Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

ji ba da wulaanta mutane ba saboda shi Wan Adam daraja gareshi bakasan sanda zaiyi maka rana ba don haka ki daina sannan ki nutsu kiyi abinda ya kaiki ba wai shashanci ba da kula awaye da samari ki kula kinji Sa'adan Abba",
Nayi murmurshi jin sunan da ya kirani da shi don naji daWi har cikin raina na ce "in sha Allah Abba zan kiyaye Nagode", da ya fita su Yaya Auwal suka sake Woramin dama ya fita suka hau zazzagemin har da su ranwashi nai Allah ya isa a zuciyata,
Cikin yardar Allah na fara zuwa school hankalina a kwance ba'a canza min driver ba kamar yanda na buata daga wajen Abba ya ce "a'a Sa'a na dawo daga rakiyarki ni banga Laifin Habu ba ya iya tui ga nutsuwa in aka bari ya tafi baasan wa zaa kuma jajibowa ba don haka ban goyon bayanki anan kiyi hauri", ba yanda zanyi haka na yale amma ba don na haura ba don ni haka nake duk Bala'i in inason mutum a duniya to ya rabauta don zan soshi tamkar kaina in kuma na tsani mutum to na shiga uku ko mutuwa Albarka yanda na Wauki karan tsana na Wora akan habu in shima ya cewa Abba zai cigaba da zama duk zai gane kurensa zancigaba da karta masa rashin mutunci har sai ya gaji ya gudu da afafunsa.
&&& &&& &&&

Da Abba da Baba Hadi Baba Kalla da dukansu an uwansa da Kaka suna zaue a falonta suna tattaunawa, Baba Hadi ya ce "wai yanzu kai Alaji yarinyar nan Sa'a baza ai mata zancen aure ba yarinya ta girma har ta gaji da girma sai dai ka zuba kai da kallonta?", Kaka ta ce "yawwa Abdulhadi faWamasa dai....", Ya ce "Aa Iya? Yaya? Ban gane me kuke nufi ba"? Baba Hadi Ya ce "Ehmana dole ka kasa ganewa yanda dai muka faWamaka inka fahimta hakane ka tasa yarinya a gaba har wani jami'a ka kaita tsabar goyon bayan arya? Kana ganin abinda yarinyar nan take a gari amma ka danne kayi kamar baka sani ba ka ma daWa bata lasisi ta cigaba kenan ko?",
Abba ya girgiza kai shi ya ma rasa ta cewa "Yaya kuyi hauri don Allah ku fahimceni wallhi duk abinda kuke faWa ba haka bane Iya kuyi hauri don girman Allah bani ba ayimin afuwa ayi hakuri",
Iya ta ce "a'a ai bamu zaka bawa hauri ba kanka zaka bawa ahto, amma wallahi gaskiya ake faWa maka iyi tsakani da Allah to kai saboda me bazakayi mata Auren ba? Ko bata isa bane?,
Ya ce"aa iya ta isa mana to ai naga duk ba samarin masu zuwa wajenta tunda Allah bai kawo mijin ba ai kai sai ka zaSa mata tunda kai ubane a wajanta in bakada wanda zaka bata ga yayyenka sai ka wakiltasu ko ba haka ba?",
Baba Hadi ya ce "tabbas iya zancenki dutse", ta ce "ahto?", Amma ka bar yaro a gabanka ya kai har wannan munzalin in karatu kukeji sai su arasa a gidan mazajensu tunda inane baa karatu yanzu? Babu",
Abba yayi jimm kafin ya ce"to iya zaa bincika in sha Allahu indai don wannan ne karki Sata ranki kinji za'ayi in sha Allahu ai komai nufine na Allah zanje in tuntuSeta inji in babu sai a san yanda zaai", yai musu sallama ya bar sasan ya nufi arayinsu.
Ya tarar da Mama ita kaWai a zaune a falo lokacin duk bama nan ni ina makaranta sukuma suna kasuwa...
'




*PAID BOOK 300 ONLY*
*SEND VIA THIS ACCOUNT=G*

*SAFIYYA GARBA MUKHTAR*
*JAIZ BANK*
*0007688753*
*EVIDENCE OF PAYMENT HHERE=I 09042684315 siyan na gari maida kudi gida*


*AUREN SADAKA BY SAFIYYA MUKHTAR GARBA*

#Share '
#comment'
#EditingL'







*AUREN SADAKA 15&16*



*AS.Episod one.pg15&16*. *E*O*W

*09042684315*=

=؅*FC'- 'D5/B)*

*AFUWA DA JINA KWANA2 SHURU AIMIN UZURI*>2<


*ALHAMDULILLAH=
SATI NA BIYU KENAN DA FARA AUREN SADAKA LAST WEEK MUNYI 5pgs naji Godiya and comments some many people said wai wannan salon daban ne ba kamar SAAR ZARE ba any way haka salon yazo don haka NVM kudai sha karatu kawai*,


Ya zauna gefenta ya cire hularsa yana fifita kansa da ita daga bisani ya ajiyeta kan hannun kujerar ya juyo da dubansa kan Mama da ta zuba masa idanu tun shigowar sa ya ce "Maman Auwal wai nikam ya ake ciki da maganar Sa'a",?
Mama ta Wanyi dumm.. a zuciyarta ta ce Allah yasa ba wani abun ta sake ullawa ba ni asu, a fili kuma ta ce "maganar ta tame fa?", Ya Wanyi tsaki kaWan Alamar damuwa kamin ya ce "wai su Iya da Yaya Abdulhadi ne ke wani zance wai anbar Sa'a ba batun Aure sai Abinda ta ga dama take aikatawa a gari babu wanda ya isa da ita kamar wadda batada mafaWi babu wanda ya taSa zuwa da sunan ya ce yana sonta kuma in Auren ne ai takai munzalin Auren to suna ta dai maganganu ni na rasa ma me zanyi akai wallahi matsala kala kala duk akan Sa'a?komai ita?..". Ya arasa maganar fuskarsa cike da damuwa.
Mama ta sake kallonsa a karo na biyu tana aalo Murmurshi saboda bata so damuwar ta itama ta fito fili har ta haddasa masa wata damuwar ta ce "to Alaji ni dai a iya sanina banga wani wanda take kulawa ba da sunan Saurayi sai dai kwanaki naso naji kamar ta namin zancen wani ko ba ma Hausa bane amma dai bara ta dawo a makaranta muji yanda abin yake ko? In babu ta bakinsu Iya ne duk wanda ka saSa matan ai yayi ko?", Ta faWa donta nuna muhimmancin maihafiyar sa da an Uwansa, ya ko ji daWin zancen nata ya Wan saki ransa kamin ya mie yana cewa to bara ta dawo muji ya saka hularsa ya fita tana masa adawo lafiya ya amsa da Amin.
Ta sauke nannauyar ajiyar zuciya ta zuba tagumi don ta kasa fahimtar kan Wannan Lamari na dangin mijin nata su ba mata ba amma sai tsegumi da faWa ga raWe raWen ananan magana saikace Sa'ada ba arsu bace amma kwata kwata basa son yarinyar i suke nunamata a zahiri kodayake duk abinda akai mata ai ita tajama kanta itadai a matsayinta na mqhaifiyarta baza tayi mata baki ba iyakacinta addu'ar shiriya saboda "manyahdillahu fa huwal muhtad", kamin daga bisani ta mie ta shige kitchen.

&&& &&& &&&

A gajiye sosai na araso kan table Win ina goge fuskata da farin hankie ina arasowa Ade ya mie ya karSa yana arasa gogemin jikin da fuskar inda yake da gumi naga ruwan Swan na Waga gorar sai da na shanye ruwan tass sauran Wan mitsitsi na juyeshi a fuskata sannan na yarda robar da mufin na nemi daya daga cikin sit Win na zauna ina Kallon Ademola da ya gama gogemin gumin na ce a Hankali "Thanks love", tunda sometimes Waga murya ba halayyata bace a matsayina na mace ko don na gaji ne? (nikam na ce Mata maza dai=D),
Bai amsa ba ya cemin "sannu love kinsha wahala fa sosai na ce "to ya za'ayi", Ya ce "A cikin gidanmu da zan gina miki zan haWa miki gymeniseum ki dinga yin duk wasu wasannin ki a gida ba sai kin dinga shiga Cikin maza ba kuna cakuWeWeniya", yaWan arasa faWa a War..
Na bishi da wani mugun kallon ina tsayawa da danna wayar tawa na zuba masa Golden eye's Wina ina kallonsa har na anance idanuna m, "banji abinda ka ce ba Please Wan Maimaita", ya ko sake maimaita zancen,
Bance masa komai ba don bashida amsar wainnan an iskan maganganun marasa tushe da yake min na dua ina gyara igiyar takalmina na gama na Wau wayata ina neman number Yaya Deen yazo mu tafi,
Ya sha gabana "Love ina magana kinmin shuru", ban kula shi ba ya sake maimaitawa, na Waga masa masa hannu "kaga dalla malam dakatamin! Dama haka mukai dakai kenan tun kafin ka Aureni ka fara shimfiWamin wasu dokokin ka banza da Hofi? To ko ubana bai isa ya sa min doka mai tsauri na bi ba balle kai banza a banza",
Ganin yanata Magana da gaske ta ki saurarsa don ita abin faWa baya yimata wuya sam yanzu zata hau yanzu zata sauka yasa yayi dana sanin yimata Wannan maganar saboda yasan halin ar kayarsa, ya ce,
"Please calm down my Love ni fa ba haka nake nufi don Allah ki saurareni kinji dear kiyi hauri..... da yar ya ya samu da lallashi da banbaki na hakura na ce masa zamuyi waya in na koma gida mukai sallama sama sama don har yanzu ina Wanjin haushinsa kamar wadda aka kunna, Yaya Deen ya araso na Ware kan mashin muka wuce gida muna zuwa na sauka a bakin get na cire Hijab Wina a jaka na saka sannan na wuce ciki na tarar Mama a falo da Abba ya mie zai fita Masallaci nai sallama suka amsamin na arasa shiga nai musu sannu da gida
Abba ya ce yau ya akai baki dawo da wuri ba? Har na Wanyi dum abinka da mai ilimin magana nai caraf na ce "ammm.. Abba dama Ya sayyadi ya bamu aiki yace kowa sai ya arasa zai tafi to shine ban arasa nawa da wuri ba sai yanzu Mama tamin kallon rashin yarda saboda tasan arya nake, shikam hanyar fita yayi yana cewa ok kishiga ciki ki Sallah zamuyi magana anjima in na dawo mukayi masa Adawo lafiya ya amsa yana ficewa Mama tayi Wakinta nima nai sun sum na shige nawa Wakin,
Sai da mukayi sallar isha'i dukanmu sannan Mama ta fara fitowa nima sai da nai shirin kwanciya sannan na fita,
'D3D'E 9DJC J' -(J( 'DDG =ؗ=ؖ
Lokacin Abba shima ya dawo ya shigo nima na shigo na zauna asan capet ina masa sannu da zuwa ya amsa min ya ce "Sa'adah Abba", na Wago da murmurshi ina kallonsa jin ya kirani tamkar a school nasan to baya cikin Sacin rai na ce "Abban Sa'adah", ya ce "faWa ki ara ar gidan Abba, (in serious talk) Sa'adah ki buWe kunnenki da kyau kijini akan maganar da zamuyi dake mai muhimmanci ce , nai tsuu ina jira inji menene,
Ya ce "iyayenki su Baba Abdulhadi ne sukai zance wai har yanzu babu wanda yake zuwa wajenki? Ai kamarki ya kamata ace tuni anyi mata Aure bai kamata kina zaune haka ba na ce to ai girman yanzu aka fara kuma komai lokaci ne karatu baya hana Aure Haka Aure baya hana karatu don haka na ce bara nazo naji ko?", Na saki nannauyar ajiyar zuciya ina cewa indan wannan ne da saui a zuciyata na sadda kaina asa ina wasa da zoben hannuna a fili na ce "Abba dama akwai wani muna magana dashi yana ta cewa ma zaizo ya gaisheku to inaso in faWa maka dama",
Ya ce " kai Masha Allah amma abin yayi daidai kinga yazo akan kari na ce "Eh Abba", ya kalli Mamana "Maman Sa"'adah bakice komai ba", ta ce "fatan Alkairi Allah ya zaSa abinda yafi Alkairi aka amsa da amin yaimin an nasihohi dama nasan duk bazai wuce akan rashin jina ba wai nayi girma ai ya kamata ya gyara na ce "to Abba", ya mie ya fita,
Daga ni sai Mama itama tai tamin faWa da nasiha akan na kula da duniya na ce mata to, inda tamin wa'azin anan na karkaWe shi na wuce Wakina Ademola ya kirani muka gaisa nake bashi Labarin yanda mukayi da Abba yayi murna sosai ya ce zai faWamin ranar da zaizo amma kafin nan ma ai zamu haWu za'ayi Birthday party Winsa na ce "gaskiya ne amma ko ka faWamin da wuri ba komai ngd", ya ce kiyi hauri abin ne a urarren lokaci kinji dear amma suwaye a gaba in ba goshi ba?", Na ce to Allah ya kaimu yaushe ne"? Ya ce "on second February", na ce au baifi ma sati Waya ba ai ankusa zuwa




*PAID BOOK 300 ONLY*
*SEND VIA THIS ACCOUNT=G*

*SAFIYYA GARBA MUKHTAR*
*JAIZ BANK*
*0007688753*
*EVIDENCE OF PAYMENT HHERE=I 09042684315 siyan na gari maida kudi gida*


*AUREN SADAKA BY SAFIYYA MUKHTAR GARBA*

#Share '
#comment'
#EditingL'











*AUREN SADAKA 17&18*



*AS.Episod one.pg17&18*. *E*O*W

*09042684315*=

=؅*FC'- 'D5/B)*



*ALHAMDULILLAH=
SATI NA BIYU KENAN DA FARA AUREN SADAKA LAST WEEK MUNYI 5pgs naji Godiya and comments some many people said wai wannan salon daban ne ba kamar SAAR ZARE ba any way haka salon yazo don haka NVM kudai sha karatu kawai*,


*SECOND TO THE LAST FREE PAGE KU HANZARTA KU SAI NAKU KAR AYI BABUKU*



Ya ce "eh akwai program da za'ayi na tanadar miki kayanki da zakisa a wajen partyn suna nan ke kawai suke jira", da murnata sosai na ce "dagaske",? Ya ce "ai kinsan bazan miki arya ba", na ce hakane Allah ya kaimu",ya amsa mukayi sallama.

Yau ya kasance Ranar Birthday Win Ademola na cikarsa Shekaru Ashirin da Biyu a Duniya na samu na shirgama Mama arya na ce zani gidan Mami awata batada lpy tace to na gaisheta na kira Mami na mata kashedi kan cewa indai ta sake ta ce banzo ba nida ita ne na shirya na roi Yaya Deen ya kaini Event Win don ba da Driver zani ba na ko ci Sa'a ya kaini.
Tamfatsetsen Event ne na gani na faWa Wan Ubansu dukda na saba gani tunda muna zuwa bukukuwa amma fa Wannan special ne ya haWu ina zuwa na tarar da shi ya bani kayan na shiga wani Waki nasa Wow ma sha Allah Gown ce haWaWWiya kalar kayansa wato dark blue tayi kyau kamar ta Amare na Was abina tamin kyau sosai ashe yazo da mai kwalliya aka zauna aka shiryamin ita aka Wauramin Wankwalin sai na Wau harami inata walwali nikaina nasan nayi kyau over dukda ni baa ce nasa takalmina Heel ya rie hannuna har na nuna banaso ya ce ai ba komai ban yarda dashi ba kenan ganin ransa zai Saci yasa na bashi ya rie muka jera tamkar wasu taurari muna shiga aka fara watsamana pink flowers MC ya saki kiWa muna Wan takawa a Hankali har muka isa wajen zamanmu MC ya fara jawabi akan Ade aka saki waoin su na yoroba da wanda akayi masa na Birthday Win iyayensa su Mamansa da annensa suna ta cashewa suka jawoni da rio hannuna nima na zo muyi bani ba dake nima mayyar rawar ce muka raashe kamin azo yanka Cake A naWe yake a cikin kwali anyi a Wrapping nasa a leda mai yalli aka fito dashi, Wow! Na faWa don ganin ban taSa ganin cake mai matuar kyau da ayatarwa yayi Bala'in kyau, ban iya rufe bakina ba sai da na tambayeshi Dear a ina aka yi maka wannan Cute Cake Win?", Ya ce "wallahi kuma tundaga Kd", na ce "haba wasa kake duk beckery Win dake faWin garin kano amma sai anje har wani Ke?", Ya ce "bazaki gane ba ne Matar she's very special a Sangaren snacks bare cake ta mugun iyawa sosai wallahi kaci sai kunnenka ya kusa tsinkewa saboda daWi", an Hararar wasa nayi masa na ce "a gabana kake yabon wata ko?", Ya ce "aa ni ba yabonta nake ba koma yabon nata nake ai yabon gwani ya zama dole", na ce "ka bani Address Winta nima zan ma frnds Wina talla in zasu ko na wedding ko Birthday Win nima zanyi", ya ce "ok bara mu fita zan faWa miki",
MC ya ce "to masoyan asali ya isa haka a zauna za'a yanka cake muyi mu arasa lokaci yana tafiya muka zauna guri yai shuru kamin mu mie aka Wauko wua aka kunna candles ya Wora hannunsa akan nata suka yanka a hankali waje ya Wau ihu da tafi na saka masa a baki kamin shima ya gutsuro ya samin a bakina, "Wow! Yummy and Tasty..", abinda na faWa kenan ina taunawa a hankali ya sake gutsurowa ya bani kamin Mamansa itama tazo ta bashi ya bata an uwansa haka abokansa anata murna kamin a saki kiWa guri ya hargitse da kiWa da rawa da kwalo kwalo abinka da yarabawa akaci aka sha aka raba take away samosa spring rolls abubuwan dai snack masha Allah taro yayi daWi sosai kaman saman Alale,
Sai bayan isha'i sannan aka tashi muka fito zai kaini gida na ce a'a ya rufamin asiri ya kaini gidan Mami haka ko akayi nan ya kaini mukai sallama da Mominsa da Yayyensa Mata suna ta cemin zasuzo gidanmu na ce Allah ya kawosu kamin muka kamo hanya, na sake yimasa tunin Cake Win ya ce "Au Sunanta Saleema a kaduna take ta iya sosai
*SIYAM'S TASTY*
Professionals on all kinds of snacks
Birthday, wedding and anniversary cakes
Small chops-somosa, spring rolls,meat pie, doughnuts, cookies nd lot more...

Call or WhatsApp...08160947655
Email; saleematu2004@gmail.com
@chef_siyamarh (IG username)

Ki kirata ko ki mata magana WhatsApp nima zan mata magana amiki saui", na ce thanks uh bara nai save zan kirata in sha Allah", daidai mun arasa ofar gidan Mami mukai sallama ya bani kayana da takeaway na na amsa nai godiya kamin na fita shikuma ya juya yanamin Bye bye,
A gurguje na shiga na cire kayan na sauya na Wibarwa mami snack din na bar nawa a leda na zura hijabi na saSi jakata Gudu gudu sauri sauri na fice ina mata sallama saboda lokacin arfe goma saura da Addu'a Wauke a bakina na shiga ina shiga sasanmu nag$(VXnplpFJhl|j___``@`B`X`Z`r`t`aaVaZalanaaaaaaa(b,bJbNb^blbbdnshtrΙҙh7}0J_Hh7}0JZ_Hh7}0JZ_Ho(h7}0J5\ h7}o(h7}
h7}0JhTKhTK0JMG H a
b


J K 
}

)*gdTK*t@BDFHJ,JX!P(*.,-.WD`gdTK.~1}244(5*56%8{;|;};==~???????@,@F@@@@*A,A@AWD`@AVAjAlAnApArAAAAAAAAABB6B8BDDDDEFGGHsHWD`sHIdJjKnK'N QSTV[WXGYYRZ[h\^Eaa ddd:dndpddddWD`dbedefeeeeeeeeee$f&f(f*fzf|fffffUhVhWhXhYhZhWD`Zh^ii kmamopo1pqt7w,x.z0zz{*'>(\^WD`PRTЏ prPQWD`QRST'.oƚRSSեk]c. WD` "Lʷtvxȸʸ޸
<>@BDWD`ڹܹҾ7c8cBg~WD`,F*,@Vjlnprtv "BDWD`D "D\zXi'5WD`&(XpnpHJjllnprtz "%(-5\=\A,C|EIKHQWD`HQQQV XYJ[\^______``B`Z`t`aaaXaZanaaaaWD`aaaaaaaaaaa*b,bLbNbnbpbbbbdddpfkpss8tWD`8t:tPxzz(|}҅h2jlnprЙҙ4ĚWD`WD`WD`24šȚ,.BDVn&4< >>>??6?8?N?P?h?j???L@P@b@d@x@z@@@@@*A.ALAPA`AnAvALCPCRCTCC` "02Dln8 hTKhTKhTKhTKKHaJhTKU h7}o(h7}
h7}0JVĚƚȚ.DXZ\^`bdfhjln68WD`8:<
 
STUVR,ı(йEӺ
WD`a Yaya Auwal a tsaye a bakin ofar falo saida an hanjina suka kaWa don tsoro saboda yayi kinini da ransa a haWe ba fara'a Sam sam na arasa ina sadda kaina asa "Yaya Auwal ina wuni", na faWa, bai iya amsamin ba don ban ma sa rai ba ya ce "ke! Don Uwarki daga gidan Ubanwa kike?", Na ce "daga gidan Mami batada lafiya na je dubata Allah sai da na faWawa Mama ma", ya ce "shegiya maaryaciya arya kike nanda gidan Mamin ne zaki kai har goma a waje? da inda kikaje amma ba gidan Mami ba kuma ko nan Win ne ai nace ki daina faWawa Mama ba ni zaki faWa wa? Ki faWamin inda kikaje kamin na karya ki",
Na tsumu ina kallonshi da faman rantse rantse na na sabo ina maimaita masa nan naje, Mama ta ji kaman hayaniya ta fito ofar falon ta ta ce "Au Auwal har ka dawo" ya ce "aa Mama ban ma fita ba naga ta shigo fakam fakam Allah Mama ba gidan Mami ta je ba akwai inda ta je take Soyewa", nai mamaki da jin furucinshi na kalli jikina banbar wata Alama da zaa gane ni ba kwalliya ce kuma na wanke ta na kalli Mama ina narke fuska "Allah Mama can naje ki yarda dani kuma ai na faWamiki", ta ce naji oya zo ki wuce na wuce Wakunan sun sum ina jinshi yana cema Mama wai ya zata barni na murguWa baki ina Wan gunguni Na cire hijab na ajiye jaka ina tuSe kayana zan shiga wanka don bana tunanin zan iya bacci a haka na watsa wanka da ruwan Wumi na fito na saka kayan bacci na rama sallolin da ake bina nai shafai da wutri idona har mannewa yake don bacci na haye kan gado ko ta kan wayata ban bi ba na kashe fitila sai bacci,
&&& &&& &&&

an uwan Mahaifin Ademola sunzo Akan mganar Aurenmu Baba Abdulhadi ya shiga ya fita ya ce "ina bazai yiwu ba su haWa iri da yarabawa ai shi bai sani ba da ba a ma kirasu ba kuma an ce ma yaro ne ai wannan haWin kwata kwata bai yiwu ba, Abba yayi yayi LallaSashi ya fahimta amma ya botsare ya nuna cewa shi fa baisan zance ba bazasu yarda su haWa iri da yarabawa ba saboda basu san abin arziki ba ya je ya shiryawa iya dai dai da ba dai dai ba itama ta ce sam bata yarda ba Abba ba yanda ya iya haka ya barsu iya na ta masifa wai naje na jajibo musu yoroba sai ka ce wasu kutare,
Ade yaji wannan labarin dama yana Allah Allah su dawo yaji wata nawa akasa Ranar sai yaji wannan mummunan labarin aikam haukace musu yayi kan bazai yarda ba sai ya Auri Ade don Wallahi akanta sai ya iya kashe kansa shifa ba zai ma yiwuwa ba Mom tai ta LallaSasa akan yayi Addu'a Allah ya basa wadda ta fita ga mata nan bila adad a gari kaman ledan pure water.. tayi tayi amma ya botsare shi fa bazaya yarda ba Mom ta fara jin haushinsa.
"Akan wannan yarinyar shi ne har ina maka magana kana bazaka bi ba Ade? to mu zuba wallahi ko kafi uban waye oari bazaka taSa Aurenta ba kaji na faWa maka", ya ce "Mom kini fahimta ta ba haka nake nufi ba ba nufina na Sata miki rai ba kiyi hauri Mom bakiji yanda nake ji a zuciyata ba", ya durusa gwiwoyinsa ya rie afafunta yana roonta Allah tayi hakuri tayi wani abu akai amma tasa kafa ta tureshi tayi wucewarta daki ta barshi nan, Kuka sosai yayi kamar mace yana ayyana a ransa bazai iya barinta ba ya mie a hanzarce ya shiga Wakinsa kamar mai shirin Waukar mataki.

Abba ya shigo Ya walawa Mama kira ta fito, zama yayi ya labarta mata abinda ya faru, bata iya cewa komai ba illa Allah ya kyauta don karta faWa tayi zafi, ya mie da cemata bara yaje wajen iya ta ce agaisheta yana fita tazo Wakina ta zauna bakin gado Lokacin ina toilet ina fitowa na ganta na ce "Mama da kanki? Maimakon ki kirani?" Ta ce "oya zauna in kin gama ba wannan ta kawoni ba", na ko zauna kan stool ina kallonta da jiran me zata ce "Sa'adah kinji abinda iyayenki suka ce? Wai wane yaro kika Wauko ne Abdulhadi yana ta faWa da magana yanzu suna wajen iya, wayeshi wanda sukazo Win?",
Na sake baki ina kallonta jin wani zance mara kai da afafu na watsa hannayena alamun ban sani ba don na ma kasa magana, ta katseni a tsawace "magana nake miki fa kina watsamin hannaye", "Allah Mama ni bansan me zance miki ba bangane inda maganarki ta dosa ba Babansu Ade sunzo wai"? Ta ce "eh Baba Hadi ya koresu wai bazasu Wauki a su bawa yareba", na mie da sauri na diro a kan katifar nai waje tana kirana banji ba ta mie ta biyoni mukayi karo da Abba ya shigo da su Yaya Auwal ya kalleni da wata uwar harara naja gefe suka zauna kan kujera na zauna asan capet,
Ransa a matuar Sace yake kallon Mama "Yanzu dama Habiba abinda wannan sheWaniyar yarinyar take aikatawa kenan amma baki taSa sanar da ni ba Habiba? Da ke da aanki za'a haWa baki a ci amanar",? Dagani har Maman muka kalleshi cikin fidda ido da son arin bayani me ya faru, saSanin su Yaya Salis da suke cike da Sacin rai fuskarnan a turSune, ganin bata da niyyar magana yasa ya cigaba "Wai ace har yarinyar nan yawo take da wasu an iskan maza an daba? Har gasar wallon afa take zuwa, menene haWin mace da buga Ball a cikin maza in ba sheWanci ba da rashin tarbiyya?",
Kaina na dafe jin asirin da nake Soyewa ya riga ya tonu gashi an Wauke shi da zafi kamar wadda take aikata zina, Mama ta kalleni
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5Chapter 6

Please Login or Register in order to submit comment