Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

.[11/6, 8:22 AM] ‪+234 703 475 7034‬: 1-5

*_DOCTOR_*
        _*SAGEER*_

_NA NANA DISO_

      http://deejarhberver.wordpress.com

   © *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*

Fit...fit...Motoci ne suke faman hucewa A bak'in titi sanadiyar ruwa da ak'eyi. Wata budurwar yarinya ce k'e faman zanbada sauri har takai bakin wane gate, Nan ta tura A hankali saka kafarta da zatayi zuwa cikin gidan sai kuwa ji tayi an dak'a mata tsawa wacce sai da littafin hannun ta suka fad'i....

    " Kee yasmin??? Cewar matashin saurayin nan!
   
     " cikin tsoro da kuka tace kayi hakuri yaaa...

      " Idiot kawai kalli ki sai kace almajira uban ina kuma kika tsaya...

   "Cikin hawayen da batasan dashi ba tace kayi hakuri wallahi lesson na tsaya...ta kalli jikinta da gaba daya ruwa ya jik'ata....

    " Wani mugun tsaki yajaaa sannan ya nunata da hannu ..Gashi yanzu na makara sai shigen son makarantar tsiya babu abunda kikasani to bari kiji a sannu sai kin daina makarantar sai dai kidinga wankau...

    " fuskar ta cike da damuwa tana shiga tsakar gidan sai tayi karo da dr cikin hanzari tayi baya tana danAllah kayi Hakuri wallhi bansani ba shiyasa...

    " Murmushi yayi yace yasmin sarkin tsoro,can kuma yace yaya akai ruwa ya zaneki???

    " Shiru tayi hawaye na bin fuskarta babu ta yadda zatace masa su abida ne sukace bazata hau musu mota ba..

    " Ki daina kuka kinji yasmin kinga kinfara zama 'yan mata kada ayimiki dariya kije ki canja kaya kinji idan nadawo zanbiyo dak'in mama kinji?

    " Har cikin ranta tanajin dadin kalaman dr Amma kuma k'annan sa basa sonta kwata kwata...

    " Wayar sa ce ke faman ringing cikin k'idan my love! Cikin nutsuwa ya dauka tare da fad'in Assalamu alaiki!..

    " Cikin wata lausassar muryar ta tace bak'asona dr sageer yau 3days baka kirani ba sai dai kullum na kirawo ka? Ta saka kuka..

   " Haba Ramlat menene abin kuka to bayan kinfi kowa sanin ina mutukar sonki!..

    " Amma kullum kake nunamin aikin ka yafini mahimmanci gaskiya ni gwara ayi auren a huta wannan soyayyar taka kada ta salwanta ni...

    " Dariya yayi yace oyaa to kiyi dariya naji!..

    " Dariya tasaka sannan tace bari naje hajiya na kirana mayi magana anjima..

   " Badamuwa ramlat ki kula da kanki kinji?

   " i love u my doctor!!!

" baby same..cikin fara'a ya katse wayar tare da shiga cikin motarsa yana 'yar dariya..

   
  Juya wa yak'eyi akan laushashiyar kujerar sa cikin sanyin office ya K'alli halifa yace kasan me bro??

   " inajinka?

" yasmin din mama ina bala'in son yarinyar nan naso aci ta isa aure da kawai sai dai nafara neman auren ta....

     " Halifa ne ya ajiye wayar hannun sa yace Doctor sageer kenan ka fiye barkwanci wallahi!!! Hahaha in banda idonka ya rufe ina kai ina yasmin a jss 3 fa take kai kuma kana babban likita mai aji wanda duniya tasan da zaman sa...Kuma yaudarar barister ramlat zakayi ???

   "  Kai Abokina nagartar mace ake dubawa ba kyau ba, addinin yasmin ko mu da muke manya iya abunda mukeyi kenan,ga nutsuwa kalmar hakuri ta aure bak'inta duk gidan nan private school sukeyi amma baffa dan bashida kudi babu wanda yace bari yasaka yasmin a irin makarantar yaransa sai a gawamnati ya sakata kuma bata taba damuwa ba... maganar ramlat kuwa ka ajiyeta gefe!!!

    " Tabbas hakane daman ai ka guji wanda kayiwa alheri...

    " Let talk later ina da cs yanzu...

    " To Dr see u later...

Yasmin yasmin yasmin bakyajina ne??

   " Baffa sallah nakeyi...

" yauwa yarinyar kirki inafatan mahaifiyar ki tagaya miki sak'ona???

     " A'a bata gayamin ba..

  " To yasmin ke yarinya ce mai tarbiya kinga kuma bani da wata d'iya sama dake yar uwarki tayi nisa tana aure a benin kullum tunani na akan naga kinyi karatu ne...

    " Cikin murmushi tace baffa kadaina damuwa dani wallahi banda wata matsala kai dai kacigaba da yimin addua...

    " Yasmin inason zan kaiki boarding nasamu kudi Akallah wanda har kigama zan iya biya zuwa litinin sai ki shirya d'an Alhaji sule da yaranshi zaku tafi...

    " Toh baffa Allah yakara budi nagode zanyi yadda kace...

     " Dak'in mama tashiga ta rungumeta tana kuka dagota tayi tace daina kuka auta babu yadda banyi da mahaifinki ya kyali k'i agida ba,...

    " Mama banason nabarki, ke daya duk gidannan basason mu kar susaka miki damuwa...

    " Dariya tasaka tace haba auta babu mai samin damuwa kikwantar da hankalin ki kinji...

    " Tohm bari naji gurin Anty zulai...

     " Tunda tafito maryam ke faman hararar ta har tazo hucewa ...

     " Sannu da gida maryam ya makaranta...

    " bansaniba 'yar talakawa kudin makaranta ma ubanki yakasa biya miki haka zaku kari ai sai dai talauci ya kashe ku...

    " Adaidai lokacin dr sageer yayi parking motarsa maganar data duk'i kunnan sa shine baban ki ma sai mun sa an koreshi a gadi...

     " Yasmin ce tace Ai shi arzuki bako ne wanda baizo masa ba shine bai san saba wanda kuwa yazo masa to yasan zai kari, kuma duk iskancin ki kada ki kara saka iyayena tunda naga ke islamiyar taki bata amfana miki da komai ba, banza mara hankali kawai...

    " wani dadi yaji ashe yasmin ta iya fada lallai...

    " Maryam ce ta wanka mata mari wanda sai da dr yajiyo...

  " Sai da ya kifa mata mari har guda 3 sannan yace baki da kunya ke?? to nakara ganin kin zagi yasmin Allah sai nayi miki illah shige kibani guri nonsense kawai...

     " Kuka tasaka ta shige tana wallahi sai na gayawa mamee...

     " Hannun yasmin dr ya riko yace yi hakuri 'yar kanwata sannan yasa hannun sa ya goge mata hawayen fuskarta sannan yace muji nasiyo miki laptop saboda naga kina kokari a makaranta...

   " A'a ni kabarshi nagode sannan ta shige gurinsu...

   " yajima yana kallonta sannan ya tafi ....

  
  Kasancewa yau litinin yasmin ta shirya domin tafiya boarding sai kuka takeyi har suka tafi itada baffa mama sai addua takeyi mata...

   " yau da daddare dr sageer yace mama ina auta ne??

   " Auta tayi makaranta kwana ai..

  Boarding??? Why aka kaita haba mama..

    " kayi hankali kada baffa yaji...

   " Fita yayi cike da damuwa zuciyarsa sai zugi takeyi masa gashi ko zai mutu baffa ba zai kaishi makarantar ba...!!!yanzu yaya zanyi da kaunar yasmin???

ASALIN SU...

_*Love you oll for being this awesome readers..please do vote and comment...*_
  
  _Let me know what you think about this page...Ku gayan ra'ayoyin ku..._

    *i request you to avoid spelling and grammar error....#TEAM DS*

   GOD BLESS YOU OLL....

*Urs Nana diso*

Deejarh berver

http//:deejarhberver.wordpress.com

Email:kabba43@yahoo.com

Gmail:nanadiso100@gmail.com

Wattpad:NEIRNAHDISO

  
[11/6, 8:22 AM] ‪+234 703 475 7034‬: 5-10

*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_

_NA NANA DISO_

http://deejarhberver.wordpress.com

© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*

Alhaji Rabiu ba fulatanin mutum da yazo daga garin bande zuwa garin Adbas ya k'anzo garin domin k'awo dabbobi cikin hukuncin Allah tun yana zuwa sau biyu a wata har kasuwancin sa ya habaka ubangidan sa yace zai dinga yimasa zaman kanti anan ne yabar kiwon da yakeyi..

Cikin shekaru shima Allah ya buda masa sai yasamu daukaka takai baya bada kaya sai dila dila, sanadiyar matansa biyu a lokacin hajjo da asabe kowaccen su tanada yara bibbiyu acikin yaran hajjo akwai kawu maikal da suwaiba, ita kuma asabe tanada haruna da isa kowannen su yafi shekara 20 a lokacin mahaifin su rabiu yana bala'in jidasu har takai mutane suna musu kirari da 'ya'yan gata. sanadiyar garin sakoto dayaje daurin aure sai Allah yasa yaga hajiya sadiya har Allah yasa suka dai daita akayi aure yakawota cikin gidansa, Nan ne fa mata biyu suka addabeta har abun yafara isar ta.

Lokacin da ta samu cikin baffa tundaga lokacin Alhaji rabiu yake mata hidima abun yana bawa maikal da haruna haushi har takai suka bayyana bayan lokuta ta haihu bata kuma dade ba Allah yayimata rasuwa tabar baffa a hannun su asabe babu irin azabar da baisha ba mahaifinsu kuma yana sansu bayan wasu shekaru kowannen su akayi masa aure, bayan shekaru sai aka shirya tafiya zuwa wata kasar inda maikal da iyayen nasu gaba daya suka rasu... tunda lokacin haruna da isa suka kwashe gadon suka barwa baffa dan wani part ita kuma suwaiba suka bata dubu 50...

Hajiya suwaiba itace babbar 'ya agidan tayi auren fari sai Allah yayiwa mijin rasuwa daga nan sai tadawo gidansu tare da d'anta sageer yasha fama kalakala amma haruna ya daukeshi lokacin da tayi aure,ta kan cewa baffa kadaina damuwa da lamarin yan'uwan domin su sunyi asara...

Haruna bayan sageer dayake roko akwai yarsa mace abida da maryam sukenan Allah yabashi amma sai mugunta da zalunci atattare dasu ga kuma borin kudi yadda kasan babansu ke bugawa...

Isa kuma yanada yara 3 akwai bilal akwai jafar sai kuma kubra,duk cikin yaransa yana sangarta bilal shine sanadiyar lallacewar shi baya ganin kowa da mutunci sai bin mata da kashe kudi...

Baffa kuwa yanada yara biyu Aisha itace tafarko tun tana karama hajiya suwaiba ta dauketa ta tafi daita benin acan ma ta aurar da'ita, sai yasmin daga nan matarsa bata kara haihuwa ba...

Baffa yasha wahala kala kala arayuwarsa bama lokacin dayace sai yayi karatu dan kudin da yake samu a makaranta da hidimar iyalai yake tafiya, yan uwansa haruna da isa ko kallon arzuki basa yimasa kuma Allah daya bashi yasmin babu ruwanta ba kamar yaransu ba abun yakan basu haushi wataran ko kudin zuwa wajen gadi bashi dashi, watarana suna zaune da mama yake cewa wai ace ni mai kwalin masters amma gadi nakeyi sai yasa kuka...
Yasmin sau ta kalleshi tace baffa Ai lamarin na Allah ne inshaa Allahu wataran sai kazama wani kamar yadda yan uwanka suka zama wasu...

Yakanyi dariya yace Yarinyar kirki Allah yasa, mama tace ameen...

Yasmin yarinya ce fara amma irin siraran nan, ga kuma hanci kina ganinta kinga jik'ar ba fulatani, Babu ruwanta tun tana karama kawayen ke ce mata 'yar aljanna saboda hakurinta, lokacin da take aji biyu a islamiyya kwata kwata bata gane karatu hakan ya kansata kullun cikin kuka har mama ta gane sai tafara tambayar lafiya?? Ta sanar daita halin da take ciku daga nan tace ba kuka zakiyi ba addua zaki dingayi nima zan tayaki inshaa Allahu zaki fara fahimta, "Allah to yasa kamar wasa tana zuwa makaranta tana addua cikin shekaru 2 sai gashi tafara karbar kyauttuka, su abida maryam kuwa da kubra sai ma tsanarta da suka karayi haka ta dinga rayuwa cikin kuncin rayuwa. A kwai lokacin da bata da ikon zaman gate anayi mata karatu sai kiga bilal yazo ya zaneta ita kuma aduniya ta tsani bilal saboda zaluncin sa,Dr sageer kuwa irin hidimar da yakeyi masu takanyi masa Addua sosai duk da karancin shekarunta amma bata sakewa da kowa, tana kallon yaran gidan za'aja su amota amma ita sai dai akafa,tana makatantar gamnati amma su sunayin ta rabin million kullum burin su su zageta dalilin haka mahaifinta yace zai kaita boarding ko tasamu ta huta, Mahaifiyarta taso ya barta ta cigaba Amma ina yaki hakan nasa zuciyarta k'una...

Cigaban labari...

Dr sageer ke faman juyi akan kujerar sa ta office babu abunda ke damunsa irin tafiyar yasmin kai yanzu ba zanga kyakyawar fuskarta ba kullum ga lafazunta mai sanyaya zuciya, har khalifa ya zauna akusa da mashi amma bai kulaba...

" Haba doctor wannan tunani ince dai lafiya???

" Jiyowa yayi yace ina kuwa lafiya? Baffa ya kai yasmin makaranta...

" To a gaskiya dr zangaya maka gaskiya ka ajiye maganar yasmin a agefe kafara zancen bikin ka...

" Hmmm daman ai na lura kafi son ramlat, to bari ingaya maka yasmin tsoka tace babu ta inda zamu rabu ni inaso ka binciko min boarding din da suka tafi...

" ai nasanta ko yabzu sai na rakaka sai dai nisanta...

" yanzu kayi magana mutumi na ina godiya ran sunday maje...

Yasmin dake aji azaune tana karatu kamar daga sama taji anyi mata sallama tana daga kanta taga wata yarinya ce da bata huce suyi shekaru daya ba cikin murmushu ta amsa mata sallamar...

" sunana yusra nima last week nazo skull dinnan kuma naga babu ruwanki ga son karatu ko zamu zama kawaye?

Murmushi tayi tace ni yasmin sunana, ina kuma fata zamuyi kawanci nagari??

" inshaaAllah daga nan suka kullah kawance...

Mumy ce tafito zata tafi office tace dota?

" Tace yes mum har kinshirya?..

" Eh ramlat idan dr yazo kya gaishe shi..

" ohh mum bakyason dr sageer dina wallahi....

" haba my barister ni kuwa nake son sa...

" rungume mumy tayi tace har naji dadi lurv u momma...

Yau sunday kowa acikin makarantar ana kawo musu visiting kowacce tana shigowa da abubuwa amma yasmin tana gefe bata cewa komai, alokacin dr yazo yana zuwa yace yar aljanna kamar daga sama ta ruga ta rungumesa tace yaya??

" Dr sageer ne yaji dadi yadda tayi murna da zuwansa cikin murna yace yakike kanwata?kina dai karatun ko??

" inayi sosai wallhi ga mama da baffa?

" Suna gaida ke! Yasmin yasmin?

'Naam ?? " kinsan ina sonki ko?

" eh tace.." to kada ki kula kowa kinji da niyar soyayya kinga yanzu karatu kikeyi...

" Tohm bazan kulaba, nagode da zuwanka lokaci yayi..

" sawa yayi aka shigo masa da abubuwa da yakawo masu yawa sannan yace duk nakine..

" Nagode Allah yabiyaka sai anjima..

" har tayi nisa yace yasmin??.

"Naam..

Kikula da kanki kinji?

" Tohm tace sannan aka shigar mata da kayan..

Tundaga nan ya huce gidansu barister ramlat cikin fara'arsa yashiga palour tana zaune tayi bala'in kyau, yanayin saĺlama ta miki...

" to bakin munafuki bakin dan iska yaudarata dakakeyi to Allah ya rufamin asiri murabu tu daga yau...

" haba ramlat me yayi zafi haka??

" dan iska mai bin mata fitar min agida...

" kifa mata mari yayi see this stupid kika kara jifana da zafaffan kalaman ki wallhi sai na hukunta ki, kuma daga yau babu ni abu ke sannan yafita rai abaci......

Cikin kuru ruwan kuka ta nunashi daga nan kuma tafara nashiga uku inason ka sagee....

_*Love you oll for being this awesome readers..please do vote and comment...*_

_Let me know what you think about this page...Ku gayan ra'ayoyin ku..._

*i request you to avoid spelling and grammar error....#TEAM DS*

GOD BLESS YOU OLL....

*Urs Nana diso*

Deejarh berver

http//:deejarhberver.wordpress.com

Email:kabba43@yahoo.com

Gmail:nanadiso100@gmail.com
[11/6, 8:22 AM] ‪+234 703 475 7034‬: 10-15

*_DOCTOR_*
        _*SAGEER*_

_NA NANA DISO_

      http://deejarhberver.wordpress.com

   © *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*

Kuk'an da barister ramlat ke famanyi yasa gidan gaba daya ya dauka, adaidai lokacin da momy take kokarin shigowa gidan sautin kukan 'yarta tace yakara firgeta ta cikin sauri da hanzari taisa cikin gidan nan ta tarar da ramlat a shaime tana wasu irin maganganu, dotar??? What wrong with you? Ya'ilahi.....

    " Rungume mumy tayi sannan tace baya sona mumy yace mun rabu wallhi zaki'iya rasani akan dr sageer,mumy please kibashi hakuri kuskure nane...

  " Ya'ilahi me kikayi masa? Always ina gayamiki kina iya magaba kina barister amma u need to change your words namiji bazai dauka ba....

  " Wallahi Rabia ce tace yaudarata yakeyi if yazo naci masa mutunci zai daina kuma zai tsorata....

    " are u mad ramlat? Sau nawa ina cewa kirabu da rabia ba mutuniyar kirki bace ba, kuma ke ina ilimin ki? Mtseww ke kika jawowa kanki dan haka sai kiyitayi....

   " mumy please karkice haka haba mum please ki bashi hakuri please mum!!

   " Har cikin zuciyarta ta tausaya mata especially tafita hayyacin ta hakan yasa tace ke zaki shawo hankalinsa not me tashiga daki...

   " cikin wani yanayi da fargaba ta dauki wayarta tafara kiransa ta kirasa yafi sau 10 amma bai dauka ba.....

   Yasmin ke faman karatun Al kurani malamin math ya shigo nan yayi musu sannan yabafa class work duk wanda bai iyaba bulala biyar ce, yusra kawar yasmin kwata kwata bata iya ba gashi tarasa yadda zatayi yasmin data lura da hakan sai ta bawa yusra littafinta ta karbe nata tana gama solving a tsoroce ta mika mata nata...

  " Duk class din da yafara marking mutum uku ne kawai sukaci nan ya dinga duk'an kamar an aiko shi...

   Yusra ce tace godiya nakeyi kawata kin taimaki ne sosai...

   " yasmin ce tace bakomai kawata malamin math din nan mugune wallahi taso muje na koyamiki yadda ake solving din..

    " Nan suka tafi suna 'yar hirar su can irs teacher yace yasmin?

   " jiyowa sukayi suka gaishe shi cikin murmushi yace kina dai lafiya ko?

   " cikin rashin fahimta tace eh sai anjima sukayi gaba, yadade yana kallonsu har Allah yasa suka huce wasu senior dinsu wata daga cikin su tace kee yarinyar nan zo?
 
   Tohm gani inji yasmin..

       " ga kayana kije ki wanke min kinji...

    " Tohm shikenan, zata karba tace au ashe kinada hankali barshi nafison yarinyar da zatace bazatayi ba.....

  " Tohm nagode suka karasa hucewa,yusra ce tayi tsaki gaskiya kinada over hakuri yasmin ke komai babu ruwanki ???

Maryam ce ke cikin motar saurayin ta sai rangwada takeyi tana wani narkar da murya abun sai wanda yagani, Adaidai lokacin ne dr sageer ya danno kan motar shirun da yaji anki amatsa daga gurin gate yasa shi sakko wa daga motar cikin bacin rai,maganar da zaiyi yaga maryam zaune saurayin ta yana kokarin taba hannun ta sai dr sageer yayi maza ya bude motar cikin zafin rai ya k'ifa mata mari menene haka dan ubanki...

   " Cikin bacin rai tace haba yaya wannan wani irin abu ne??

    " uban wanene wannan 'yar iska wannan samarin banzan kike bi??? Dan ubanki shige gida sannan ya juya k'an saurayin ta cikin zafin rai yace idan nakara ganin ka kofar gidannan sai na ballaka wallahi dan iskan banza da wofi....

   " simsim ya shige motarsa ya gudu...

    " Wallahi mamee watarana sai na karya maryam kina ganin iskancin da tayi amma bazaki hanata ba???

   Mamee ce tajiyo tace banson takura banson shishigi kai uban matan dakake hulda dasu waya sani??? To kafita harkar yarana ko sokakeyi su zama kamar yusra babu mai shinshinasu??

    " Abida ce tace mtseeww mamee kyale wannan yayan bashida waweyyen kai ahaka dan boko sai kauyen ce???

    " Tashi yayi zai daketa ta ruga daki, lallai mamee nagode da kalaman ki kuma kisani uwa na daukeki duk rintse idan naga k'annina sun shiga sun kauce hanya zan musu nasiya in gaya masu gaskiya sannan yafita daga dak'in....

    " tsaki tayi tace too muzuba nidakai muga wanda bai fasaba mara kunya ke kuma ki shige dak'i saura naji kinkara futa...

    " Tana shiga ta k'ifa k'anta ak'an gado tafara kuka...

   " Abida ce tace lafiya maryam ko dai ya dak'i kine??

    " wallahi sister ina bala'in son ya sageer wallhi inasonsa narasa yaushe soyayyarsa ta shige ni sannan ta goge hawayenta tace please karki sanar da mamee...

   " yusra kenan ke dai mutafi...

Tabbijan lallai kina cikin wahala hahaha wannan k'olon gardin kikeso ga alhajin birni nan!

    " banson iskanci abida banson haka ki iya bakin ki nagaya miki...

   " Allah ya baki hakuri son koko daukar rai...

  Bilal ne ya K'alli  mahaifinsa Alhaji isa yace dad wancan baffa ya biyaka kudin ka kuwa??
 
  Ina ai zuciyarsa ta mutu dubu 20 ake basa kudin gadi ina yaga kudin biyan dubu hamsin??

   " Yasamu kudi ai tunda yakai 'yarsa boarding yakamata gobe ka kunna mada wuta yabiyaka...

    " Angama my son kai dai kanason kaga sun wulakanta kamar yadda mukeso kenan??

    " Kwarai kuwa ko kadan banaso sufimu...

Baffa ke lazumi ak'an dadduma,mama ce tafito tace sannu da hutu maigida...

    " k'allonta yayi yace yauwa uwargida lafiya dai??

    " wallahi kaga nakasa baccin tunanin kada 'yan uwanka su cimaka mutunci akan kudin nan nasu dubu hamsin...

    " To yazanyi? Wallahi banida hanyar samu albashina ma dubu ashirin ne kuma kinsan duk naci bashi banga ta 'inda zanbiya ba...

    " Ya kamata ka kokarta dan Allah wallahi banason naga suna hayagaga...

    " kinfi kowa sanin ni bana maula ballantana nace abani kuma bana rok'o ballanta nakarba,kuma kinsan sun batamin suna babu mai bani bashi,Amma ki kwantar da hankalinki Allah zai bayar da yadda za'ayi...

   " To Allah yasa,bari nagyarawa yasmin dak'inta naga gobe zata dawo...

    " yauwa goben in Allah ya kaimu kiyimata tuwo danAllah tunda tanason tuwo kuma gobe Aisha ma zatazo sai ayi mata d'an wani abun...

    " cikin jindadi tace Allah yakawo mana su lafiya...

Dr sageer ke k'allon 'mbc 2 yana kallon wani vampire hankalin sa rabi akan tunanin ramlat yake tabbas yana son ramlat amma abun yafara bashi tsoro har tafara zargin sa, shiru yayi yana wani tunani har wayar sa tafar ringing cikin murmushi ya dauki wayar ayayin da yaga mahaifiyar sa ce...

" Assalamu alaikum Sageeru???

    " Cikin girmamawa yace Allah yakara lafiya hajiyata yakuke ya benin??

    " yanzu abunda kakeyi ka kyauta sageeru yanzu bazaka fito da mata kayi aure ba ehhh???

    " Haba hajiyata wanene ya tabomin ke, kuma hajiya har nawa nake?? Gaba daya fa kwanan nan nafara aiki???

   " kayimin shiru kafin raina yakara baci shekara 30 da daya fa zakayi shine yaro...tun kana karatu nace kayi aure sai kacemin wai ai bakada lokaci sai kagama yanzu ka gama har kazama tsohon ma'aikaci amma katsaya wasa haba sageeru bakaga kanninka na uku yayi aure ba, ko sokakeyi ayimin dariya???

   " Haba hajiyata wallahi zanyi ke dai kicigaba da yimin addua nasamu mata tagari?

    " Addu'a?? Wallhi babu ranar da zanyi sujjada face na kira
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment