Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

faduwar tata shikuwa uban gayyar yayi nisa ko kira bayaji ita kanta Hudan saida ya sumar da ita sannan ya qyaleta ya dagata yana layi yana cewa
“Dadinki dabanne bazan taba nutsuwa ba idan ban tare dake Hud...." Sunan ne ya maqale lkcn daya hangi Fatima kwance a qasa a sume ya saki wata qara ya matsa da sauri jikinsa na rawa ya dagota yana jijjigata yace “way...yohh Allah meye hakan Fatima meya kawoki dakinnan na shiga uku...." Daidai lkcn itama Hudah taja zuciya ya tashi a kidime ya koma gurinta itama ya kamota jikinsa yana kiran sunanta kwantarta yayi ya dauki doguwar riga ya saka Mata ya sabeta ya nufi mota da ita yasata a ciki ya sake kinkimo Fatima yasata a dayar ya kira Driver yaja suka fice ya nufi asibiti dasu cikin mugun tashin hankalin dabai taba tunanin zai shigaba yakai kowacce bangaren daya dace da ita, yanason ya kira gda ya fada Kuma yanajin tsoron abinda zaije ya dawo dole don bashi da zabi ya Kira Ammi ya fada mata cewa suna asibiti aikuwa babu bata lkc suka iso ita da Ubaida da Amba mahaifiyar Hudah harma da Abba,




Bai fada musu cewar Hudah tana asibitin ba bangaren Fatima yakaisu daidai lkcn data farfado tana dafe qirjinta tana wasu surutai da baa fahimtar me take cewa.
Saida akayi Mata wata allura ta dawo nutsuwarta ta rintse idonta da qarfi tana qara maimaita kalmar “Innanillahi wa innah ilaihirraji'un" tace “ya Allah kasa wannan ganin nawa ya zama a mafarki Allah kasa ba gaske bane wannan qazantar da idanuna ya gani a gidan...." Saurin rufe mata baki yayi jikinsa yana rawa ta bude idonta ta saukesu akansa labbansa yana rawa yace “please kiyi Shiru...." Daidai lkcn da Nurse din ta shigo tace “ranka ya dade matarka ne Hudah Bukar Bunguri?"
Dagowa yayi da sauri kafin yayi mgn tace “congrats tanada cikine wata biyu da sati daya".........
# *UMMUH HAIRAN*
[9/21, 7:59 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: *🌱F.T G.U RETURN🌱*
*16*



*_Pls paid before read, account Fauziyya Tasi'u 0255526235 GTB ko hoton card MTN ta wagga number 09013718241 or VTU for this number 09031307566 regular 200 VIP 500_*



Dukkansu zuba masa ido sukayi inda shikuma ya cije lebbansa gumi na karyo masa Fatima ta tashi zaune ta dora hannunta aka ta rushe da kuka tace “ashe bayau ka fara munafurtata ba Shattima ka dade kana neman Hudah innanillahi wa innah ilaihirraji'un Allahummah ajirnih fih musibati Abdulfatah yarka yar yayarka uwa daya uba daya ita ka lalata meyene ribarka akan hakan ashe kai dan akuya ne..." Rufe Mata baki yayi jikinsa yana rawa zaiyi mgn Amba ta hankadeshi itama jikinta yana bari tace “baka Isa ka hanata fadar abinda ta riga ta fara ba wlh saita qarasa Fatima meye ya faru me yayiwa Hudah?"
Cikin wani irin kuka dake fitowa daga zuciya tace “saida nace maka ka qara aure tunda ni banida lfyr dauke maka buqatarka Shattima kaqi yanzu me kaja mana kenan abin kunya tur da Allah wadarai, wlh tallahi Amba turmi da tabarya na tarar da Shattima da Hudah sai kuka take tana cewa ya qyaleta bataso bazata iyaba Kuma dama Adnan yasha fadamin cewa yanajinta tana kuka da dare tana cewa Dad dinsu ya dagata zata mutu ashe ita ya mayar matarsa shiyasa da nayi mgn sai ya hau kaina da fada...."




Salati dukkansu saka saki inda amba tayi kansa ta shaqi wuyansa tana kuka so takeyi tayi mgn harshenta ya kasa furta komai sai rawa da jikinta yake take jiri ya dauketa ta sakeshi ta nemi guri ta zauna jikinta yana tsuma tace “ka cuceni Shattima ka cuci zumunci ka cuci maraici Hudah Shattima Hudah yata yarda ta daukeka uba yanzu ita ka lalatawa rayuwa...."
Dagowar da zatayi taga Abba ya shaqeshi shaqa bata wasa ba idanunsa sunyo waje yana neman aikashi lahira Ammi kuwa ficewa tayi daga dakin tana ganin duniyar tana juya mata yau abinda sukeji a wani gurin gashi a gidansu wannan abin kunyar dame yayi kama, Ubaidah ce taga da gaske Abba so yakeyi ya kasheshi dole tasata kurma ihun neman agaji nandanan mutanen dake kusa da dakin sukayo dakin suka nufesu daqyar suka samu suka rabasu dukkansu suna huci Abba yace.
Allah ya isa tsakaninmu dakai Shattima ka cucemu bamu taba tunanin haka daga gareka ba" zama yayi shima dabar a gurin yana girgiza kai tare da jan zuciya komai ya jagule musu wai a gidansa cikin iyalinsa wannan abin kunya ya faru Shattima ya lalata Hudah harda ciki, yanzu wama yasan tsayin lkcn da suka dauka suna wannan barnar.




Shikuwa Shattima yana samun kansa ya fice ya nufi dakin da Hudah take gabansa ya fadi sosai ganin Ammi a dakin ta juyo tayi masa wani mugun kallo daya sanyashi juyawa a sukwane ya fice gabadaya ma ficewa yayi daga asibitin komai ya kwance masa lissafinsa yaqi saiti, ashe ranar da Hudah ta dade tana hango musu kenan ranar da zaikasa hada ido da kowa, ranar da zaiji dama ya kashe kansa ya huta ashe ranar tana zuwar masa,
Tunda yake baitaba tsintar kansa a wannan mugun yanayin ba kuma baitaba tunanin kwacewar rana a daidai wannan lkcn ba yau gashi yana kayan kunya shi gara shima Hudah yake tausayi ta Ina zata kare kanta daga tuhume tuhumen da zasuyi mata yasan tabbas yau taga ta kanta.
A cikin asibitin kuwa har zuwa lkcn Fatima kuka takeyi idan ta tuno yanda ta tarar dashi ya daga qafar Hudah sama yanata danna mata erection dinsa yana nishi saita qara rushewa da kuka ashe ita bata sani ba kishiya yayi mata a gida a fakaice shiya kwata² bai damu da sharafinta sai yayi sati idan ba ita ta nemeshi ba bai nemeta ba, ashe shiyasa yake sakarwa Hudah kudi komai idan tace tanaso saiya hadasu yayi musu idan tayi mgn yace baison shisshigi kaico, kaico da rashin ganewarta kwata² bata ganewa Koda yake bata taba kawowa ba ko lkcn da Adnan ya fada mata bata wani bawa abin muhimmanci ba,




Sai dare Hudah ta farfado Amba najin ta farfado ta nufo dakin basuyi tunanin komai ba shiyasa Basu hanata ba kawai sai ganinta sukayi saman cikin Hudah ta shaqeta tana dukanta tana kuka tana cewa “gara na kasheki na huta dadai a jinginaki gareni Hudah qanina Shattima shine abokin shaidanarki irin tarbiyya da mukayi Miki kenan...."




Daqyar Abba ya janyeta yace “bafa ita ce abar tuhuma ba Hadizatu ga abin tuhuma ce ni na tabbatar Hudah bazata kai kanta gareshi ba shine shedanin da zai yaudareta ya cuceta,
Itadai Hudah kallonsu kawai takeyi takasa fahimtar komai sai hawaye da take zubarwa Ammi ce ta share hawayenta tace “ta dade tana nunamin nakasa ganewa ta dade tana fadamin batason zaman gdansa shikuma kullum saiya kawo wani uzuri akwai lkcn da ta gudo ma tazo tana kuka yazo na tambayeshi meye ya faru ya shiryamin qarya da qarairayi a lkcn zuciyata ta kasa gasqatashi amma imanin cewa babu abinda zai faru tsakaninsu yasa ban iya cewa komai ba hakanan yajata tana kukanta tana komi yafice da ita tabbas Ina tunanin a lkcn ne me afkuwa ta afku"
Cikin muryar jin jiki tace “aa ba lkcn bane Ammi lkcn ma nariga na saba da abinda yake yimin, tun lkcn da Amba ta haihu ana gobe zaku tafi keda aunty Fatima ranar ne yayimin wata allura ya rabani da mutuncina a ranar Amba ta kirani Ina kuka nake Mata hannunka me sanda saboda bazan iya fitowa na fada ba Amma itama saiya tsarata akan cewa saboda ya hanani zuwa sunane, ammi tundaga lkcn ya mayar dani matarsa duk sanda yake buqatata zai nemeni, akwai lkcn da nayi rashin lfy har kika taho dani gida a lkcn ba zazzabi bane ciki ya zubarmin Ammi an dade anayi Kuma nadade ina fada masa cewa akwai ranar da gaskiya zata bayyana,




Shiru ce ta gifta a gurin kowa yana saqar zuci Ubaidah tace “Abba to a zubar da cikin mana saura wata uku bikinta idan ance zaa barshi tonan asiri ne a gurinmu fah" kallonta yayi ya girgiza kai yace “idan mun zubar ma babu abinda zai buya a duniyar nan Ubaidah tunda ta dauko saita sauke" ficewa yayi daga asibitin shima tare da kiran Amba da taketa kuka yasata a mota suka tafi ya rasa kalma daya dazai rarrasheta da ita yasan iya cuta Abdulfatah ya cucesu to amma ta wani bangaren Suma da sakacinsu koda yake a yanayin zafinsa akan lamarin daya shafi Hudah bazasu taba kawo faruwar wani abuba,
Kwanan Hudah daya a asibitin aka sallameta itakam Fatima ciwonta ne ya tashi Saida ta qara kwana uku sannan aka sallameta data tashi bata koma gidanta ba gdan yayarta ta wucce acan ta zauna itama Hudah Abba cewa yayi tabar gdan Shattima har abada sosai abubuwa suka jagule a jikin Fam din musamman bangaren Shattima daya kasa gane meye yake damunsa tattarashin da Ammi da Abba sukayi suka sanya masa ido ne yafi damunsa ko kuwa kewa da rashin Hudah ne yafi cin zuciyarsa ko a waya baya samunta Kuma gidan yaje baya ganinta megadi ya tambaya inda take yace tana cikin gdan,
Numfashi ya sauke sati shidda bai sanyata a idonsa ba koba komai dai ai abarshi yake duba lfyr dansa dake jikinta hakanan Allah ya jarsbceshi da qaunar cikin nan na jikinta, cikin saa kuwa daya shiga babu kowa a parlourn ya lallaba ya bude dakin ya shiga tana kwance a gado ya matsa ya janye abinda ta rufe jikinta ta bude idonta gabanta yabada wani rass ganinsa a tsaye duk ya zabge babu ko rabinsa yace “ya jikinki" amsawa tayi a sanyaye ta sake jan bargo ta rufa yace “jibi zaku koma makaranta ko?" Dagansa Kai tayi yace “ok Ina wayarki?" Ta qosa da tambayar tace “abba ya karbe miqewa yayi yace “saboda ni ko ke yanzu bakyayin kewata Hudah nasaba dake Kuma nayi alqawarin bazan qara neman wata mace bakeba ba Fatima ba ki tausayamin don Allah kada na qara lalacewa Fatima tunda abinnan ya faru ta daina yarda dani daqyar ma ta dawo gidana"




Sarai yake zatayi magana Shiru batace komai ba daidai lkcn da ammi ta shigo dauke da kayan abinci ta kalleshi tace “ubanme kazo yi anan?" Idanunsa ne ya ciko da ruwa yace “ammi kiyiwa Allah ki bani Hudah na auret....." Baikai ga rufe bakinba ta daukeshi da mari tace “a ubanwa ya fada maka cewa zaka iya auren yar yayarka ciki daya lalatanta ma da kayi bai isheka ba saika daukowa mutane jamhuru, fita daga dakinnan kafin kaifin bakina ya sauka a kanka sakarai mara sanin ciwon kai"......
# *UMMUH HAIRAN*
[9/21, 12:48 PM] OPEN AYES MULTIMEDIA: *🌱F.T G.U RETURN🌱*
*17*



*_Pls paid before read, account Fauziyya Tasi'u 0255526235 GTB ko hoton card MTN ta wagga number 09013718241 or VTU for this number 09031307566 regular 200 VIP 500_*




Kallon Ammi yayi da sauri tunda take tsayin rayuwarsa bata taba kai hannunta jikinsa ba sai yau zuciyarsa na tafasa yace “na lalatata fah kikace Ammi kema laifina kike gani akan abinda bazan iya kare kaina daga gareshi ba Ammi da qaunar Hudah aka halicci zuciyata bazan iya cireta araina ba ki tambayeta Ammi itama tanasona zata rayu dani tariga ta saba dani bazata iya zama da wani namijin ba idan bani ba nifa Ammi wlh bantaba son Hudah don in cutar da itab...."
Pillow takaiwa raruma ta fara jifansa dashi tana cewa “fice Shattima ficemin daga gdannan kona daidaita ka shegen yaro mara gudun abin kunya wannan ma bata ishemu ba saika dauko mana wata a gidan ubanka kataba ganin anyi wannan haukan aika kwashi iyakar rabonka dake jikinta" juyawa tayi kanta tace “kema makira kike wani qasqas dakai kamar mimina ai duk ke kikaja komai da tun farko baki sake mass jiki kinbarshi ya dandanaki ba aida bamu shiga wannan tashin hankalin ba shashasha"
Kuka ta saka tace “toni Ammi meye laifina lkcn da nake fada miki banson zaman gdan Kawu aiqin bani hadin kai kikayi ganima kikeyi kamar rainaku nayi sai yanzu ku dauki zunubin ku dora mana Kuma shima ai bashi ya dorawa kansa ba da kike cewa zakiyi masa baki ni Ina ruwana idan ya lalac...."




Buge Mata baki tayi tace “nashiga uku ni salamatu yaushe kika fara iya mayar da martani har kike da bakin kareshi wato ni ban iyaba ke kika iya ko?" Juya Mata baya tayi taja blanket ta rufe jikinta tana shafa cikinta da takejin son abinta aranta, bayan fitar Ammi ta saci wayarta tasa layinta ta kirashi yana ganin number ta ya daga yace “huh Hudah ya akayi?" Ajiyar zuciya tayi tace “don Allah Uncle zansan dabarar da zanyi yau Ammi tabarni na fito zaka cini Allah sha'awarka nakeyi" ji yayi jijiyarsa tayi wata miqa shima ya miqe tare da dafeta yace “ci me kyauma kuwa Hudah duk wanda kikeso shi zanyi Miki wayyoh dick dina zata tsinke..." “sheet!" Tace masa tare da cewa ka shafamin kanta ka mulmulamin ita ganinan yanzu Ammi tana sama zan sace jiki na fito aishi rai dangin goro ne"
Miqewa tayi ta maqale wayar a cikin zaninta ta fice ta qofar baya ta nufi qofar gidan cikin saa kuwa megadi ya tafi sallah tayi zuruf ta fice ta tsari adaidaita ta hau ya sauketa a nesa da unguwar ta sake Kiransa ta fada masa inda take ya miqe kuwa ya fito yaja motarsa ya fice ya nufi gurin yana tsayawa ta fada suka kalli juna yayi Mata murmushi yace “kin gamamin komai My life yau zan huta sosai dake na dade banci duri ba"




Turo masa baki tayi yakai nasa bakin ya lasa yace “zakiyi bayani wahalar da kika bani duk ruwan daya daskaremin saiya fito yau, batace qala ba suka isa gdan ya bude suka shiga daukarta yayi cak ya shigar da ita har dakin ya kwantar da ita yace “me zan siyo Miki?" Girgiza kai tayi tace “aa ni sonake kawai...." Saikuma tayi shiru yayi murmushi ya miqe ya cire kayansa hatta boxes bai bare ba ta zaro ido tace “kayy Uncle naga ta qara girma" hannunta ya Kama ya dora a kan dick din nasa yace “ina cinki na tsiyayar miki sperm din zansamu relief itama zata koma normal"
Kayanta ya fara cire Mata ta Kama nononta tasa masa a bakinsa ya Kama tare da lumshe idonsa yana shafa kansa saida yasha ya qoshi sannan ya zame daga gadon ya fara Shan durinta ta saki yar qaramar qara tace “Uncle dadi..." Wani zuqa yayi Mata ta gantsare tare da Kama hannunsa dake kan nononta ya damqe sosai ta hada qarfinta ta tureshi ta cafki dick dinsa ta saita a gabanta ta danna sosai suka saki ajiyar zuciya ta qanqameshi jikinta ya dauki rawa saboda zafin da taji ya hadu da dadin tace “ahhhhh Uncle kaci sosai don Allah"
Daga kafarta yayi ya fara bata jela ga dukkan qarfinsa suka rinqa ihu yanashan nononta yana cewa “saina aureki Hudah wlh ni nafi kowa sonki wayyohhhh Hudah dadi gindinki ahhhhh uhhhhh ohhhhh"



Hudah tun tana ganewa har saida ta daina ganewa dadin yarikide Mata yazama wahala tun tana daurewa har takai ga tafashe da kuka tana tureshi tana dukan bayansa tana cewa “marata Uncle wani abu sukana yakeyi" idanso a bude ammaa makance yake sorry kawai yake iya cewa da ita yanaci gaba da haqarta daya wani zungureta batasan sanda ta kurma ihu ba take cikinta ya kama ciwo.
Duk da haka bai qyaleta ba saida ya qoshi sannan ya dagata yana binta da kallo ya sauke idonsa a gurin daya zare dick dinsa yaga yanda jini yake bulbula yace “wai Innanillahi badai na zungure dana ba?"
Jijjigata ya shiga yi yana kiran sunanta ta bude idonta daqyar tace “mam marata Uncle jinina zai qare..." Da sauri ya tashi ya mayar mata da kayanta shima yasa nasa suka fice yasata a mota suka nufi asibitin dake kusa dasu suna zuwa aka fara taimakon ta amma cikin yaqi tsayawa da taimakonsa da komai aka cire cikin dan watanni uku da sati uku, yaji ciwon rashin cikin kamar me baiso ya zubeba yaso a haifeshi yaga ta tsiya,




A ranar ne Kuma tanacan gurin sharholiyarta Dangin musaddam suka kawo lefenta, sai dare tunanin kiransa yazo musu Abba ya kirasa bugu daya ya daga yace “ina Hudah Abdulfatah?" Shafa kansa yayi yace “muna asibiti tun dazu bari ma tayi..." “What?" Abba ya fada tare da cewa “kuka dai zubar Shattima kayi nisa to ko awanne hali take yanzu ka kawota gida" yana fadin haka ya kashe wayar ya dubeta tana kwance a gado yace “Abba yace maza muje gda Amma bazamu ba gobe idan kin qara samun qwarin jikinki maje koma meye sai suyi"
Lumshe idonta tayi ta rufe jikinta ta Kama baccinta cikin kwanciyar hankali shima a dakin ya kwana bayan ta kashe wayoyinsa da safe saida ya nemo Mata abinda zata karya suka karya ya taimaka mata ta gasa jikinta sannan ya kamata suka fice yasata a mota suka fice daga asibitin suka nufi gdansu Ammin yana riqe da hannunta yanata zuba mata sannu zubansu ido sukayi inda Amba takaiwa Hudah cafka yayi saurin rungumeta ya daganta hannu yace “dakata malama kada ki sake ki tabata haba don Allah kuwai meye yasa bakwa uzuri ni dakaina ko Hudah kuke tunanin zata zubar da ciki bayan tasan inason abuna itama Kuma tanaso...."




Dafe kuncinsu sukayi a tare ba ita aka maraba Amma taji Marin a jikinta ta qanqameshi shima ya riqeta jikinsa yace “duk ma abinda zakuyi min kuyi min Abba nasani nasan dole akwai abinda kuke boye mana tsayin tasowarmu zuwa yanzu na tambayi Inda tacemin na tambayeku tun tana raye na tambayeku kuncemin babu komai Abba inason Hudah Kuma aurenta nakeson yi dole ne nasani dayan biyu zata faru inma ni danku bane tsintoni kukayi inma Khadija mahaifiyar Hudah ta zama ba yarku ba tabbas dayan biyu akwaita Abba kayiwa Allah ka kwace mana wannan qullin ko masamu salama wlh barinmu a wannan chakwakiyar baqin duhun na nufin abubuwa da yawa na rantse da Allah matuqar ban mallaki Hudah ba to tabbas akwai matsala bazan iya riqe kaina daga gareta ba ko tana gdan mijin da kuka zaba Mata zanke binta kunga kenan ashe kunyi aikin banza ne"
Janyeta Abba yayi daga jikin Fatah yace “duk abinda banzar zuciyarka da baka iya mulkarta zata raya maka daidaine kai a gurinka Ita Inda din da tace ka tambayemu meye yasa batayi maka bayani ba ni dama na dade da lura da take takenka Abdulfatah Na rantse da Allah Hudah yar yayarka ce uwarku daya ubanku daya da Khadija ita muka fara Haifa kafin Faruqu sannan Ubaidah saikai




Kafin Abba ya rufe bakinsa Fatah ya yanke jiki ya fadi sumamme zuciyarsa na bugawa da sauri da gudu sukayo kansa Hudah kam cafar kansa tayi ta dora a cinyarta ta runtuma ihu tace “nashiga uku Uncle kada ka mutu wlh bazan taba karya maka alqawari ba bazan auri wani bakai ba..." Kuka itama Amba takeyi tace “Innanillahi wa innah ilaihirraji'un wannan ranar na dade inajin tsoro ranar tone tone shiyasa tun farko naso naqi amincewa da kusancin da zai kawo shaquwa tsakanin Hudah da Shattima ashe na makara shiyasa naketa Allah Allah naga an auradda ita kafin wani abu ya ratso Abba ku taimakeshi don Allah kada dan'uwana ya mutu akan Hudah zan warware muku abinda baku sani ba game da ita"
Kamashi sukayi suka nufi asibiti dashi aka barta ita da Hudah tanata kuka daqyar ta zauna a gdan da itama cewa tayi saita bisu, kuka kam tashashi har saida kanta ya rinqa ciwo bayan sunkaisa asibiti sukayi masa hotuna Abba ya shiga tashin hankalin jin cewa zuciyarsa ce take barazanar kamuwa da ciwo saboda damuwar daya dade yana dannewa a cikinta.




Sai dare suka koma gda a ranar Yaya Umar yazo shine ya zauna a gurinsa saboda Fatima jikinta yayi tsanani tana Maiduguri wannan karon tace saidai amaida ta gidan iyayenta dagacan Shattima yayi musu Visa suka wucce German domin ganin likita,
Suna dawowa Abba ya kirasu dukkansu hatta da Ubaidah ya dubi Amba yace “meye abinda bamu sani ba game da Huddatu iyakar saninmu cewa yarkice da marigayi Bukar Bunguri bayan haka akwai wani abu ne?"
Cikin kukan tuna baya tace “Eh akwai Abba a zahiri kowa dake duniya ya yarda Hudah yatace Amma a badini ba yata bace" dagowa sukayi da sauri musamman Hudah da maganar tayi Mata dukan da babu wani abu daya tabayi Mata tace “ni...nidince ba yarki ba Amba?"......
# *UMMUH HAIRAN*


[9/21, 6:42 PM] OPEN AYES MULTIMEDIA: *🌱F.T G.U RETURN🌱*
*18*



*_Pls paid before read, account Fauziyya Tasi'u 0255526235 GTB ko hoton card MTN ta wagga number 09013718241 or VTU for this number 09031307566 regular 200 VIP 500_*




*************************⬇**********************
************* Top Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************

DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.

Visit > https://www.thn.com.ng

Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.

Email > [email protected]

******* FOLLOW US ******

Facebook: Top Hausa Novels

Twitter: Top Hausa Novels

Telegram Channel: https://t.me/tophausanovels

Telegram Group: https://t.me/tophausa

Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na TOP HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.

********************** ⬇ **************************
*************** Top Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************



Sunkuyar dakai Amba tayi tace “hakane Huddatu yau insha Allahu zan warwarewa kowa komai dake akwai tsakaninmu tabbas nayi nadamar boyewa iyayena da yan'uwana gskyr alaqarmu.
Numfashi ta sauke me hade da kuka ta fara da cewa,



*_WACECE HUDAH?_*

Garin Enugu garine me girma da yawan mutane sannan garine me dadin zama duk da kasancewar ba Hausawane mazauna garin ba akwai qabilu mabambamta a mabambamtan l.g.a dake cikin garin, tun bayan aurena da Bukar Bunguri mun koma Enugu da zama saboda acan yake harkar kasuwancinsa Kuma alhmdllh muna zaune cikin rufin asirin Allah,
Shekararmu biyar da aure duk shekara sai nayi bari abinda ya daga mamu hankali damu da masoyanmu baki daya muka tashi haiqam neman magani kasancewar wata tsohuwar Inyamura me bada maganin gargajiya ta sanar damu cewa mayyu ne suke lashe cikin jikina, hakan yasamu duqufa da addu'a kana da neman magani babuji babu gani, cikin hikima ta ubangiji saiga bulluwar ciki a jikina, bamu fadawa yan'uwa da abokan arziqi ba saida yayi qwari yakai watanni biyar sannan muka sanya rai dashi muka fadawa duk wani makusancinmu aikuwa aka rinqa tayamu murna duk wata tarairaya da kulawa Bukar yanayimin har zuwa lkcn da cikina ya fara tsufa takai ta kawo komai shine yakeyi min kafin ya fita kasancewar Allah ya jarabceni da laulayi kamar masifa.




Ranar wata lahadi data zamo baqar rana mafi muni a rayuwata 12/8/2003 fadan qabilanci ya barke a yankin da muke tsakanin Hausawanmu yan kara masu harkar shanu, cikin dare muna kwance nida mijina sai mukaga hayaqi ya turnuke sararin samaniya na tashi da sauri na tureshi daga jikina nace “Abban Hudah tashi kagani yanda gari yayi baqi" haka nake Kiransa tun lkcn da nasamu ciki saboda yanason sunan kamar me, shima ya miqe na janyo qaton cikina na fito tsakar gidan daidai lkcn da aka buga qofarmu na kalleshi da sauri ya matso gabana ya riqe hannuna yace.
“Ina tunanin maqotanane Amba bari naje kamar wutace ta Kama a wani gidan" Jinjina masa kai nayi har ya fita ya dawo ya shafa cikina yace “ki kulamin da kanki" daga haka bai sake cemin komai ba sai sanyin jiki daya fice yabarni dashi naja qafata daqyar na shiga daki na zauna gabana yana faduwa, bayan kamar wuccewar awa daya sai naji matan unguwarmu Hausawa sunata ihu na zabura da sauri na fita nima ashe mugun gani zanyi Abba a gabana akayiwa mijina yankan rago Ina kuka yana miqomin hannu nima Ina miqa masa ya har yakai ga durqushewa ya bude bakinsa jini na zuba a maqogwaronsa yace “ki...gudu Khadija kada su cutarmin dake da dana...."




Yana fadin haka ya fadi yana

Please Login or Register in order to submit comment