Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE



You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Ismat kidai sake tunani d........................
Kiran wayarta yashigo tagane waye ta katse kiran tana tashi takama hannun Ismat
Muje anajirana kofar gida sadiq
Kije kawai nixandan kwanta don kamar ma xaxxabi keneman rufeni
Aa tashi tashi ai ba ajin alamun xaxxabi akwanta saiya ta axxara mudantattaka saikiji jikin naki yasaki da Allah ki mike mana
Tatashi tana yiwa hussaina dariya ganin yadda take axalxalarta sbda sadiq na kofar gida wannan autan maxa
Tace tana biyo bayan hussainan data rigata futowa
Cak ta tsaya tana kallon Mihran dashima ita yake kallo xata juya hussaina tarike hannunta
Haba Ismat bakiga wanene agabanki ba ko hakan dakike kokarin yi shine adalcin daxakiyi masa amatsayin sa nawanda yake sonki kuma yafifita soyayyar ki sama da duk wani abudaya mallaka, yagwamci yaganki yabar duk uxirinsa sbda yanxu kece uxirin nasa dan Allah kiyi hakuri kibada tallafinki mafarkinku yacika,
Hussaina tasaki hannunta tana duban Mihran
Nagama nawa yanxu yarage naku nidai shawarata anan kaje kasamu daddy kafadamasa kanasonta koxai kyaleku atare
Tafice cikin gidansu tana karajin tausayin kawartata
Bawanda yayimagana sai kallon kallo sukeyi kawai kafin yakatse musu tunanin dacewa
Bakiji dadin ganina ba ne Ismat dan Allah ki kwantar da hankalin ki xansanya xanyi nasamu daddyn ki domin yabarmu murayu atare wlh inasonki rasaki kuma arayuwata bakaramin illa hakan xai hayfar minba
Kana nufin kafi sona kenan komi Mihran?
Tafada cike da muryar kuka
Toh bahaka bane xamujeranta daxarar kakaini amma idan nafika fa dole nice gaba kamar haka taxarar take gwargwadon yadda muka bi doka haka so xaibimu maganar kaje kasamu daddy bata tasoba domin kuwa koda daddy baimin mijiba yace saibayan nay candy xaimin aure kayi hakuri mutkar son dakake min gaskiya ne kabari nabi maganar daddy balaifi idan lokaci yacika ka iya xuwa gurin nasa
Xata tafi yasha gabanta
Kinga alkawari nayiwa kaina akan mallakarki donhaka babu wani abu daxai iyamin shamaki dacikar burina face ikon Allah donhaka kisaurari jina akodayau dagaranar da daddy yayanke domin ki,
Yahaye mashin dinsa yaja
Hawayen dake ta bulbula aidaninta ne kekara samun gurbi adakalin fuskarta bakidaya batajindadin rayuwan tanajinta kawa mutumin mutumi dagudu tafada gidan su hussaina tana kara sakin wani kukan
Jakarta tadauko tafito hussaina nabinta amma ko sauraronta batayiba tafuce har hussaina ta hakura takoma gida

BAYAN WATA BIYAR
Dik wani shiri Alhaji sanam yakammala sa sai gudanarwa kuma kasancewar shifa yace baxai yarda yarasa Ismat ba,
(Toh masu karatu bari dai muga menene manufar shi ko Alhaji taku akullum Shamsiyya)
Kwance take bisa kan kujera kanta acinyar mama wacce cikinta yaturo haihuwa nan da wata biyu
Amma naji dadin xabin mijin da Alhaji sanam yayi maki kuma ba da abindaxa musaka masa sai addu ah don haka dan Allah Ismat karki watsawa daddyn ki kasa a ido kinji jiya ai yake sanarmin yaron yana kasar waje karatu bayan andaura aure idan yadawo saiki tare yana ta yabon yaron saikinji dan mai gidansa ne
Dasauri tatashi tana gyara xama
Mama bayanan kuma yanxu shi daddy sai ya aura min wanda banasonsa kuma ahakama bantaba ganinsa ba baitaba ganina ba saidai kawai natsinci kaina amatarsa tohm idan bayasona fa yasakeni shikenan ni naxama baxawara mama dan Allah kikara samun daddy dawannan maganar nifa adalci nake nema kuma kukadai xaku iyamin kubani Mihran domin shine muradi na mama
Tafashe da kuka tana rike hannun maman dakarfi kamar maishirin hawa iska
Mama nifa bansan inasonsa ba saiyanxu kitaimaka kixama abundaxan kama wajen sakko da xuciyar daddy yagane illar dake tattare da auren daxaimin wlh irin wadannan maxan masu kudi da isa basu dauki mace da mutumci ba mama xakiso nai aure irin haka?
Tagirgixa kai tana shafa kanta
Tohm naji naji yi shuru toh yanxu saiki bari daddyn ki yadawo xansan yaxa ayi
Tohm mama
Naji dikkan yadda kukayi dorta amma nayi mamakin yadda kika watsawa bukatata toka afuska kuma kinkyauta nahakura baxanyi miki dole ba akan abinda bakyaso xansan yadda xanyi da kunyar dakikaban Allah baiban haihuwar macen da wuri ba dana haifi kamarki natabbata xuwa yanxu xansanr da mah...........
Aa Alhaji bafa xa ayi hakaba wannan auren sai anyi shi kuma nima na amince baxai yuwuba ka isa da ita tabaka kunya ba nidai mutkar nina haifeki ban amince dakiyiwa daddyn butulci ba kinji nafadamiki
Maman yara miyasa xaki haka da ankyaleta kinsan irin wannan ba tunanin tabane me be kawata canja mata tunani
Aiko Alhaji xangani in hussaina tafimu domin itakadaice kawarta nifa idan xata hure mata kunne wlh rabaku xanyi dama ai Alhaji kasha fadamin baka yarda da kawarnan tataba toh kwa gashi xai tabbata
Kasan kafet tafado tana sakin wani sabon kukan jin yadda xa arabata da dayan bangaren nata shine hussaina bayan babban tabon da akamata axuciya
Dan Allah kuyi hakuri wlh babu ruwan hussaina wlh babu ruwanta mama daddy na amince na amince da auren nan
Murmushi mama tayi daddyma kadan yadanyi sbda baigama sakin jiki da amintar tataba kuma hankalin sa baxai kwantaba harsai yacimma burinsa
Shikenan ai jibi xa axo ayi maganar auren amma kwata kwata wata daya xa asa sbda anadaurawa xa siyamata bixa aturata gurinsa yaga hotonta yakuma ce yanasonta kuma natabbata maman yara xataji dadin xabin danayi mata insha Allahu mahaifinsa ne shima yasashi yayi auren sbda bayason xamansa ahaka acan ba mata da hatsari
Mama tai murmushi
Tohm ai shikenan Allah yasa albarka amma toh Alhaji awata gudu har yaushe mukuma muka gama shiryawa aikamar yayi sauri dayawa ko
Yagirgixa kai banda abinda bantanada ba sbda shagaln bikin dotar kedai kiyi ta fatan ayi asa ah
Toh Alhaji Allah yasaka da alkhairi
BAYAN WATA GUDA ANKAWO KUDI ANSA RANA DASATI AKA KAWO LEFE TARE DA JEF GEGIYAR MOTA SABUWA FEL MAMA KARAMIN TSINKEWA TAYI BA DA LAMARIN SAURA KWANA UKU DAURIN AURE
daddy yadawo daga masallaci daf daxai shiga gida wani saurayi yatsuguna agabansa
Daddy barka da dare
Dawowa yayi fuskarsa cike da fara ah sakamakon abin farinciki da ya sameshi
Allahamdulillahi barka sannu
Mihran ya kara dukar dakansa akasa
Idan ba masala daddy inason magana dakai ne
Too ai shikenan bakomi shigo ciki
Kaitsaye falon baki yakaisa ayman yakira yasashi yakawo masa ruwa da cop
Bakaramin dadi Mihran yaji baganin yadda yasamu karbuwa da mutum tawa awurin baban Ismat yaga alamun kamshin nasara kwarai
Yawwa yaro inajinka dafari daima banganeka ba kuma da alama kamar kaikasanni
Murmushi yasake yi yana sosa kai
Eh toh daddy hakne nisunana Mihran uba kuma nine saurayin Ismat danafara sonta dalilinma dayasa kenan nace toh bari tunda tayi candy andankuma kwana biyu bari naxo nasanar maka
Tindaya fara maganar daddy yadauke wuta yakuma cika yayi form
Tohm naji dik abinda kace saidai wani da xanfadamaka dan Allah saurayi kuma nafuskanci kanada hankali game da nutsuwa donhaka kaji ni dakyau yau saura kwana uku daurin auren Ismat, bakaxo da wuri ba dana baka sakamakon ganin hankalin ka danayi amma yanxu kayi hakuri
Kamar andoka masa guduma aka yayi wani tsalle yamike tare da duddunkule hannu tamkar wanda yake afilin daga
Aure aure badani ba inaaa babu yadda xa ayi mafarki na ya toxarta
Yafuce afasace
Hussaina ma dayaje yake fadamata taimamaki domin bataji labari ba ko daga Ismat domin kuwa tajima basu haduba sbda tunranar dataje mama ta korota bata kara komawa ba
Hussaina kamar taikuka tace
Kaga abindaxa ayi yanxu bari naje gidan nasu koda kwa mama xata sake korata
Tohm shikenan amma dan Allah kitabbata kinji daga bakin Ismat wanda shine kadai tabbacin daxan amsa
Karkadamu xanji
Dayammacin ranar asabar hussaina taje Tayi kuwa sa ah mama tafita ita dawata kawarta siyon abubuwan daba arasaba nabiki
Kaitsaye dakin Ismat tashige tana kwala sallama
Da sauri Ismat tatashi daga kwanciyar rfda cikin datayi tana ganinkwa lallai itace tarugu ta rumgume ta tana kuka
Hussaina kin gujeni kindaina kira na awaya ashe dama xaki iya rabuwa dani
Itama hussaina kamar tai kuka tajanyeta daga jikinta tare suka xauna gefen gadon Ismat nasauke ajiyar xuciya
Narasa Mihran hussaina goben nan xanxama matar wanda nikaina bansan sa ba hussaina dukkan mafarkanmu nida Mihran sun rushe
Wht kenan gaskiya ne abinda Mihran kefadamin subhanallahi garin yaya Ismat miyasa haka yafaru miyasa baki gansa ba kuma xasu aura miki shi
Bansani ba hussaina natabbata Allah naganin komai kuma baxai bari na cutu ba
Hakane Ismat Allah yakyauta baxan hanaki kiyiwa daddy da mama biyayya ba sbda sune manyanki albarkarsu muke nema Allah yasa shine yafi alkhairi
Hum babu wani alkhairi awannan auren hussaina miyasa kike bata bakinki
Ina xa akaiki
Bansani ba naji daddy dai nafadama mama yana dibai tura ni xa ayi xamu xauna na wata biyu saimu dawo nan yanada gida a tudun yola
Ohhhh ni hussaina wannan wanne irin aurene kekadai kuma xa atura masa maimakon ahadaki dako mutum daya yarakaki
Humm nifa naji komi xasuyi wlh hussaina suyi dani kawai tunda Allah yayini acikinsu dole nahakura dayadda suke koma maye gobe kidawo xakiji ai
Tadafe kirji fuskarta na nuna alamin tsoro
Nii kyajikifa kina kallo fa mama ta koreni kwanaki baya yanxunma tundana shigo naga andan kare kofar falo araina nace hajia mama batanan sannan nafado
Yanxun dai kina nufin baxakixo ba
Humm toh idan naga taro yacika xanfado kawai
Tai dariya tana kallon Ismat da ke tunani
Kintafi tunanin dakika saba ko toh nixantafi dan Allah kikara hakuri Allah yaxaba mafi alkhairi
Nagode hussaina
Daddare Mihran yakirawo hussaina awaya domin yaji yadda sukayi da Ismat abundata fadamasa bakaramin tamishi da hankali tayiba saiji tayi ankatse wayar kuma data sake kira saitaji akashe daga karshe haka ta hakura,
Musalin karfe biyu akadaura auren Ismat da angonta akan sadaki maitsoka basaikunji ba
Taro kam anyi domin kuwa 'yan uwan Alhaji sanam bakadan bane dan dangine gaba dabaya haka mama 'yan uwanta da kawayen ta duk sunxo ansha biki ba ango idan aka tambaya saitace bayakasar kawu bala ne ma yadage akan saiyaga ango mama taimasa bayani amma saifada yake daga karshe itama da fada tabi sa kasancewar dama tanajin haushinsa abaya sanda suna cikin halin talauchi baikula da su ba saiyanxu donhaka dafada suka rabu.
Bayan kwana biyu amarya tasha gyara da magunguna kala kala da mama ke matsa mata sha ba yadda ta iya shatakeyi kodaxatayi amai bayan tabar gurin maman ranar monday suka daga xuwa kasar dibai itada wata mata wacce akaturo daga gidan angwaye xatatafi da ita dibai din tare a filin jirgi dakyar Ismat tarabu da jikin mama da ayman kuka take sosai kamar ta mutu tafada faffadan kirjin daddy tana karasakin wani sabon kukan mai taba xuciya
Gam yarike ta yana bata hakuri tare dasa albarka dakyar dai tarabu da su matar dataji daddy nakira da ma'u, takama hannunta suka haw jirgin.
Bayan kwana biyar
Daddyne xaune kusa da mama tana hada masa kayansa a akwati shikuma yana waya amma da turanci taga dai saifada yake daxafinsa kannan yasauke wayar yana duban mama
Kingama hadawa
Tace
Eh Alhaji saikuma yaushe kagadai yadda cikina ya isa haihuwa wannan watanne dan Allah karka wuce watannan
Dayake ba kallonsa take ba danna waya take yakwala mata harara yana kara tattara nutsuwarsa
Karki damu maman yara ai baxakurasa komai ba kuma inagama indai bakwanaki aka karamin ba ai kwana goma ma xan nadawo
Tohm Allah yabada sa ah
Amin
Direba ne yakaisa filin jirgi dama jirgin karfe hudu xaibi

DIBAI
Bayan sunsauka wani mota yaxo yadaukesu xuwa gidan da akatanada domin ta, gidane kyakkyawa maidaukar ido har da get man amma ba bahaushe bane daga ciki kuwa falone da dakuna hudu aciki tsarin gininsu daban danamu domin kuwa bama hadi, wani daki ma'u tanuna min tare dacewa
Ranki yadade wannan shine dakinki kishiga kiyi wanka xan aika amana odar take awy
Harta juya xata futa nace
Tohm amma wacece ke
Murmushi tayi
Ummm xaki sani gabakadan yanxu atakaice mai kula dake kafin angonki yaxo,
Tafuce nima dakin data nunamin na murda nashiga tare dasakin wata ajiyar xuciya kasancewar wata sassanyar iska data busoni maidadi da sanyi duk da hankali na atashe yake narashin sanin waye mijina hakan bai hanani baiwa idanuna hakkin su ba wajen ganin na karewa dakin kallo tsaf, sbda haduwarsa sainaji dama ace dani da Mihran mukaxo yin honeymoon tare, dama ace dashi xamu rayu, amma kash bakin alkalami yabushe
Nafurta tare da fadawa kan lallausan gadon dake malale dawani bedshit fari tas mai kyalli lumshe idanuna nayi kafin nakuma wani yunkuri kwalla tafara xirara akan fuskana dakyar natashi ina lallashin xuciyata ganin bamai lallashi na nashige toleit wanka nafara yi nadauro alwala inaduba lokaci naga bakwai saura aikuwa dasauri nanufi wurin sallah nafara gabatarwa daga axahar har la asar banjima da idarwaba naga time din magrub yashiga natashi nayi, yunwa kedamuna kamar na amayar dakayan cikina
Falo nafuto jikina sanye da hijabin danayi sallah
Haduwa mukayi nida ita tataho kawomin take awy
Amsa nayi kawai nakoma ko sake duban inda take banba sbda yadda natsani mijin da aka auramin haka natsani duk wani abudaxai xo atabarinsa
Ina kwana biyar da xuwa dibai yau dasafe naji tanayi waya daturanci cikin abunda take fada nagane da mijin nawa take sbda gayamasa take banacin abinci sosai duk narame yakamata yaxo karwani abun ma yasameni tsaki naja ina kwalamata harara nafada dakina narufe tare da hadakaina da gwiwa bana kaunar sa koda shine sarkin samarin duniya banason nataba ganinsa koda kwa xandauwama da aurensa akaina, yagama rusamin duk farinciki na shima kuma xai amshi sakamako dasannu saina wulakanta shi.
Musalin karfe uku nayamma nafuto falo naxauna inakallon wani film na india SANAM_TERI_KASAM
Nakasa tsayar dakukan idanuna nakuma kasa lallasar kaina don haka hawaye bulbula yacigaba dayi kawai ina share wa
Ranki yadade
Dasauri naxabura ina kallon ma'u dake gama shugowa falon
Menene yasaki kukadan Allah ranki yadade wlh Alhaji yace karnasake wani abu yasameki koda kwa wanda zaki dan tsoratane ina kan aikina ne kimin adalci kifadamin
Nawatsa mata harara ina kara mata dawani mugun kallo wanda yahada dawasu tambayoyi xafafa
Xauna ma'u kixauna nace nafadamiki wani abu
Dasauri ma'u, taxauna tana kallon ismat dake ta harararta
Kina bata lokacin kine da damarki anan domin kuwa koshi bai isa yahanani wannan kukan ba kinga nifa bansanshi ba bansan waye daddy na ya auran ba inada wanda nakeso yake sona amma narasa sa ma'u natabbata koke akawa haka xaki yi kuka harbakisan iyakarsa ba watakila ma ki yaxama silar ki,
Tadaga kai tana tunanin wani abu kafin tace wa Ismat
Hakane amma kiyi hakuri tunda anriga da andaura bayadda xaki haka Allah yaso kuma yau bos xaisauka yace nafadamiki
Tsaki taja tana mikewa
Hm wannan badamuwa tabace nibana fatan nataba ganin fuskarsa balle naji sautin kaxamar muryar shi,
Tafuce abinta tare da daukar lemo afirij taidaki
Murmushi ma'u tayi tana daukar waya tai kira bayan andaga tace
Hello Alhj karkadamu yanxu tadauka kuma natabbata xatasha saika karaso kawai
Takashe wayar tana mikewa itama tashige dakinta,
Dayake tanadanjin kishirwa tana bude lemon tafarasha saidata sha rabi ya isheta sannan tadire kan dan karamin table in dake gefen gadon tamike cikin sif tabude tajawo akwatinta daga karamin gidan taxuge tadauko wani kwali tana komawa gefen gado taxauna tabude kwalin tare daxaro waya sabuwa fel kirar sumsung fara kal kokarin kunna sabuwar wayarta ta take wacce daddy yasakemata dabiki amma gamamakinta sai taji idaninta na dindintsewa tare da wani xafi alamun tanajin matsanancin bacci murxa idaninta farayi Ahankali tana kara bubbudesu amma inaaa sunki yadda takeso domin kuwa bacci yaci karfin kokarinta. Nan tafada saman gadon tafara sharar bacci cikin kwanciyar hankali,
Karfe takwas Alhaji yashigo gidan getman najan akwatinsa xuwa falo yakoma ma'u ce tafuto adakinta tanamasa barka daxuwa yauwa yace yana neman kujera yaxauna itama xama tayi tanasake masa barka da dawowa abinci yabukata taje tadauko masa tare da jerewa agabansa saidaya koshi sannan yadubi ma'u
Inafatan dai kafin tasha lemon dakikasa maganin bacci ta ci abinci ko
Ma'u tace
Eh taci abinci Alhaji
Tohm shikenan yadauko wasu kudi masu yawa daga aljihunsa yabata
Rike wadannan kafin kiji alat na abindamukayi dake xanbaki amma kuma nafadamiki karki sake kuyi wata hira da ita banaso tasan wani abu
Dariya ma u tayi tana amsar kudin
Hhm Alhaji kenan aikaima kasan indai akwai wadannan ababan mura marayuwar wlh komi kace shixa ayi donhaka bakada masala banhira da itaba sbda batamasaki jiki daniba tafiye kuka da shagwaba wani lokacin har mamakinta nake amma Alhaji kadace mata domin tacika tako ina daxa akirata mace gatakuma karamar yarinya
Yayi murmushi
Ismat kenan samun irinta acikin mata sai antona sbda basu dayawa shiyasa nayi yadda nayi na sameta sbda mutkar narasa ta nagama rasa wannan damar tamallakar mace irinta aduniya,
Tai dariya
Amma Alhaji meyasa bakabari tasanka ba miyasa ka aureta batasonka
Yayi murmushi akaro nabiyu wanda yadau hankalin ma u tadade tana begen Alhaji sanam amma tasan yafi karfinta kasancewar shibaya xina itakuma babbar kilaki ce domin kuwa ita daduran abokinsace alhj nura yanxuma shi yahadata da Alhaji sanam tayi masa wannan aikin itace tasamo masa manyan mutane mata da maxa wadanda akayi amfani dasu wajen harkar biki tasan shi xai aure amma batasan wacece matsayin wacce ya aura badin
Ma'u wannan ba huruminki bane kigaggawar janye jikinki aciki sannan kuma ranar monday xaki koma Alhaji nura yafara damuna kuma
Dariya tayi tana dawowa kusa dashi taxauna
Hum baida lefe kokadan alhj sbda yasan nima amatse nake kamar shi dama dai xaka raya masa gonarsa tahanyar banruwa koda iya yaune hankalin sa xaikwanta
Mikewa Alhaji sanam yayi yana watsa mata harara
Allah yakyauta gugata bata nutso akwatami sai rijiyar daruwanta baya kafewa kinga tafiya ta kikiyayi gwadamin maitarki akaina domin kuwa baxaki sameni ba,
Dakin da ismat ke kwance yanufa tare da kullewa taciki kwance yahangota bisa gado tana bacci abinta saidaya rage kayan jikinsa tukunna yahaye gadon yana mai tsirawa kyakkyawar fuskarta ido wacce yayi kewa nakwana 5,cire mata hijabin yayi Ahankali yana shafa fuskarta xuwa wuya kafin yafara kokarin cire mata duk kayan jikinta yarumgume ta kamkam yana shakar kamshin turarenta lallausan fatanta na gogar tashi dandanan Alhaji yaburkice yafara abindaya ke ransa kafin wani lokaci naji ehun Ismat tare dawani mugun kuka mai karfi wanda ya sa Alhj sanam xabura yana mikewa tsaye kenan ko kallon gabanta batayi balle ta tantance wanene ke kokarin yimata wannan aiki da sauri tamike tana neman koda xaninta ne amma bata gansa ba saita fada toleit tana kullewa
Hamdala daddy yayi dabataga fuskarsa ba kuma yaji dadin yadda yau yakusa cika burinsa naganin yadandani xumar kaunar daya dade yana raino axuciyarsa
kayansa yamayar sannan yabar dakin
Saidatasha kukanta mai isa sannan tabude kofar jin fitarsa datayi tundaxu kuka take sosai tana kulle kofar dakin
Wannan shine miji mijin dabaisan darajata ba fyade ma xaimin shine yasa akasamin magani alemo nasha daxu daddy bakasan waka auramin ba kenan hakaxan rayu dashi akasan biyayyarka
Ranar bataci abincin dare ba haka takwanta ma'u tayi tayi da ita amma bata saurareta ba koda gari yawaye dakanta tashiga kitchin tahada tea domin tadaina yarda da ma'u tabata abu taci,
Yauma da dare Alhaji sanam yasake komawa dakin Ismat kyalle yasamu yarufe mata fuska sannan yafara kokarin keta mata haddi takarfi
Cikin baccinta maidadi tafara jin yatsu nayawo agabanta kafin tai wani yunkuri ya ida sa yatsunsa kara tayi tana kokarin turesa amma ina karfinsu badayaba ga fuskarta arufe numfashi ma dakyar take yi dabara daya tayi jin bakinsa akan 'yan biyunta yasa tagane yadda yake tana daga kafarta taturesa takuma doka masa dayar kafar batasan a ina tadakesa ba amma taji yabar jikinta aikuwa dakarfi tafincike kyallen fuskarta tana mikewa bata tsaya saurarar tagansa ba taruga jikin kofa tabude tare da fucewa arce.
Dakin ma u tadanna kai tana sa key ta nufi toleit dinta nanma key tasaka tana kara sakin wani mugun kuka jikinta rawa kawai yake kamar maxari ga xafin da kasanta kemata 'yan 2 ma naciwo sbda yadda yarinka yamutsa mata su yana tsotsa kamar yacinyeta, tasha wahala bakadanba baxata taba xama ya keta mata mutumci ba domin kanta na Mihran ne koda kwa wannan mijin xaikashe ta baxata yarda dashi ba
Saida safe ma u data bude toleit taganta akwance cikin bahon wanka tana wani bacci na wahala fuskarta tayi ja daga ita sai xani daurin kirji dandanan ta hasko abundaya faru jiyan tana bacci dariya tayi tana cewa
Hmm Alhaji kenan ga inda ake maraba dashi amma yatsaya yarinya sai wahalasa take
Tashinta tayi aikuwa atsorace Ismat tafado jikin ma u tana fadin
Kiceceni kiceceni xai cuceni
Riketa tayi tana rarrashi kafin tace
Ya isa jeki falo xankama ruwa nayi alwala saikixo kema kiyi
Tohm tace tana futa kanta akasa ganin yadda jikinta yake ciki,
Bayan sunyi sallah tana xaune kan dadduman tana addu ah saikuka take yayin da ma u tafara tausayin ta kuma yanxu tafahimci akwai damuwa atare da ismat ba iya wannan neman da mijinta kemata bane kusa da ita takoma tana kallonta
Dan Allah idan baxaki damuba xantambayeki
Ismat ta lumshe ido tana budewa alamun inajinki
Menene labarinki kunsani aduhu dake da mijinki shima bayaso kiga fuskarsa alhali yakasance kyakkyawa ne shi ba mai muni ba kekuma kinki yarda dashi kina gudunsa miyasa dan Allah
Lokaci daya Ismat taji tanason yin hirar da ma u donhaka ta gyara xamanta
Shidin xabin daddy nane banasonsa kuma bantaba ganinsa ba bansan koda muryar saba shiyasa nima nayi alkawarin baxaitaba samuna matsayin mace ba.
Ma u ta girgixa kai
Tof Allah yakyauta yanxu toh yaushe wannan fadan xaixo karshe
Mikewa Ismat tayi tana fara tafiya
Babu rana har sai yasake ni duk dakwa inaji ajikina yau xanbar dibai
Tafuce dasauri tana komawa dakinta akwatinta taxaro tafara jera kayanta harta kammala tayi wanka tsaf domin kuwa yau tashirya sai yasaketa tabar dibai baxata xauna ya keta mata mutumci ba,
Ma u tasamu afalo tana jera kayan abinci mikewa tayi tana kallon yadda Ismat ke jan akwatu
Lfy ranki yadade inakuma xaki da akwatu?
Xanbar gidannan koda kwa bansan gurin xuwa ba kinga kije dakin shi wanda yasan komi kice yaxo yasallameni aure yakare dama ni bandora aka ba domin koda saudaya bantaba daukar kaina mace mai miji ba
Subhanallahi, gaskiya kitattauna xancenki kafin kirika futar dashi domin kuwa xaki shiga hurumin Allah kuma
Ma u tafada tana kallon Ismat wacce ke tajijjiga hannunta akugunta
Kinga ba wa axi nace kimin ba inxaki iya ki abindana saki tunda domin ni kike xaune agidan nan
Murmushi ma u tayi tana cewa
Hakane bamasala bari nakirasa
Tabude dakin Alhaji dake bayansu tashiga gamamakinta yana jikin kofar yana jin dik xantikan da sukayi da ismat hankalin sa yatashi sosai har yafara neman mafita dandanan kuwa yasamu dabarar daxaiyi ma u nashigowa yace
Basai kinfadan komiba naji yanxu abindaxa ayi shine kije kisameta kice mata bana nan amma tunda tamatsa saita futa xaki kira daddynta kifada masa xata xauna inta matsa kibata ni awaya na iya muryar daddynta
Ma u ta fara ido sama irin wai taja hankalin sa
Tohm Alhaji amma fa yarinyar nan tahada kayanta tsaf
Kinga kije ki abindana saki domin kuwa ba shawarar ki nake nema ba
Yafada da fada fada fucewa tayi tana wani karairaya tamkar taballe tsaki yabita dashi sbda kokadan ma u bata birgeshi idaninsa sunrufe bayaganin kowacce mace cikakkiya sai Ismat insa itakadai yake so da muradi ayanxu
Xaune tasameta kan kujera
Ranki yadade bafa yanan ashe yafita bamu sani ba kuma kinga ke amana ahannu na aka bani idan kinki ji kince saikin futa toh xankira daddynki nafadamasa kina kokarin watsi da aurenki ki gudu
Tadafe kirji tana kallon ma u
Kinayimin baraxanane dahaka sbda nafasa abin danai niyya tohm bari kiji wlh baki isaba yau sainabar gidan nan daddyna kuwa nasan baki da numbansa
Inada ita bari nakirasa kiji
Tadauki waya tana kiran wani numba tasa ahans kuwwa
Jin muryar daddy yasa Ismat ta fuxge wayar daga hannun ma u tana sawa akunnenta tare da rushewa da kuka mai karfi har da majina
Daddy daddy shine kuka manta dani tunda naxo nan
Muryar sa cikin wani yanayi nayayi kewarta yafara magana
Haba dota yaxa ai mumanta dake ai kina ranmu kinga fa yau kwana daya da xuwa dibai din nafiso sainagama siyayyana kaf tukunna xannemi gidan naku naxo naganki
Tsalle tayi tana sakin dariya
Dan Allah daddy naji dadi ina mama da ayman daddy miyasa baku taho da Ayman ba tare
Aikin san naxo sare

Please Login or Register in order to submit comment