Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

turasu d'akin su su kwanta barci. Soja kwance a falo Naïma a k'ofar d'akin yara, wannan dare anyi ruwa sosai kamar da bakin kwarya wajajen biyu dare ruwan sun tsaya, mukaji wani motsi makar muna Sambissa ruwan bamabonmai saman d'akin, wannan k'ara ya tashesu daga angajen da suka fara sai soja ya matsa kusa da Naïma yace "kinji abinda naji?"

"Naji wallahi to miye ?"

Can dai basu fita ba sai sukaji k'arya na kuka daga saman ruhin d'akin, kukan sai k'ara kusan to su yake daga saman d'akin, Naïma tace "wannan kuma miye ?"

Soja "bari na fita waje na duba"

"Dan Allah kar kaje"

"Kar ki damu inada bindiga ta"
(Soja mazan fama har kamanta bindiga bata maka rana ba)

"To kayi hankali"

Soja ya fita yana duba saman d'akin daga waje, ya hangi wata katuwar inuwa kamar kare amma wannan ya girmi kare nesa ba kusa ba, soja ya haska mata irin hitilar su ta sojawa mai shegen haske, ai idanun kamar garwashin wuta, ya bud'e baki hak'oran kamar na kada ai soja baisan lokacin da yayi harbi bibu ba amman babu harsashen da ya sami wannan halitar, kafin yayi wani yunki sai yaji ihu Naïma ce a cikin gida, da gudu ta shiga ya isko ta duk'e tana kuka tana kalon waje d'aya, yana kai duban shi wajen ya hangi yaran Naïma lak'e ga gatanga Yahaya kamar k'adangare harda wutsiya ka hak'oran shi kamar na kada yana kalon Naïma kamar yana jiran umar ni ya cika aikin shi, shi kuma Moussa ya koma yana jan ciki kamar wani maciji yana wannan fido iska yanda maciji keyi.


Soja babu abinda ya iya furtawa sai "ohh my good"



Bayan yara na yanzu kuma ta koma ga yaran Naima, saidai kowane da nashi salon dan ba irin nawa bane.


Soja ya saita bindigar shi domin Harbin yaran amma Naïma ta hana shi, "Yara na ne karka harbe su" cikin tsoro.

"Mi kika ce?wannan ba yaran ki bane"


"Dan Allah nidai karka harbe su"

Wannan ciwon da takeji ga soyaya uwa da d'anta shiyasa ta hana soja Harbin su ko ta suka zama kardai a akashe, tana son abinta haka. Moussa ya matsa kusan ta ya kaleta ido cikin ido, tace mashi "yaron albarka nice fah mahaifiyar ka".

Idanun shi bak'i k'irin suke dan babu alamu tausayi ya sare ta a hanu ya rarafa kamar maciji, hakama Yahaya ya cije ta yayi waje, Naïma ta ruga domin kamosu amma koda suka fita itada soja wayam ba kowa waje ai sai ta fara ihuuuuu tana kiran "yaran ya! Yaran ta!!!".....







*To nima annan zan tsaya sai next page insha Allah kobya zata k'aya ne? Ina Fouraiha zata kia yaran Naïma ?wane hali Naïma zata kasan ce?*





*Masoyana kun bini bashi a next page duk masu comment zasuga sunan su insha Allah😍😍*







*+22792494512 m'y number idan akwai gyara ko shawara*







*Daga 'yar mutan Niger* 🇳🇪👇🏼👇🏼




An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__

*Princesse Rahima*👸🏻✍🏼
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT

This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4
Chapter 5

2 Comments On MAKOTAN ALJANA
avatar
umar-faruq

9 months ago

Reply

Jazakallahu Khair

avatar
nana-2

5 months ago

Reply

Masha Allah Allah ubangiji ya qara basira yaushe zamu samu cigaban pls????yamin Dadi sosaii

Please Login or Register in order to submit comment