Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[19/12, 7:36 AM] MATAR MANYA: 💷💷💷💷💷💷💷


*SIYASA TAH!*
_(Romantic, Symphaty and love story)_



*Maman teddy🧸*

_______________1-2______________


_*Bismillahir rahmanur raheem*_

GOVERNMENT HOUSE

"karar jiniyan matakan tsaro ya wad'e ko ina A wannan wuri yayin da cikar mutanen kadai ya isa ya fahimtar dakai cewan da akwai wata muhimmiyar abun da ke faruwa a dai dai wannan lokaci.
Can daga Gidan gomnati ne Wani matashi Wanda ashekarun sa ta haihuwa baxai haura 38 - 40 yrs ba yafara takowa cike da takonsa na cikar kamala tare da mazantaka,yana nufo wa'annan dunjimun jama'an da sukayi curcurando kowa na jiran fitowan sa don sanin gsky al'amarin.

Cike da dan karamin Mammaki nake binshi da Kallo,ganin fitowansa daga gidan gomnatin da kakin soja,wanda daalama babba ne a kasar nigeria,duba ga irin sojoji da jamian tsoron dake take masa baya. Fuskar sa sam babu rahama,ya rufe ksayar idon sa cikin.shadow space,wanda hakan yasa Ya yi mawa mutanen Wurin kwaarjini da kowa ya gaxa tun karar sa da mgnar dake a cikin cikin su,ciki kam harda yan jaridun da suke zaman jirar MAJOR ABDULRAHAMAN ABDULRAHIM.
Wata ce wanda tayi mun kama da yar jarida ce tayi karfin halin tun karar sa,tana fadin Rankashi dade minti daya! Ganin ta nufosa babu tsoro yasaka sa dakatawa da tfyar tasa ba tare da ya juyo ya kalleta ba.

Babu tsoro a tare da ita ko kadan tafara takowa har zuwa inda yake,wanda da isan ta waannan murdaddun sojojin suka aza mata bindigogin su akan ta. Wanda yasa ta saurin rintse ido,don sosai a wannan karon ta firgita.... Jira kawai sukeyi su zaratar da Umarnin.Shugaban nasu,don sosai ta karya masu doka,kasancewar cewan da akayi baa bukatan kowa yayi wata tmbya akan wannan kidimamman boyayyen Al'amarin dake shirin faruwa...

Hannun sa yasa yana dakatar da Waannan sojojin,kamin su sauke bindigogin nasu akanta,ita kuma tana kara sawa xuwa gaban Major Abdulrahman Abdulrahim.... Sunan Meemah ranka shidade,ina daya daga cikin mabiya masu son sanin gaskyar sanin wannan alamarin na VP.........kamin ta kareka mgn ne ya juya yana nufar motocin su wanda cikin azama Jamian tsoron suka bude masa daya daga cikin motocin wanda yakasance Silent killer,sauran kuma kirar Accura ne da Lagxice,nan take suka jah moton ji kk fiiii....fiiiii suka bar Wannan matashiyar tsaye da sauran mutane masu jiran kiris su yayata ma duniya.
Wani dan jarida ne ya nufo inda meemah ke a tsaye,kamin yace"wa kk ce sunan ki.memmah ko? Daga masa kai kurum tayi,don takaici da abun da taso sani bata samu ba duk ya dameta,cije labban ta kawai tayi tana kallon dan jaridan. Ohk imm plz ke yar jarida ce?ta wani state??
Nisawa Meemah tayi kamin tace" a'a ni ba yar jarida bace ba,ni dai yar siyasa ce,ko nace ina aikin karar siyasa.....ni kuma banyi karatu mai zurfi ba,iyaakata secondary. Kallon raini wannan dan jaridan yabita dashi,yana mmkin karfin halin ta na iya tunkarar major Dason sanin gskyr komai na Alh Muhd Areef.

Uhmm kinaji hjy shawara zan baki ki,ki fidda kanki a cikin wannan lamarin banaki neba,namu ne na yan jarida mune masu hakkin tmbyar komai,kuma mu kam mu a tsoeace muke,don a kowacce rana rayuwar mu a cikin hadari yake....bare kuma ke da in ankasheki an kashe banxa.


Maganganun sa sun sosa mata rai matuka amma sai ta dake,ta hanyar murmushi tana cewa"a ganin ka kenan,tom yallabai na gode! Tana fadin masa haka ta juya tana barin wurin hadi da barin wannan dan jaridan a tsaye...............
_ADAMAWA_

"Hajjo...Hajjo!!! Shigowar Malam Audu kenan gidan nasa,yana mai kwala kirar matan sa Hajjo. Kara kirar ta yy wanda a karo na uku kenan,kuma sai a sannan ta tsinkayi muryar tasa a tsakar gida,Wanda ita tana daga dakin ta suna firar ta da h
Y'ay'an ta kai da kai. A natse ta mike tana amsa kirar nasa har ta isa inda malam Audu yake a tsaye yana huci kaman tsohon zaki.
Gani malam". Wannan kira haka,kaman wanda zaka mun bishara da gidan Aljanna?. Tayi mgnar tana kauda kanta gyefe hadi da gyara daurin zanin ta,tana mai kara cureshi wuri guda. Hakan ne ya kara fusata malam Audu,wanda a fusace ya fara mata mgna da cewa" Yau babu mai kwanan min a gida wlh,tayaya ina gani yara mata su ringa kawo maki cefanan gida,su ba maza ba bare na ce,tom ban yarda ba kinji na fada maki. Kai malam dakata kaji! Mama Hajjo ta katse sa ta hanyar daga masa hannu,kamin ta cigaba da cewa" idan basu nemo sun bani ba,munci so kk mu mutu? Kai zuciya ya mutu,tom allah yabani yaya mata masu zuciyan nema,sai nace su daina?tom Ahir dinka,ka cire mana ido da alamaran mu,kai dai kaje kayi ta zaman banxan da kasa ba a layi,nikam har kullum ina gdy da Allah yabani y'ay'a mata,don sun zama mun babban jari,shi yasa a kullum nake hamdala ma Allah. Kamin yakuma wani mgna ne tayi cikin daki abunta tana banko masa labule,yyn da shi kuma ya cigaba da fada yana cewa"A yau kowa sai taje tayi gwaji,don sam ban yarda da waannan gantalallun y'ay'an naki ba! Meemah,zubaida!!! Ya kara bude murya yana kirar su,Meemah dake daga daki ne tana rarrashin Mama Hajjo ta amsa da na'am Baba. Kunji mao nace maku ko?? Hmm nisawa tayi tana daga dakin,kamin tace ehh Baba Allah yakaimu daren lfy! Ko amsa mata baiyi ba ya juya hadi da nufar soro ya fice daga gidan.
Zubaida ce cike da mmkin Meemah na amsa mawa Mahaifin nasu akan amincewan ta da tayi ne ta kalleta tana mai cewa" Meemah mai yasa kk amsa masa?

Murmushi Meemahn tayi kana tace"tom inada cutanne a jiki na? Hmm ni wa maya fadeki a gidannan zan kwana yau?....tom ina zakije yau kuma? Zubaida ta tambaye ta cike da son sani. Sai da tayi kasa da muryar ta irin na gogaggun yan duniya kana tace"Abuja.

Dariya duka suka saka ciki har da Mama Hajjo da take fadin Ya mace jari ga wanda yasani yakuma sa hankalin sa.

**********************
Kwance take ta bubbude a saman gadon da suke ta aikata mashaan su,Hajiya ce babba wanda ta amsa sunan ta na Hjy da ganin ta kaga kudi da hutu,Kiban ta kam yakusa na Kujera One seater,Amma ahaka take aikata mashaan ta....tana bude kafa hadi da sakin nishi tana saka hannun ta hadi da shafa kasan VG din ta,da keta sheki....gyefe guda Wani Matashin saurayi ne da bazai haura shekara 30 ba a duniya,yana ta kokarin sauke Kayan jikin shi,jikin shi sai tsima yakeyi,ba inda yake bi da kallo sai Durin Hajiya Atika da ke ta shaining......babu ko silin suma a wurin. Itakam Ganin yakasa ma sarrafa kanshi tun a yanxu,yasata Kai hannun ta tana sauke Wandon jikin sa kasa,yyn da Bananan🍌 tayi sama....
Murmushi Hjy Atika tayi tana mai saka hannun ta,tana shafa burar nasa,hadi da jah mashi tana mai kara mikar da ita....Wani irin numfashi ya sauke hadi da rintse ido yana fara gurnani.....Hadi da matsadda jikin shi kusa da itah. Mikewa tayi tana zaunar dashi saman gadon,tana mai kara gyara tsayuwarta...Bai aune ba ne yaji ta zo garesa hadi da zama a saman kafan sa daya,tana tura gwiwarsa cikin Durin ta. Wani irin ruwa yaji na tsattstafowa na niimanta,wanda cikin wani irin dan sakin ihun dadi ya sa hannun shi yana cafkan nonon ta da sukayi lumtsum² kaman na mai shayarwa bakace daga Jiikin ta suke haka ba....ushh...Ash..
Tayi maganar tana rintse ido.....hadi da sa hannu tana kama 🍌 tana mai mulmula saman ta har xuwa hudan,kana tayi kasa da hannun ta tana cafko golayen sa twince tana matsasu....Washhhh Ashhh Huu ohhhh Hjy Dadddiiiii hmmmm Ushhhhhh.......Abun da yake cewa kenan,yana mai kara saka harshen sa tskiyan nonon ta yana jansu ta hanyar tsotsan su kaman bunsuru idan yana bukatan nono......
Ahhhh Ushhhhh washhhh a wannan karon danna kansa take a nonon nata,tana matse kafafun ta,don ji take yar tsakarta na dagawa pall...patt..pattt ,wash ka iyahhhh Ahhh ash.... Haka take maganar kaman zautacciya....
Kwantar da ita yy kasa yana hayewa saman ta,hadi da cigaba da cafkan nonon ta,ganin yanda take sambatu yasa shi kai hannun sa xuwa kasan gindin ta,yana cura yatsunshi biyu,nan yaji kam Abun nata sai tsarkuwa take wani irin ruwa mai dumi na bun hannun sa......
Kasa yy yana bude kafanta,hadi da kai harshen sa yana zagaye Virgina din ta,yana sha hadi da lashe ko ina,wanda hakan yasa ruwar niimarta kara xubowa yana ambaliya......bai damu ba sai da ya shanye tass,kana ya kai harshen ta ba tare da tayi tsammani ba taji ya cafki fatan yar tsakanta,da karfin gaske wanda yasata sakin wani ihun wanda har numfashin ta na barazanar shidewa don dadi. Bai tsaya sanya ba,har sai da yaga tafara sauka.....

Sannan ya fara saka 🍌 a ciikin Hq din ta,yana saka hadi da yi mata waiwayi dashi yana shafa tsoka da tsokan hurin tana jin wani irin dadi mara misali....don hjy Atika kara buda masa kafan take shi kuma ya ingixa Buran sa ciki hadi da mannewa da junasu..... Kawai a haka ya fada jikin ta ba tare da ya fiddo da buran tasaba,yana hade kirjin shi da nonuwanta suna gyegen juna hadi da motsa kafan shi yana jujjuya 🍌 ta ciki....dukan su ruwan madaransu sai tsartuwa yake yana malala. Itakam Hjy Atika hannun ta tasa tana shafa bombom nashi hadi da kara danna shi cikin Virgina din ta...........
Shikam a halin yanzu ihu yake yana Hjy Dadi.........dadi.....Ahhh gindi dadiiiii..............
Kara dannashi tayi a haka har suka samu gamsuwa,kana ta mike tana nufan toilet ta wanke jikin ta,a kwance ta taddashi,kaman matacce yana nan tifff buran sa asama. Murmushi tayi kana ta shafa 🍌 da hannun ta,tana fadin my beb ka watsa ruwa ka fito ka amsa hakkin ka.....

Tayi mgnar tana saka hannun ta a jakan ta dake gyefe,rafa biyu ta fiddo na 500,tana kallon shi kamin tace"cash kkso ko check? Murmushi yy mai cike da jin dadi,yana fadin.Hjy duk wannan dadin da kk bani kuma harda na sallama? No dear ba komai,you are still a young,har yanxu kudi kk bukata....ka karbi sannan na tura maka kudi ta bank wannan kawao na kasa ruwa ne a hanya kamin ka koma.

Murmushi yy yana kissing din labban hjy Atila kana ya mike yana nufar toilet hadi da fadin Hjy tnx ngd, alot of tnx.
Kallon shi tayi tana furta dont mension....

Yana shiga privacy naga takai hannun ta tana fiddo wani farar hankie,wannan Sperm din sa da yazuba a saman gadon ta shafe hadi da dibewa da hankie din,tana saka shi gyefe tana boyewa.........



Murmushi ta saki a sarari tana furta Wannan ne SIYASA TA!



*********************
" Hauwa! Hauwa!! Wata Matashiyar Hajiya ce zaune a tsakiyar falon ta,wanda ya k'ayatu da kayan k'yele-k'yale da more rayuwa,kirar sunan Ma'aikaciyar nata take,wanda sunan tana kirar ne ko na kusa da ita baxai jiyota ba,amma a hakan kirar Hauwa take,da sam bataji ta ba. Bama tasan data sauko falon ba tana kitchen tana aikin da tasaba na Shiryamawa Alhajin gidan Dinner,don ta sanar mata da isowan shi a daren yau din!
Ke Hauwa Hjy Rahinart na kirar ki a falo cewar daya daga cikin maaikaciyar nata,tana kokarin karbar aikin da Hauwa keyi. Da jin haka nan Hauwa ta saki liddayi a saman bowl tana ficewa daga kitchen din cike da azama da kuma tsoron hjyar nata,don tasan laifi kadan zata ce anaimo mata wata y'ar aikin....itakuma tayi hanyar garin su,sanin hakan yasa Hauwa isa falon Hjy Rahinart tana zubewa gwiwowinta kasa,baki da jikin ta duk kyerma sukeyi". Sannu ranki yadade,barka da rana,sannu da hutawa. Duk wannan zuban da takeyi da barin jiiki bashi ya ta dago idon ta ta kalleta ba sai bin Laptop din dake gaban ta da kallo take hadi da operating....wanda hakan yasaka Hauwa kare mawa Hajiya rahinart kallo....

Wannan labarin yana daya daga cikin jerin taurari uku na karshen shekara....wanda zamu rufe maku Karshen shekarar 2021.


*TAURARI🌟*

*TAURARI🌟🌟*

*TAURARI🌟🌟🌟*

*GA TSARIN YANDA BIYAN ZAI KASANCE*

Regular
Guda ɗaya ₦300👌
Littafai biyu ₦500
Littafai uku duka ₦800

_Manyan Hajiyoyinmu,Isassu ,bakwa buƙatar group mu mun sani ta pc kukeso ,kuma mun tanadar maku da special group a kuɗi ƙarancin Aljihunku😊_

_Gamai buƙatar Ɗaya kuma special to zata biya *1k*_

_Masu buƙatar Littafai biyu special *₦1500*🥰_

_Masu Buƙatar Duka ukun Kuma a special To *₦2000*👌👌💃_



*TO TA WANI HANYA ZAMU BIYA ??NASAN SHINE TAMBAYARKU👇👇👇*


```MASU SO TA MTN CARD,TO TA WANNAN NUMBER👇```

08081202932


```MASU BUƘATAR TA VTU TA NAN👇```

09065990265


``` MASU BUƘATA TA BANK ACCOUNT TANAN👇```


0255526235
``` FAUZIYYA TASIU ,,GTBANK```


*GA DUK WACCE TA BIYA ,TO KI TURO SHAIDAR BIYANKI KI TA NAN👇👇*

09065990265



KUNDAI SAN HAZIƘAN NAKU🥰 ALLAH YA BASU BAIWAR HANNU🤏,KO A GYANGYAƊI SUKA MURZA ALƘALUMMANSU🖋️ SAI SUN BAKU TAURARIN ƘARSHEN SHEKARA🔥TO BARE KUMA WAINNAN TAURARIN DA SUKA DAƊE SUNA TSARA MAKU,DON KAWAI YA RUFE MAKU SHEKARAR 2021 DA NISHAƊINKU DA BABU KAMARSU

TAURARIN ƘARSHEN SHEKARA🔥 ZAI FARA ZUWA A RANAR JUMU'A 26/November/2021


Hajiya ta,🥰Ƙawata 😍,Anty na😘 me kike jira💃
Yi maza garzaya ki biya naki cikin sassauƙan farashi daidai Aljihunki ,nayi nan sai kunzo🏃‍♀️🏃‍♀️




```INA MASOYAN OUM HAIRAN,OUM APHNAN DA MAMAN TEDDY.....NASAN KOWA TACE GANI👆😍,KU NUNA MANA LOVAYYA 😁 WAJAN SHARE A DUK GROUPS ƊINKU,FISABILILLAH DON ALLAH🙏```
[19/12, 7:36 AM] MATAR MANYA: 💷💷💷💷💷💷💷


*SIYASA TAH!*
_(Romantic and love story)_


______________3-4_____________

``` Na```
*Mama teddy🧸*

Bismillahir rahmanur Raheem


"sai da ta kwashi kusan mintuna sha biyar,kana ta dago da dara-daran idanun ta,tana mai sauke su a saman na Hauwa da har ayanxu jikin ta rawar kyerma yake. Ki dakata da abun da kkyi,kifara xuwa ki kintsa wancen mahaukaciyar Uwar tasa dake kulle a daki,don ya kuma tabbatar mun da tahowar sa nan da Awa biyu....don haka mintuna sha biyar na baki,naga komai tsaf yanda zai faranta ransa".

Cike da kara sadda kai kasa,ta girmamawa Hauwa tace"tom Hjy angama inshaallh. Tana mgnar hadi da saurin mikewa tana nufar wani hanya,wanda da'alama shi zai sadata da dakin da Hajiyan nata take nufi.

**********************

Great icon Academy
Wata katuwar makaranta ce nagani wanda girman ta da tsaruwarta,ban san lokacin da na saki alkalami na na tsaya kallo ba...Makaranta ce wanda takai ta kawo.....yanayin kyaunta da Komanta irin na turawa ne ginin ta da komai,yara ne kye wade filin makarantar wanda yawan su sosai ya bani mamaki,kowa na a cikin farin ciki,kasancewar wannan lokacin break suke ciki. Tsayawa nayi ina ware ware da tambayan zuciyata wannan makarantar anya a nigeria take kuwa,duba da yanayin yaran dakuma zubin makarantar, nan take idona ya sauka akan wani babban sign-bord da naga anyi rubutu da yake nuna makarantar marayu ne. Fara zagaye ko ina nayi na wurin,wanda sai da nayi tafiya mai dan nisa,kamin kwatsam sai naga daga fitowa ta na fada asalin gidan marayun,Mmki ne yy matukar cikani,a zuciyata ina tunanin Dama makarantar a cikin gidan Marayun yake kenan??

Ganin bana da amsan tambayata yasani kara jah baya ina mai koma cikin wannan makaranta da komai nata yake Abun burgewa.


Keee... Keee!! Ahyan !!! Gigif wanda aka kira da Ahyan tayi,hadi da juyawa tana ware manyan idanun ta da suka zamana kullum a lumshe... Ba tare da taba wanda take kirar nata amsa ba,kawai ta tsaya tana binta da kallo,da alama tana jirar abun da zata ce ne". Saukar mari naji tasss....ta na wanke fuskar Ahyan dashi,kana matan ta ta cigaba da cewa,marar hali,wannan bakin jinin naki da mai yy kama? Dama tun da aka kawomun ke aji na nasan karshen xamana yayi a wannan makaranta,don jiya na rankwashe ki,shine kk mun haka?? Tom ai shikenan don na bar Wannan makarantar ba cewa akayi na bar maki gidan Marayun ba,ina nan,kuma wlh sai na dandana maki azaba fiye da tada,muguwar yarinya mai kyaun Aljanu. Ta karke maganar tana mai kara dankwashin kanta hadi da jah mata kunnne... Kana ta gifta Ahyan din tana wuceta hadi da nufar babban gate don barin makarantar,itakam Ahyan duk wannan mari da rankwashin da tasha takasa kuka,sai danne kwallan idon ta take,don bata san zubar dasu wani abun ya kuma samun Malaman nasu.



Komawa tayi ta zauna a inda take,kamin kaman ance ta kalli can wurin gate din,nan taga malamai da dalibai duka antaru akan Malama Hadiza,yyn da tana jiyo ihun ta har a inda take,sai a sannan ta fara kuka tana rayawa a xuciyarta da shikenan ta shiga uku,wlh banice ba,ban mata komai ba,kaddarar Allah ne...abun da take cewa kenan hawaye na bin saman kuncinta!


Itakam Malama Hadiza abun da ya faru shine,bayan tafiyar ta wurin gate din fitane taji ana cewa Kika taba Ahyan? ware ware tayi don san ganin mai wannan mgnar amma nan taga babu kowa daga ita sai gate man,mai gadin makarantar. Cigaba da tafiyar ta tayi,wanda kan tayi Aune tafara jin ko ina na wurin yana amsawa da fadin Sunan Ahyan..Ahyan³. Tsoro ne ya kamata,wanda yasa kaman zata kwala ihu,sai kuma taji an datse mata baki,hadi da kama hannun ta,nan kaji kurussss...kurusssss russs,ana karairaya hannun ta kaman ba hannun mutum ba,kaman ana karya kara,nan ko hannun malama Hadiza ne. Ihu Tasaki wanda kamin lokaci kankani hankalin ta ya gushe,nan Sauran malaman sukayi saurin daukar Malama Hadiza don nufar da ita cikin gidan marayun don har asibiti da likitoci suna da masu kula dasu...da fitansu wajen makarartar ne suma suka fara jin ana bin kumatun su da mari Fasss...tass². Ai saboda tsaban gigicewa basu san lokacin da suka saki Hadiza ba,kowa yana cin hanya...akq bar Hadiza anan tana juyi.

***********************

Ranka ya dade,wannan shine karo na farko da shugaban kasan mu ya rasu,da mutuwar sa ba'ayi kwaana uku ba ace an tsaida sabon shugaban kasa,wanda hakan yajawo cece kuce da yawa daga bakin mutane maban banta,duba da kallon Vp Muhd Areef Aruwa a wannan shekarar ne aka kaddamar dashi a matsayin mataimakin shugaban kasa,kuma tuntuni ake cecekuce akan Muhd Areef aruwa,cewan manyan mutane na Duba da sukayi da shekarun matashin,Kuma da yanda yake zartar da aikin sa akan kowani babba ne akasannan.....! Kwatsam kuma bayar mituwar Shugaban kasan mu wato Umaru nagwando,sai manyan kasa da talakawa sukajiyo labarin cewan An tsaida Wannan Alh Muhammad Areef a matsayin shugaban kasan nigeria,wanda rabon da matashi mai shekarun sa ya tsaya a kan kujerar shugaban kasan nigeria an dau shekaru,don zai kai shekara 35 baya,amma a yau sai ga Muhd Areef bb zato bb tsammani,tom kasancewar hakan yasaka Alh Dasa'a fitowa a matsayin abokin takarar shi,kuma mutane da yawa na shakku akan cewan kila da sa hannun Vp Muhd Areef a mutuwan Shugaban kasa nagwando....tom a matsayin ka na Aminin shi mai zaka iya cewa??

Takaici ne ya cika zuciyar Major Abdulrahman Abdulrahim,yana mai magana a zuciyar shi da cewa"wato har gida na ma sukazo wa'annan mutanen sukayi cucurando,don jin abun da zance gami da Areef. Kallon wani soja yy da yakasance a gyefen shi,wanda nan take ya fahimci kallon dayake masa nufi. Cikin sauri suka fara dakatar da yan jaridan,sukan sai yunkurowa suke hadi da kirar sunan Ranka shidade...rankashi dade...amma bai bi takansu ba motocin suka fara shiga wannan tankamemen gidan,da tun daga farkon sa har karshen sa securities ne har ta bayan gidan!

Saurin mikewa Hjy Laila tayi daga kwancen da take,yyn da yammata biyu ke kasan ta suna kwakuleta ta hanyar madigo,wata kuma tana daga saman ta,tana shafa dukiyar fulanin ta,hadi da sarrafa mata su ta hanyar da tasan Hjyr tafiso kuma yake shidar da ita saboda dadi,kowa na kokarin ganin faranta mata rai,don su kasance standard yaran ta....tana gurnani da sauke numfashin dadi ne tafara jiyo karar bude gate din gidan nata na uku,wanda sai asannan ta farga da dawowan Mai gidan nata. Ya isa! Tayi mgnar a gadarance hadi da saurin mikewa tana mai da kayanta da saka wata doguwar riga n jallabiya da kudin ta yakai dubu 50 ko sama da haaka. Kasancewar inda take bene ne yasata Saurin nufar window don tabbatar mawa kanta cewar da gske ne Mijin nata ne ya dawo?


Mmaki ne ya rufeta ganin Major n nata ne ya fito da ganin sa yana cikin bacin rai hankalin sa baa kwance yake ba....saurin juyawa tayi ganin yana nufo part din ta,kamin tace mawa sauran yaran madigon nata,kunyi kokari sosai,ku dakata anan Major dina ya dawo,may be baxaku jini ba sai xuwa safe,but any way,i'll be back. Tana fadin haka ta juya cike da takon ta na isassun mata tafara juya jikin ta hadi da nufar kofah tana mai fara sauka daga saman stairs din.

Ba tare da tayi duba ga kowa ba,ta nufesa fuskanta dauke da fara tana furta my Dea....kamin ta karake mgna ne ya bita da kallon sama da kasa,kallon wulakantarwan da ya saba mata,yana mai daga mata hannu,hadi da rabata ya wuce.....turs Hjy Laila tayi,bawai na damuwa da yarfin da yy mata ba,aa dama ta riga da tasa ba,don tasan har ilah yau batasamu masauki a zuciyarsa ba,Uhmm nisawa tayi kamin cike da takonta ta manyan mata tafaara takawa hadi da nufar Falon da ya nufah.

***********************

Bin Ammin nashi yake da kallo,yana mai jin wani irin nishadi na tsatstsafo mashi,A sarari ne ya furta Ammie ko da ina cikin bacin rai idan na ganki cikin kwamciyar hankali,sai na nemi bacin raina na rasa ko damuwar tawa....Nufar Ammin yy hadi da takawa har xuwa inda take zaune a kasan wani capet mai launin golden,wanda gyefe da gyefe ya kasance tim² ne.....binsa da kallo nayi,wanda ganin irin kyaunsa da cikar kamala
DOWNLOAD
DOWNLOAD

1 Comments On SIYASA TAH
avatar
fatima-7-6-2

2 months ago

Reply

Pls siyasa tah complete

Please Login or Register in order to submit comment