacin har10 tayi, mukashiga cikin makaranta"
Sorone yakamani danganin malaminda ketare letti,yana ganinmu kuwa yadaure fuska.muka karaso inda yake jikinmu nabari tunkan yabamu umurni mukazube kasa bisa guiwowinmu,
Mikewa yy daga kujerar dake zaune akai cikin fusata sai yanzune zakuzo makatanta?wato zuwa makarantarkuma naganin damane ko,yadaga dorinan dake hannusa ya zubawa hafsat yakuma karamata saida yamata bulala biyar lafiyayyu,kafin yace tatashi"yanufo kaina nandana jikina yakama cirawa,kafin nayi wani aune saisaukar bulala naji nayunkura zanmike dan nagama dimaucewa,
Saijin saukar wani bulalar nayi wanda yasani kwalla kara maikarfi "wanda yahaddasa fitowar dalubai da malaman makarantar,
Hannuna nadaura kan fuskata danaji keyimin radadi kamar yazubamin barkono"saijuya kai nake hawaye nasauka daga idona daya wanda yakemin masanancin radadi "dasauri malam nuhu yakaraso yana fadin yy lfy meyasameta?inda nake durkushe yamaso yanafadin wani abunne yashiga miki ido?dan ganin hannuna akan fuskata, nidai saihawaye nake dayarfe hannu,bawai zallar rakibane naji zafin dagaske saimurkusa idon nake duk tanbayar dayamin ban bashi amsaba,dansawa yamin badake nakeba?zabura nayi tareda cire hannuna akan fuskata.yakalli idona sanna yakalli malamin daya bigemu,rai bace yace kayi meyekena yanzu idan dayazo dasausayi yataba idontafa,
Kada kasake dukanta,toma wani letti tatiyanzu dahar zaka yimata irin wanna raunin,
Yasunkuyo yanafadin sannu yasaka hannu a aljuhu yaciro wani roba nidai bansan kotameyeceba yamikamin"hungo shafa agun,nakai hannu nalakata nagoga agun.
Jama ar'gurin kaf hankalinsu nakammu,wasu malamanmu biyu malam haruna da malam yusif,malam haruna yamaso kusa da malam yusif kaduba kagani mehakan yakenufi tunda nake amakarantarna bantaba ganin dan anyiwa daliba hukunci malam yy maganaba sai akan wanna yarinyar,malam yusif yy murmushi nima abinda nakekan sakawa araina kena.gadukkan alamu akwai wata akasa,ammako indai hakane malam yamin shigarsauri"uhm ay hakane yarinyar tayi sosai bawanda zaiganta bai yababa allah yabata kyau kuma tasami tarbiya kodaga lafazinta zakagane sansar tarbiya, cewar malam haruna, hakanekam,amma bakomai dankuwa sundace matuka...

Malam nuhu yamike yace kowa yakoma aji yakallene yacedani tashi kitafi aji,nameke nakade hijjab ina nashige aje nanimi guri nazauna,dasauri hafsat ta iso indanakezaune,dan allah RUMAINA kiyihakuri ninajanyo akabigeki har akamiki rauni,gergeza kainayi naceda ita karkidamu haka allah yahukunta...kafin takumacewa komai malam yashigo dan haka tanimi guri kusadani tazauna,nan yafara karbar hadda,layi layi yakebi haryazo layinmu wadanda sukegefena subiyu dagasu saini bayan sunbada,yasallakeni saiyanuna wacce take gabadani,atunaninsa bazan iyayin karatunba dannaji ciwo...niko ganin haka yasani saurin gyarazamata tareda lumshe idona nafara karatu cikin muryata,shiru ajin yy kamar bamutane ciki hatta ajinda muke makota dasu malaman dasuke zirgazirga asakar makarantar tsit sukayi, suna sauraron karatundake fitadaga bakina,saida nakai karshen ayar kafin nabude idona,kabbara jama'ar dasuke ciki dawajen aji sukayi,nashajin mutane sunafadin muryata yanada matukar dadi musamman idan ina karatun (ALKUR'ANI) kaina asunkuye inadagawa kuwa muka hada ido da malam nuhu gadukkan alamu nidamacan yake kalla,nayi saurin kawarda kaina,shima yamike baikumabi takan sauran dalibanba yafita...
Dagana malamai sukarika shiga suna bamu darasi,harlokacin tashi yy 6:pm akatashemu, inafita daga aji nanufi office nayi sallama abakin kofa nasaya batare danashigaba "dagaciki akace nashigo, inashiga naga malam nuhu ne shikadai azaune yana duba wasu littatafai na isa inda yake namikamasa kudin waigashi ayihakuri in allah ya yarda za aciko sauran, saida rubutunda yake yy yadago ya kalleni saikuma yamaida dubansa kan wata takardan dake gefensa,yajanyo yasoma rubutu "daga indanake ina iyahango abinda yake rubutawa,ido naware danganin abinda yarubuta kamar haka,(RUMAINA adamu"tabiya kudin makaranta nashekara, wato har adadin gamawarta鈭�) yanakaiwa na yature files in gefe yacigaba da abinda yake,dada mikomasa kudin nayi gashi malam,idonsa nakan abinda yake yace jeki narubuta"ai gakudin baka karbaba...hannu yadagamin jeki nace,
Jiki bakwari najuya nafice,ahanya narikasake sake araina,komeyasa malam nuhu yy haka oho" tafiyata nake ahankali harna karyo kwanar layinmu,daga inda nake ina iya hango kofar gidanmu,baba nagani dawani saida na iso daf kafin nagane wanda suke taredashi.dam naji kirjina yabuga alhj ayuba ne babban aminin alhj tijjani mahaifin sadam,wato sadam dagaske yake nasan ba abinda zaikawo abokin mahaifinsa kofar gidanmu inba abinda sadam yaceminba,
Na isa nagaidashi ya amsa cikin sakin fuska,masha allah gadukkan alamu wanna itce surkuwar tamu "gaskiya sadam ya'iya zabe maikyau,nidai saurin barin gurin nayi,koda nashiga gida bakowa dakin mama naleka batana hakan yatabbatarmin tana bayine danhaka nashige dakina.ina aje jakata nazube saman katifa ko hijjab ina bancireba" tunani nake cikin raina "lallai sadam yasaba lamba,toni ko auren zanyima ai bazan aureshiba "mutanenda basusan darajar dan adamba,sune zanje nazauna dasu' dukda karancin shekaruna ainasan abinda yadace dawanda baidaceba,kumanasan yakamata,danni bajahilabace addinina yakoyardani abubuwa dadama" gidansu kuwa suntake sani danbazance basusaniba,toni mezan dawanna ahalin"
zuwacan namike nacire uniform injikina nadaura zani nasaka karamin hijjab nafito"nadibi ruwa najenayi wanka inafita nayi alaula dan magrib tagabato, inadhiga dakikuwa anakiran sallah,nashinfida sallaya nagabatar dasallah, jinshiru da mama tayi bata jimosinaba yasata lekowa dakin,RUMAINA wainikam kullum sai ancedake kici abincine kam.tun bakiyi wayoba nakesaki gaba harkuma yanzu waimutum dacikinsa amma sai an tilasta masa"tofito maza yanzu kici agabana,mama tafita tanacigaba da magana wanna yarinyar kodai batada lfyne amma ace tun karin safe takai hardare batasa wani abu abakintaba,kuma inda tacimma sai anyitafama da ita tukun.
Nidai murmushi nayi dankuwa nasan lfyta kalau,yanayina kena saina iyacin abinci sau daya arana inhar za abarni, nafito rike dakudin makaranta dadazu tabani" nasami mama harta zubomin abinci.zauna nan. tanunamin kusada ita nazauna taturamin abincin gabana,bana bukatar kokadan aciki dukazaki cinye kiban kwanon yanzunna"nawari ido mama dukawanna yaushe zan iya cinyewa.
Duka zakicinye "mama gashi namikamata kudin karbatayi tana juyashi wanna kudinfa daga ina yafito?kudin makarantace nakaiwa malam nuhu saiyace naje kawai.sabodame kobazasu hakuranbane?nima bansaniba" mama tadanyi jim daga bisani tace gobe idan kinje kidada basu hakuri,baban nakima zaije dakansa yabasu hakurin,naceto"tace tosa hannu kici" haka nasa hannu narika danna abincin saida kuwa nacinye kamar zanyi amai,dataga nacinye saitamike tashige daki..........



Comments and Share




MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
ALFARMA
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲

BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM

by鉁嶐煆�
Rasheeda S' Director

ALLAH KA ALBARKACI ZURI ARMU"BAKI DAYA,
KABAWA BABY KHAYRAT LFY馃げ馃徎


Page 3


ALFARMA FANS LOVE 2馃挆
Kuji dadinku kuyi lasting馃じ鈥嶁檧馃槝

namike nakai plt in kitchen,sanna nakoma daki.inata zubakunne kozanji shigowar baba har barci yadaukeni.washegari kodanaje makaranta har offece nakuma zuwa natadda malam nuhu"nayi sallama tareda gaidashi,malam waidan allah ayihakuri....saurin dagamin hannu yy batareda yabarni nakarasa maganarba,jeki aji "yacedani atakaice,tsumetsume najuya na nufi aji"
Bayan tafiyata aji dadan jimawa kadan,lokacin har malami yashigo yamana darasi yafita" najuyo dafuskata ina kallon window dagacan nahango baba yanashigowa cikin makarantar,wani sanyi naji araina dankuwa nasan baba zaibasu hakurine"hanyar offece yabi,malam nuhu"naganinsa yataso dasauri yanufo inda baba yake,cikeda girmamawa yadan risina yagaida baba'baba ko mikamasa hannu yy dansuyi musabaha,cikedajin kunya yamika hannu sukadada gaisawa"
baba yanisa yace nazone dakaina nabaku hakuri akan kudin makarantar RUMAINA"kudada yimin hakuri insha allahu zan cikomuku adai yihakuri dan allah"gawanna kudinda jiya tazodashi akace tamaida,yamiko masa,ay baba andauki nauyin karatun RUMAINA hartakammala karatunta "malan nuhu yafada kansa akasa, da mmk baba yace to wakena yadauki nauyi karatun nata? um..um..makarantace tadau nauyinta" atoh madallah allah ubangiji yasaka da alkhairi,ubangiji ya haskaka rayuwarku,malan hunu yayi saurin cewa ameen dan kuwa yaji dadin addu'ar da baba yy "nikuwa ido nakura musu bawaidan inajin abinda sukefadaba,saigani nayi baba yy gaba malan nuhu nabiye dashi harbakin get"saida baba yafita kafin shikuma yakoma offece"numfashi nasauke tareda maida kallina kan littafin dake gabana,
bayan gama darussa akatashemu nayigida"
kwana uku da zuwan alhj ayuba,banji baba yace komaiba danhaka nasaki raina....

Yau juma'a hakankuwa yy daidai da saura kwana uku watan azumi yakama, zaune muke asakargida inataya mama aiki,mama tadubeni tace RUMAINA tashi maza kije gidan adama mai adashe ki karbomin kudin adashe tun shekaran jiyafa yakamata ta aikomin gashi harya kara kwana biyu, toh nace namike naje nawanke hannuna nashiga daki nadauki hijjab nasaka nafito,
Nadau hanyar gidan adama mai adashe,ina isagidan dasallama nagaita batama bari nafadi abinda yakawoniba tashigw daki tadauko kudi tamikamin tanafadin kicewa mamanki tayihakuri bana zamane kwana biyu shiyasa ban aikamataba.nakarba nafita...kodanazo bakin titi nasaya dan ababen hawa suwuce..ganinsun wuce yasani sako kaina zan sallaka daga can wata mota takaryo kwana harnasaya sainaga bawani gudu takeba inaganin zan iya sallakewa kafin ya iso, na haura kan titin kafin na ankara saiganin motar nayi dafdani,nayi baya dasauri kafin nakarasa saijina nayi akasa timm"sabar nadimauce bansan sa'ilin dana mike sayeba,
Cikin hanzari aka paka motar ,dasauri direbar dakejan motar yafito kafin yakaraso inda nake wata mata tafito cikin sauri ta isagareni tana fadin subhanallah sannu kinji, yayi kokarin yakauce dan kiwuce amma saida sausayi yagefta"tariko kafadata tana jujjuyani dafadin allah dai yasa bakiji rauni maisananiba,muje asibiti adubaki" ah babo komai basaimunje asibiti ai banji wani ciwoba,tariko hannuna a'a mudaije adubaki kar azauna abawani masala saidare yy jiki yace baiyardaba muje asibitin kawai"
Shiru nayi dan banaso nayi jayayya da babba dan matar babbace dukda hutun dayaboye girmanta zata iya girmewa mama kusuyi sa'a da ita,
Ganin nayi shiru yasata cewa direban muje maza yanzu abisiti,tajanyo hannuna takaini jikin motar shiga maza muje kinji.tarjewa nayi tareda kurawa motar ido ni tundanake bantaba ganin irin motarba ko akan titine irin masu wucewarna,motar bakace hatta glass inta bakine katuwar gaske,tunani nake inda nataba ganin irin motar,sai asa'ilin natuna a' TV nataba gani wani rana da mama ta ai keni gidan alhj tijjani lokacin dana shiga palon gidan natadda TV akunne ana labarai irin nakasashen waje anan naga iri motar"agunne sadam ya iskeni haryace yana sona"
Bakinabude ina cigaba dakallon motar "wato ashe anasamun irin masu irin motar anan gida Nigeria cab ashe Nigeria mu babbace"matar takatsemun tunani dafadin shiga mujemana karmu bata lokaci ana kisa allah daya aranki saikishiga kinji tadubeni tana murmushi"sunkuyar dakai nayi wato tafahimci soroce yahanani shiga,nasaka kafata cikin motar da bismillah,nazauna kan kujerar dakanta tamaida marfin tarufe,kafin tazago dayan gefen direban ya isa dagudunshi yabode mata tashiga shima yakoma mazauninsa yy wa motar key"
Yasubhanallah"anya wanna motace"raba ido narikayi acikin motar badun ina kallon ababen hawa suna shigewaba sainace ba mota bace,wani irin sanyi ne keshiga jikina wanda nakasa gane daga ina yake fita,natakure guri daya,ina addu'a araina"
Nasinkayo muryar direbar nafadin hajiya wani asibiti zamujene? Muje nan (kula hospital) inaga yafi kusadanan.to rankishidade, (kula hospital) cab asibitin masu kudenefa masu kudin garinmu kadai kezuwa wanna asibitin.ni tundanakema bantaba shiga koda harabar asibitinba bare cikinta,ina cikin zance dazuciyata naji tace sauko muje ko"nasha mmkn kaina ashe har an iso tasauka tazo gefen danake harta bode bansani saida tayi magana kafin na ankara"
Nasako kafata kasa" tana gaba inabiye da ita harmuka shiga cikin asibitin, wasu ma aikatan asibitin guda biyu naga sun mike sunnufo inda muke,barka dazuwa hajiya sannu dahanya mutanen suke fada kamar zasu zube kasa dan sananin girmamawa, yauwa tace dasu,sanna takara gaba,babban falon asibitin mukashiga,masha allah lallai (kula hospital) akwai kyau" nanma kafin mukarasa shiga wasu sukakuma isomu,suna zuba gaisuwa kamar zasukai guiwarsu kasa,hajiya dakanki mara lfy kk kawone? nan take fadamusu dr take son gani.dasauri daya daga cikin mutanenna yajuya yanufi wani offece gadukkan alamu shine offece in dr muna saye agun
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment