Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Isha sannan suka kwanta ranar Hud taga rawar Kai Kuma taji a jikinta tasan tabbas maza suna suka tara Uncle Fatah dabanne ta fannin nan.




Sai ya kasance itada take noqewa tana neman zautashi haka sukayi kwanan soyayya kafin sukayi bacci kan lkcn sallar asuba sukayi suka sake kwanciya basu suka tashiba sai 11:00am aikuwa duk jikin Hud ciwo ya rinqayi zuciyarta tayi haske ta godewa Allah daya bata miji daidai ita shiri suka fara qarfe daya suka dauki hanyar Kano suna tafe yana kallon yanda duk tayi laushi yana murmushi yana cewa “me kayan dadi" itadai kunya kalamansa suke bata hakan ya sanyata kwantar da kujera tayi kwanciyarta bacci ya dauketa saida taji yana lalubarta ta bude idonta ashe wai sun iso Kano ta tashi zaune tare da samke ajiyar zuciya ta kalleshi itakam batasan gdan daya kawota ba ta bude baki zatayi mgn yace Mata “ki adana tambayar ki idan mun huta sai kiyita" batada ikon qara cewa komai ta fita kamar yanda shima ya fita suka shiga ciki am tsara gidan yanda ya kamata suna gama shiga parlourn ya sunkuceta ya cillata sama ya cafe dole ya sanyata dariya shima yayi dariya yace “matata kinfi ta kowa meye na cin maganin Uncle dinki ne fah"




Kunyace ta sanyata rufe ido yace “ok bari mu shiga ciki zakiyi bayani" hakan kuwa akayi suna shiga ciki ya ware qwanji ya cinyeta tsaf ya tayi kukanta a banza daya gama ya dauketa sukayi wanka suka huta taso suje gdansu Ammi amma yaqi dole ta qyaleshi, cikin kwanakin amarcin nan nasu ta tsotsu gindinta ya gurzu kuka kam tanashansa Amma a hakan takejin gara tayi kukan dadi da tayi na wuya tunda shi akwai kayan aiki zungura daya idan yayi Mata sai taji ta gamsu haksnne ya sanya zamansu ya zama me dadi.
Cikin watanni ukun tana samun kulawar ban mamaki daga gareshi a lkcn ne Kuma ta fara laulayin cikin daya liqanta me wahalar gaske tana fama da laulayinta tana fama da jarabarsa babu daga qafa haka taketa dai lallabawa takeyin duk abinda ya dace cikinta nada watanni biyar Nusaiba ta kawo Mata lbr mafi dadi zatayi aure aikuwa tayi murna suka fara shirye shiryensu.........



*************************⬇**********************
************* Top Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************

DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.

Visit > https://www.thn.com.ng

Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.

Email > [email protected]

******* FOLLOW US ******

Facebook: Top Hausa Novels

Twitter: Top Hausa Novels

Telegram Channel: https://t.me/tophausanovels

Telegram Group: https://t.me/tophausa

Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na TOP HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.

********************** ⬇ **************************
*************** Top Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************



_Ina qara baku hqr FANS nayi budy da yawa abubuwa sunyimin yawa fiye da tunaninku Amma insha Allahu zanyi qoqarin qarasa wannan lbrin nan da jibi kafin na tafi offline_
# *UMMUH HAIRAN*
[10/2, 5:44 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: Sati biyuda gama bikin Nusaiba ta samu labarin Mama binta surukarta ta baya tayi hatsari harma ta rasa qafa yammatan ta Kuwa Nana ce kawai ta samu damar yin aure sauran bariki kawai sukeyi sosai lamarin baiyi Mata dadi ba tayi musu fatan alkhairi shima Saddam ya qara aure harma matar ta sake fita wai bazata iya zama da kafiri ba.
Itadai Hudah fatan alkhairi takeyiwa kowa tare da fatan dacewa duniya da lahira, hakanan taketa rainon cikinta har ya Isa haihuwa ta sutalo yarta mace kyakkyawa me kama da ita murna gurin Shsttima baa cewa komai akayi suna aka watse sukaci gaba da rayuwa cikin farin ciki da kulawa da juna.




A daidai lkcn ne Kuma Alhaji Ibrahim ya samawa yartasa aiki a campanynsa ta fara aikinta cikin kwanciyar hankali tana kula da yaranta uku inda shikuma ya sake bude Mata wata makarantar kudi ya zuba Mata malamai aka fara daukar dalubai ana tsaka da wannan lamarin ne ta sake samun ciki wannan karon tafi shan wahala fiye da ko yaushe Saida takai ta kawo komai yi Mata akeyi saboda wahalar da takesha Koda ta tashi haihuwa bata iya haihuwa dakanta ba sai aiki akayi mata aka ciro Mata yaranta biyu maza wannan karon ubansu sukayo dangi kowa murna anata shan shagali danginta na Adamawa sunzo ansha sunan twins dasu ga Kuma danginsu na maiduguri hakanan komai yaketa wuccewa yau ga Hudah ds yaranta biyar duka na Uncle Fatah dinta caccaku kuwa yanzu akayinsa domin ta goge ta zama irinsa soyayya akesha ta gasken gaske abinsai Wanda ya gani,




Hudah ce ta uxxurawa Alh Ibrahim akan sai yayi aure dole badon yanaso ba domin farin cikin tilon yartasa ya samo wata bazawara a dangi ya aura sukaci gaba da gungura rayuwarsu har zuwa lkcn komawa ga Ubangiji.




Tammat bi hamdullah


Duk da naso naja labarin nan amma abubuwa sunyimin yawa idan nace zanja shirme zan rubuta muku kuyi hqr sis Allah ya hadamu November cikin sabon littafi me suna *IZAYAR SO*
Taku a kullum
# *UMMUH HAIRAN*

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


Please Login or Register in order to submit comment