Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE



You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[1/27, 9:07 AM] ‪+234 701 472 7066‬: *MAJOR SALMAN*
Page 1-5

My today's novel is different from the others
Ban taba littafi makamancin wannan ba kuma ban taba littafi me daukeda manyan sakonni kamar wannan littafin nawa ba na *major salman* yana daya daga cikin littafan danafiso a duk cikin littatafai na..dafatan zaku bani goyon baya 100% don littafin yazo da sanje sanje na musamman...

Bismillahir rahmanir rahim...


Yes sir...Ok Sir...i will try to be there soon..Ok sir take care

Waya yakeyi amma idan kaga yanda yake saluting awayar seka zata yana gaban me wayar kenan....be dade a kwanceba ya tashi ya fito palour din gidan nashi cikin sauri ya shiga kitchen ya kunna electric kettle din nashi daya cikashi da ruwan tea sannan ya debo kwai guda 4 ya soya omlet be wani bata lokaciba ya dawo dauke da tray din daya jero abincin nashi a ciki.....
A hankali yake yin breakfast din nashi sannan ya dauko remote ya kamo mbc Bollywood don mostly series movies dinsu baya wucesu yanason kallonsu sosai....

English wears ya sanya grey colour sun karbeshi sosai sannan ya debi wayoyinshi da trolly bag dinsa yayi waje

Manyan maaikatan gidan ne suke faman kwasar gaisuwa A farfajiyar gidan nashi ....yawan jama,ar daya hango suna faman tururuwa a bakin gate din gidan shiya tabbatar masa sa cewa lallai yan jarida ne suke jiran fitowarshi don haka yana shiga mota yayi wajen da gudu babu alamar tsayawa amma da yake mutanen sunada yawa yasashi tsayawa dole don idan be tsayawaba be iya bugesu

Aiko tuni suka fara zuro mick din nasu cikin motan nashi suna cewa major salman..major salman..major salman...

Dakatar dasu yayi yana nuna musu agogonshi alamar ya makara sannan ya bude baki cikin isa yace next time...dukansu suka ja baya ya rufe glass din motan nashi yayi waje...

Tafiyar tashi doguwan tafiyane don tun safe amma har magrib yana hanya be karasa inda zashiba wani gari zashi achan gaba da agadez don daga agadez din kusan tafiyar awa 5 ce babu abinda kakeji a motar se karar kida da kamshi me dadi da yake tashi da haka harya karasa gidan sarkin garin....

Ya samu kulawa da tarba ta musamman da masauki mekyau don seda safiya ne sarkin yake masa bayanin dalilin kiran nashi akwai wasu yan bindiga dadi da suka takurawa mutanen yankin nasu musamman bangaren dajin garin suna tare buzaye da sadakar yalla masu zaune a daji su kwace musu rakumansu da dukiyoyinsu su gudu suna yi musu kisan wulakanci.....bayan duk yaji bayanansa ne yake tabbatar masa zeyi iya bakin kokarinsa don ganin an samu saukin alamarin

Babu damuwa ranka ya dade insha Allah i will try my best.....da hka sukayi sallama ya juya ya dauki hanyar komawa gida..

Gudu takeyi sosai kamar ranta ze fita wasu mutanene suke biye da ita suma suna bin ta da gudu...kamar baze tsaya ba se kuma yaga yarinyar was so young zasu iya cutar da ita don haka yai saurin parking ya fito a guje yasha gabansu...kallo daya yayi musu ya tabbatarda sune criminals din da mai martaba yake zance da sauri ya daga kujeran motanshi ya dauko bindiga ya fara harbinsu tuni suka watse ita kuwa yarinyar da gudu tayi gurinsa ta tsugunna gabanshi da irin muryanta na sadakar yalla ta fara magana....

Ka shemakeni don Allah...zashu kachenine shun kache min ammi na sannan shun harbi abu a hannunsa da yayana sun kwashe mana chaniya da rakuma don Allah ka shemakeni nima karsu kacheni....

Tunda ta fara magana yake kallonta duk da cikin duhune amma ya fuskanci karancin hankali da shekaru a tareda yarinyar

A nutse ya kalleta yace yanzu inane gidan naku

Tace gidanmu yana gabas da wancan tankin sojijin

Ok to shigo motar muje gidan

Gudu sukeyi a motar sannan suka karasa gidan cikin sauri gaba daya jini ne kwance a gidan don duk yankan rago akayi musu banda babanta da aka harbeshi shima numfashi ykeyi sama sama

Da gudu ta karasa tana kuka abu don Allah karka mutu banida kowa sekai abu ka tashi wani ze shemake mu abu da sauri ta kamo hannun salman ta dora akan na mahaifin nata da yake kakarin mutuwa ya rike hannun salman gam sannan ya fara magana

Bawan Allah ka shemakemu ka rufawa yarinyar nan asiri karikeshi amana bashi dakowa se kai se Allah daya halicceshi gatanan sunanshi suhana na daura maka aure da suhana yanzunan Allah ya baku zaman lahiya ka rikeshi da kyau kaje suhana ze gaya maka duk wani tarihin rayuwanshi......
Yana gama fadar haka ya cika ya amsa kiran mahaliccinmu.....

Muje zuwa
Maman hanan
[1/27, 9:07 AM] ‪+234 701 472 7066‬: *MAJOR SALMAN*
Page 5-10

*Na*
*Maman hanan*

Cikin tashin hankali salman ke jijjiga mahaifin suhana..please ka tashi wannan auren daka daura bame yiwuwa bane don Allah ka tashi..ganin bashida niyar tashi gashi dare yana sakeyi yasashi kallon fuskar suhana da take faman jijjiga mahaifin nata...wani haushi yaji ya kamashi yayi tsaki ya mike tsaye yace impossible i cant make it....ya juya yai ficewarshi amma yana zuwa bakin kofa seyaji ya kasa daga kafafuwanshi dole ya juya ya riko hannun suhana suka shiga mota suka tafi....

Tunda suka shiga mota suhana sam taki magana shima kuma dama ba maganar tata yake bukataba,haka sukaci gaba da tafiya har suka karasa gidan nashi se a lokacin ne ya tuna bashi kadai bane yake tafiya cikin motarba toshi yanzu ina zekai suhana?meze cewa jama a harsu yarda dashi idan suka ganshi tareda suhana a matsayinsa na babban mutu me fada aji a yankin nasu

Shahada yayi ya fito daga motar yana tafe tana binshi duk tsoro takeji a tarihin rayuwarta bata taba ganin gida makamancin gidan major salman ba balle har yakai ga gidan nashi.....Aljannar duniya kenan komai na gidan kalar diamond ne💎💎kuma komai diamond shape akayi a cikin gidan shiyasa gaba daya kalar gidan launinta daban yake se kayi tunanin ba,a duniya kakeba wani irin boom light diamond colour gidan yake bayarwa.....

Ganin zata bata masa lokacine yasashi riketa gam don kana hawa baranda din gidan lifter ne ze sadaka da palour gidan...komai na gidan major akwai security me karfi don se ya danna code a duk wata kofa dayazo shiga sannan take budewa.....a palour yasaki hannunta sannan ya nuna mata kujera yace ta zauna amma seta zauna akasa seda yayi mata wata mummunar tsawa sannan ta hau tazauna

Wanka ya shiga ya fito yana fitowa ya cilla mata towel ya nuna mata toilet yace ta shiga tai wanka kafin ya dawo...
Suhana kam tasha kauyanci data shiga toilet din don kasa yin amfani da shower din tayi seda ruwan sink ta samu tayi dabara tayi wankan wani kamshi taji yana tashi na dadadan sabulun da take wankan dashi ta jima tana wankan sannan ta fito daure da towel din ta maida hijabinta ta saka....

Be dadeba ya dawo hanunsa dauke da manyan ledoji da alama wani mall dinya shiga mafi kusa yayi siyayyar...kayan sawa ne da kayan kwalliya har takalma hatta panties seda salman ya siyowa suhana....ya nuna mata dakin da zata dinga kwana da komai

Da kanshi ya dafa musu abinci ita dai banda mamaki babu abinda takeyi....shi wannan mutumin ina matarshi?inma bashida aure to ina yanuwanshi da iyayensa tambayar da take tayi kenan a zuciyarta amma babu amsa....seda taci abinci sosai sannan ta kwanta shima ya nufi nashi dakin a zuciyanshi yana ta tunaninn samun mafita...

*WAYE MAJOR SALMAN?*

Salman matawalle shine cikakken sunan nashi matashi wanda be haura shekara 30 ba a duniya,,mahaifinsa munir matawalle tsohon ministern kudi ne na nigeria tun salman na karami sam basuda jituwa da mahaifin nashi yaro ne wanda abin duniya be dameshiba sbd karfin addininsa sam be yarda aci haramun ko ayi cuta a gabansaba dalilin hakane mahaifin salman yake cewa yaro beyo halinsaba don mutum ne mara tausayin talakawa burinshi shi dai ya gina duniyarsa da girma lahirarsa ko oho shiko salman tun yana karami yaci alwashin ya zama soldier don ya hukunta duk wasu azzalumai......Matan munir matawalle su 2 ne haj zuwaira mahaifiyar salman da kuma hajiya rakiya da takeda yara shida....haj zuwaira tunda ta haifi salman bata sake haihuwaba babu irin gorin da ba,ayi mata ba dalilin haka yasa munir matawalle kara aure inda ba dadewa haj rakiya tazo ta fara haihuwa
Salman yaga soyayya wajen mahaifin nashi tun yana karami har ya girma mahaifin nashi yana mutukar sonshi tareda kashe masa kudi sedai lokuta dayawa salman na yiwa mahaifin nashi wa azi akan kudinnan bafa nashi bane na jama,ane shiko mahaifin nashi seya hau fada da haka suka taso cikin wannan yanayi.....wanda har salman ya zama major na sojoji kuma ya damka mahaifin nashi da hannunsa gurin hukumar EFCC aka rabashi da kudade masu yawa kuma akayi masa bore aka saukeshi daga ministan kudi na kasa aka bawa wani me adalcin....tun daga wannan lokaci mahaifin salman yayi masa korar kare sannan yaci alwashin se ya zama ajalinsa tunda shiyasa aka saukeshi daga kujerarsa....
Major salman ya mallaki motoci,gidaje,filaye,gonaki da super markets da yawa don bacin aikinsa na soja yana kasuwanci sosai kuma yana godewa Allah bisa ni'imomin da Allah yayi masa shiyasa yake samun cigaba a duk lamuranshi....

Wannan kenan

Da sassafe ya shirya ya fito yau manyan kayane a jikinsa sun amsheshi sosai tea ya hada ya bata tareda burger ya ajiye mata sannan ya kulleta ya nuna mata duk wani abu da take bukata sannan ya fita yauma janye yake da trolly.....


Driving yakeyi hankalinsa kwance yana shan favorite soft drink dinshi tafiyar 150 kilometers yayi ya karasa garin da zashi....gaskiya tsarin garin ya birgeshi ko ina anata kade kade ana cikin farin ciki lokaci lokaci idan guri yai masa yana tsayawa ya kallesu ya wuce....amma abin mamaki yana karasawa yaga wata jibgegiyar mata ta dage se dukan wata yarinya takeyi da bata wuce yar shekara 20 ba takeyi duk ta fasa mata jiki mutane ko anata tafi anata kade kade

Da gudu ya fito daga cikin motar ya dakatar da matar cikin tsawa yake magana what's happening here?what does she did?

Katuwar matar ce ta tari numfashinsa tace

You see this girl ba she wanna be a prostitute she dont want marry she is 21 years old but she is not interested in any guy here... Lots of guys wanna marry her but she refuse to accept them...just live me to kill her abeg coz tommorow will be her last day so our king will hang her up.......
Hahaha yankin ajewo kenan dake chan yamma da warri a aladarsu matukar budurwa takai shekara ashirin to tayi kwantai kuma za a kashetane ta hanyar rataya don a fadarsu zata gogawa arzikin kasarsu bakin jinine

Yarinyar ce ta taho da gudu tana nuna major shi takeso a daura musu auren dashi kawai

Maman yarinyar ce ta daka tsalle duk da kibar da take dashi tana cewa Alhamdulillah Alhamdulillah... You don wash my heart jour Masha Allah

Kamar wasa abu ya zamewa salman gaske don anata kide kide da wake wake aure ya dauru haka ya fito da sauran kudi daga jikinsa ya mika a matsayin sadaki aka tambayeshi sunansa yace salman nan da nan aka fara kida ana rawa ana cewa Emili yawo Salman wato(Emili matar salman)haka dai ya daukota a mota yana mamakin tsarinn rayuwar garin daga ganinshi sun manna mishi yarinya harya taho da ita to lallai itama yanada bukatar sanin tarihin rayuwarta duk da yasan yarece farace tas tafi kama da igbo amma musulmace.....

Tunani yakeyi a zuciyarsa wani takaicine to waishi a haka rayuwanshi zata kare daga temako kuma se,a dinga bashi auren yaran da bayaso hasalima shi har yanzu bega macen data birgeshiba toshi wayannan kuchakhan yaran da yake debowa kanshi aiko yar aiki bazeyi dasuba ballantana yayi mata dasu.....

Be kai Emili gidan da yake cikiba don komai na major a tsare yake seya wuceda ita dayan gidanshi da yake kusa da gidan dayakai suhana......
Shima babban gidane da masu aiki duk a ciki major yafi zuwa nan yin weekend don kalan garden din gidan na birgeshi.....Emili ko banda murna da rawar kai babu abinda takeyi tuni major ya farajin haushinta don ita dam batada kunya.....


Muje zuwa
Maman hanan
[1/27, 9:07 AM] ‪+234 701 472 7066‬: *MAJOR SALMAN*
Page 10-15

*Na*
*Maman hanan*

*This page is dedicated to the beautiful person that i have ever seen,the best person ever, the handsome man of mine,my forever dream guy and also my heart best friend.....I love you so so much my dear hubby😘❤ and our little princess hanan*

Yau major sanye yake cikin kayansa na sojoji da sukayi matukar dacewa da fasalin jikinsa sunyi masa cif tamkar a jikinsa aka hallicesu...yaune karo na farko da suhana ta taba ganinsa da kayan sojoji
Gabantane ya fadi ta taso a guje ta tsuguna gabanshi tana kuka

Dan Allah don Annabi kayi hakuri karka kacheni ashe kaima daukoni kayi ka kacheni shiyasa na ganka sanye cikin kayan shojoji dama kacheni zakai ka huta ne?

Tsaki yaja sannan ya nufi gaban babban mirror din dake ajiye a bangare guda na palour din kallon kansa yake sosai

Salman dogone sosai mai faffadan kirji da yalwar gashin kai,kirji da jiki domin jikinshi duk gashine a kwance luf luf musamman ka dubi hannunsa da kafafuwanshi gashine kwance...salman farine tas gashin kansa a cukurkude yanada dogon hanci da karamin baki dai dai misali girarshi itama kanta abar kalloce balle ka karasa ga idonsa ya salam the most sexiest eyes that i have ever seen...salman matawalle yafi kama da larabawa ko indiawa don hasken fatarsa irin nasune
.............that's the breif description of major salman the gentle giant.......

Yayi spending almost 10 minute's yana kallon kansa a jikin mirror sannan ya juya ya kalli suhana da har yanzu bata dena kukan ba....Center table din kusada shi ya buga da karfin gaske daya bada wani sound me karar gaske a zafafe yace mata Heeeeeeeeeeeeeee Shhhhhhhhhhhhh!ya dora hanunsa akan lebensa hakan yasa suhana matsananciyar firgita ta kama bakinta ta rike tareda ja da baya a hankali....murmushi yayi me shiga rai sannan yace mata kin manta ni mijinkine amma kike min ihu a gida stop it don't ever try it again....yana gama fadan haka ya debi wayoyinsa yayi waje

Kamar kullum wajen gidan nashi cike yake da yan jarida da basu gajiya kullum se sunzo sun dameshi shi kuwa kullum baya gajiya da basu amsa guda 1 NEXT TIME itace kalmar dayake iya fada musu kawai sannan yawuce.....

Be wuce office ba seda ya tsaya a gidan daya ajiye Emili sedai yana shiga ya tarar da ita a palour tana kallo hankalinta kwance sedai lokaci daya ta daure fuskar ta ta fara kallonshi kallon rashin fahimta.
..taga bashida niyyar kulata don kai tsaye kitchen ya shiga don yaga kotaci abinci ...ya fara kokarin bude kofa ya fita yasata tasowa da sauri ta fara magana

What kind of insult be this abeg?do you forget that i am your wife and yesterday be our first night with you,but you are not staying with me anymore, it seems like you just enjoy your night somewhere else then you are coming to me this early morning sheeeeee wearing this fake soldiers uniform what do you mean?and what do you take your self you are?

Murmushi yayi a zuciyanshi sannan yace yaro besan wutaba seya taka.....sannan ya kalleta yace

Emili have you done your breakfast?

Hey see this useless question.. How can i wakeup in this ventilation house and you are still asking me about my breakfast,okay let me answer you my breakfast was good and i have already done with it....

Be jira abinda zata sake fada ba yayi ficewarshi,ita kuwa emili binshi tayi da kallo tana fadin

I don't know why this fit man dey vex but i know what to do.....

10am ya isa office din nasu babu abinda akeyi se kwasar gaisuwa kowa yana saluting wa major salman kai tsaye office din commander ya shiga inda commander ya mike yayi saluting dinshi shima major salman yayi salute nashi ya umarceshi dasu zauna major salman yayi gyaran murya ya fara magana

Major:Good morning sir
Commander: Morning sir
Major:Sir i just come for the issue that i have already told you yesterday... The people's are in a pity situation we have to help them even a little bit..
Commander:hmmmmmmm major salman you are always trying to put your life in a risk...how can i accept your issue?do you forget the last war that took place in the country last 3 months,they killed all our people and they are still killing us again and again so try to understand salman they have alot of materials...the peoples are great criminals
Major:ok sir i understand all what you are trying to say but please just sign the file and give me a last chance my visa is out insha Allah zanje nayo ordern perfect guns a india i have already talk to them....
Be jira commander yace komaiba ya mike yayi saluting dinsa yayi waje...

Be koma gidaba se karfe 4pm yana shiga yayi toilet ya daura alwala seda ya fitone ya lura da suhana tana sallah....kallonta yake sosai seda ta jera raka,a goma sannan tayi sallama ita kanta sallar bata iyaba se tayi sujud sannan take dawowa tayi rukuuu...kamar baze mata maganaba se kuma ya kalleta yace Am suhana wannan sallan taki beyiba ki kalleni da kyau idan inayin sallah ki dinga lura da abinda nakeyi....

Tare sukayi sallar laasar din sannan ya shiga kitchen ya dafa musu dinner......

Yau kam suhana ta shirya tsaf domin tambayar salman shin wayeshi kuma wannan gidan da suke zaune a wanne matsayi yake

Muje zuwa
Maman hanan
[1/27, 9:07 AM] ‪+234 701 472 7066‬: *MAJOR SALMAN*
Page 15-20

*Na*
*Maman hanan*

*Wannan shafin nakine tawan banida kamarki kawata,yar'uwata kuma aminiyata my fachala waton zainab Abdullah yarima❤😘...wannan shafin na damka miki nakine halak malak kiyi abinda kikaga dama dashi ooo*


Ganinshi da tayi ya fito don yau fitowar tashi ta banbanta da sauran ranaku yasa gabanta mummunar faduwa janye yake da trolly bag yana takawa a hankali cikin isa...kamar baze kulatana don har yaje bakin kofa se kuma ya juyo ya dawo ya fuskanceta yace

Am kee zanyi tafiya ta kwana 2 ce kachal don haka akwai duk abinda kike bukata a cikin gidanan duk abinda kike bukata ki dauka telephone ki kira masu aikin gidannan zasu baki....yana gama fadan haka ya ajiye mata damin kudi a cinya be jira mezatace ba yayi ficewarsa...

Gidan Emili ya nufa wannan karon Emili ya tarar zaune akan dinning tana ta kwasar abinci wanda a tunaninshi mutum 5 zuwa shidane zasu iya yin complete breakfast da Emili tasa a gaba tanaci.....
Beans portage,chips,cornflakes, cake,pepper chicken, suya chicken,smash egg duk ire iren wannan abincin su emili ta dire a gabanta tana faman ci tana watching tv tana gyada kai alamar duniya tai mata dadi kallonshi tayi sannan tace you are welcome dear have a sit ....girgiza kanshi kawai yayi sannan yace

I'm not here to sit...i am just here to tell you that i have a unexpected journey to India so you have to take a very good care of yourself, i am going to stay there just for 2 days....

Okay no wahala that's a very good idea...safe journey dear but i need some cash so that i can spend it anytime that i want...

Bece komaiba ya mika mata kudi yayi waje...

Aminu kano airport ya nufa cikin sauri sauri daya daga cikin guard dinsane ya koma da motar nashi gida shi kuma ya shiga cikin airport din don befi saura 10 minutes jirgin nasu ya tashi...

A babban birnin Mumbai Maharashtra major salman ya sauka....cilantro hotel shine hotel dinda ya zamewa major jiki aduk sanda yaje mumbai..don haka yanzun ma chan ya nufa...

Be wani jima ba yayi wanka ya gabatar da sallah ya nufi gado don ya huta sedai kafin ya karasa gadon aka fara knocking door.....

Mamaki yakeyi sosai to waye ya sanshi da har ze fara buga mishi kofa to koma dai ma aikatan lodge dinne sukazo.......a nutse ya bude kofa
Yarinyace tsaye bata jira meze ceba ta shigo ta maida kofar ta rufe...

Beyi mamakiba don ya saba haduwa da irin wayannan yammatan se dai wannan batayi kama da wayanda yake tunaniba...don duk shige shigenshi yammata irin wannan basu saba binshiba.....da yake ya fuskanci yaren hindi shine yaren da tafi ji ...ya kalleta yace

Kya (menene)
Kuch nahi (bakomai)
Mera naam riya (sunana riya)
Aur app (kaifa)
Mera naam salman (sunana salman)
App kaha se ho (a ina kake)
Nigeria Se ho (Nigeria nake)



Akwai sauran fafatawa.....
Senaji views dinku akan littafin major salman....


Muje zuwa
Maman hanan
[1/27, 9:07 AM] ‪+234 701 472 7066‬: *MAJOR SALMAN*
Page 20-25

*Na*
*Maman hanan*

*INDIA*

Sunyi spending almost 1 hour da riya tana bashi labarin halin da take ciki kamar haka

*RIYA SHARMA*
Sunana Riya sharma an haifeni a garin mumbai mahaifina babban dan siyasane a garin nan yana son hadani aure da dan gidan abokinshi wanda sam bana sonsa sbd rashin tarbiya da mugayen dabi'u irin nashi yanzu haka gobe za,a dauramin aure dashi idan har bankai wanda nakesoba a yau...tun a airport nake biye dakai please ka temakeni muje gurin mahaifina a zuwan kaine zabina....duka wannan maganar tanayine da turanci hade da yarenta na hindi sbd ta fuskanci salman ba komai yake iya ganewaba

Salman ne ya numfasa yace i'm sorry to say riya i can't help you anymore....idan kika duba tsarin kasarku da namu ba daya bane ni musulmine ke kuma kabilar hindu ce babu yanda za,ayi mahaifinki ya yarda da uzurinki na zabata da kikayi

Nooo salman karkacewa mahaifina kai musulmine kace mishi kaima christain ne ze yarda da maganata please just do me a favour

Cikin tsawa ya mike tsaye sannan ya kalleta yace get out! Nayi miki kama da wawa irinki?how can i change my religion just because of you fucking shit!i am sorry get out please i cant help you

Jikin ta a sanyaye ta fita tana zubarda hawaye shiko bin ta yayi da kallo yana maida numfashi don iya

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment