Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

na taho na zauna nace masa gani sai yace min gobe za'a fara azimi koh nace masa eh saiyace ok dat means a daren yau kenan za'a tashi sahur koh nace eh saiyace min to zaki rinka tashuwa kina min abinci da asuba saboda bazana iya cin dumame ba na naga ido ina kallonsa nace masa nifa bana tashuwa nayi sahur kafin na gama maganata yace ni ina tashuwa da asuba don haka a rinka tashi ana dafa min abinci saikuma abu na biyu banason ready made juice inason wanda za'a min a gida ne with fresh fruits kin gane idona na zubar da hawaye nace masa eh saiyace abu na karshe kuma abokanaina anan zasu rinka zuwa sunayin breakfast don haka a kara hannun girkin I hope i made myself clear nace masa eh na tashi na shige daki na fadi a gado kuka nake sosai saboda takaicin tashuwar asuba dafa masa abincin nayi kukana mai isata kafin na setting alarm a karfe 3 na kwanta.karfe ukun nayi na tashi na masa tuwo da miyan kuka taji man shanu na ajiye masa da coffee dinsa na huce daki na kwanta amma saida nayi sallah kafin na samu na kwanta saboda fitina irin na fu'ad,da safe na tafi gun patient dina na masa dressing kafar sa na dawo daki na kwanta domin nayi bacci kafin lokacin abinci tayi godiyar Allah a watan azimi nake da yaushe naga ta hutu har da baccin rana nasaka alarm dina a 12......



[3/21, 5:45 PM] ‪+234 703 003 6037‬: !Y@RIM@ J@L@L@!


Nah halima musa akano (leeemat )💮



3⃣8⃣

Haka dai rayuwa ta cigaba da tafiya har aka gama ramadan kullum banda hutu har na rame saboda aiki ga azumi ga aiki kamar na gidan biki ga kuma baba wato patience dina.bayan sallah na masa aiki inda naci nasaran aikin domin kafar tayi sauki har yana iya takawa da sanda yanzu magani kawai yake sha, kafar na warke wa nayi wani ciwon da kamar zana mutu wato da asuba na tashi sallah sainaji na kasa tashuwa jikina yayi zafi sosai da rurrufe na shiga toilet ina idar da sallah na hau gadona kwanta nida idan na tashi da asuba to babu ni babu komawa barci sai fu'ad ya fita amma yau na kasa ina kwance amma na kasa bacci saboda tunanin abin da zaya biyo baya idan ya tarar ban hada masa breakfast ba ban gama tunanin da nakeyi ba naji kiransa (RANI SAHIBA) da kyar na iya mikewa na fito falon ina mai tafiya kamar wanda ta sha kayan maye saboda jikina babu karfi hada fuska yayi yace ina break dina nace masa wallahi bana jin dadi bane shiyasa ina jiran saukan mari sainaga yanayin fuskar sa ta sauya alamun tausayi a cikin tarihin aurena yau ne mijina ya kalle ni da fuskar tausayi saiyace ok kinsha magani nace a'a saiyace mai yasa nayi shuru ok kawo min coffee na sha nayi late sauri nake to nace kawai ina juyawa kawai sainaji wani jiri kawai ganin falo nake yana juyamin nayi suuu na fa.......


!Y@RIM@ J@L@L!

Nah halima musa akano(leeemat)💮



3⃣9⃣


Suuu nayi zana fadi sainaji ni a jikin mutun yaune ta kasance rana ta farko da najini a jikin mijina nasan ma saboda rashin lafiya ne amma da babu abinda zaya kaini jikinsa bansan inda kaina yake ba.jin sanyi sanyi ajikina yasaka ni bude idona caraf idona ya sauka a fuskar fu'ad ganin yanda duk yabi ya sukurkuce kamar ba mijina mai gayu ba saina kirkiro murmushi sainaga ya mayar min kokarin tashuwa nake son nayi na kasa saboda yanda jikina taimin nauyi kamar an dora dotse sainaga ya tashi da sauri ya taba wani guri a jikin gadon sainaga gadon yana tashuwa a hankali nikuwa sai cije baki nake saboda yanda jikina ke mikewa sai inajin zafi ya tsayar da gadon ganin yanda nake yi.ya dauka briefcase dinsa na aiki yana dubani yana gamawa ya dan gyaran min gashin kaina ya baida su baya yana shafa kaina tare da cewa every thing is ok alryt u are fyn now murmushi kawai nayi saboda mamaki wai mafarki nake ko kuma a zahiri fu'ad mijina ko kuma wani fu'ad din ne yake min haka jin yana magana yasa na dawo daga tunaninda nake yi zaki iya tashi ko kuma saina dauke ki ce masa nayi a'a zan iya tashi na yunkuro zan tashi sainaji.....



!Y@RIM@ J@L@L!

nah halima musa akano(leeemat)💮



4⃣0⃣


Sainji ya dauko ni sai bayin gida sakani yayi a cikin bath sai a lokacin ma na fahimce babu kaya a jikina kunya duk ya kamani na sunkuyar da kaina kasa yace zaki yi wankan ne ko kuma na miki da sauri nace zan iya yayi murmushi yayi yace (TA'ABANA) a raina nace wannan yare nawa ya iya ne murmushi kawai nayi na cigaba na wanka na ina gama babu abinda zan rufe jikina ina daga ido sainaganshi yana kallona sunkuyar da kainayi cikin tsananin jin kunya ya towel ya dauka ya lullube ni ya dauke ni kamar wata karamar yarinya ya zaunar da ni a kujera yace na zauna na gajina da kwanciya mai ya shafa min ya saka min kaya ya bani tea na sha ina gama sha kuwa nayi amai ya share gun ni kuwa in banda mamaki babu abinda nakeji wai yarima kenan yana abubuwan nan saboda wancce ta masa rashin mutunci yana shiga toilet wanke hannunsa na sha ruwa ina cire bakina a gorar na sake kwarara wani amai daga baya naji ance min sannu juyawan da zanyi wa zan gani.......



Written
By
Leeeeemat💮
[3/21, 5:45 PM] ‪+234 703 003 6037‬: !Y@RIM@ J@L@L!

nah halima musa akano(leeemat)??



4⃣1⃣

Wa zan gani mahaifiyar fu'ad nagani wato MA'A kenan kamar na nutse a gun saboda kunya rusunawa nayi ina gaida ita tashi tashi ke da baki da lfy na tashi ban iya zama a kujera kuma ba kwanciya nayi saboda tsananin jin kunya maganan zuci nake wai yanzu ta shigo ko kuma tana cikin dakin nan bansani ba amma kuwa mun cika marasa kunya in tana cikin dakin nan ne fu'ad yamin wannan abubuwan.haka dai jikina babu sauki sai amai nake tayi na sha ruwa kuwa kamar wacce bata da ruwan a jiki,har naxo na samu lfy abin mamaki gida jiya muka sake komuwa kamar yau na masa abinci saboda yayi baki ina gama abinci na kwanta bani da tashuwa ba saida naji saukan ruwan zafi na tashi a firgice before u knw banganshi ba ya fice a dakin.....




!Y@RIM@ J@L@L!

nah halima musa akano(leeemat)??



4⃣2⃣


Yau ina zaune a falo na abin duniya duk ta isheni na rasa me yake min dadi naji sallamar sa tashuwa nayi na masa sannu da zuwa yace min ki shirya monday zaki fara zuwa aiki wani ihu na saka mai karar gaske har ya rufe kunnensa yana mai murmushi ganin yanda nake murna saiyaji dadi a ransa saboda tunda muke da shi bai taba min abinda ya saka ni farin ciki kamar yau ba bansan lokacin da na bashi tyd hug ba ina thank u very much i wil never forget dis ina gamawa na ce masa ga abincin ka a dinnin is ready murmushi kawai yayi ya tashi ya nufe table.a daran saboda murna na kasa bacci salloli na cigaba da jirowa ina rokon allah ya sa na fara aiki cikin sa'a tare da rokon allah ya karkato da hankalin mijina gareni domin babu abinda banyi ba tafannin jawo hankalin miji irin su dafa masa abinji,kwalliya,saftar gida babu abinda banyi ba yanzu kawai adu'a zan cigaba dayi har allah ya amsa min adu'a ta ina idarwa na fara niman kayan da zan saka na ma mance akan gobe jumma'a ne saida ina cikin duba kayan da zanasa sai tunanin labcoat ya fadumin ina tunanin ya zan fara zuwa aiki babu labcoat sai na tuna akan ai gobe friday ne saina dinka a unguwar mu idan muka tafi......


Written
By
Leeeeemat??

[3/21, 5:45 PM] ‪+234 703 003 6037‬: !Y@RIM@ J@L@L!

nah halima musa akano(leeemat)??



4⃣3⃣


Washegari na tafi gida aka dinko min labcoat dina na dawo gida da wuri saboda banason nayi laifi.ina dawowa na dafa masa abinci na fara shiryeshirye na, haka dai har ranar monday na fara zuwa aiki amma wani abin mamaki duk lokacin cin abincinsa sai na dawo na masa kafin na koma asibiti amma abin baya damuna tunda nasamu ina zuwa aikin,in wani lokaci ina night ne haka zana dawo na saka masa abinci saiya ci kafin na koma asibiti saboda ina kammala abinci kafin ya dawo idan ya dawo kuma saiya kirani yana kirani kawai nasan abinda yake nufi saina dawo gida na saka masa abinci kafin na koma.haka dai rayuwa ta cigaba da tafiya akwai wani ranar da nake shirin tafiya aiki da safe sauri nake na saka pant da bra kenan ina gyara gashina domin na saka kaya na tsaya a bakin gado saboda kayan na zuba su a kan gado ne ban ji sallamar mutum ba kawai na ga mutum ya shigo ina daga ido sainaga fu'ad.fu'ad kuwa rikicewa yayi saboda ganin albarkatun kirjina saboda gaskiya ina da boost sosai saima na saka bra irin mai karfe dina kuma duk bra dina kanana nake sakawa wanda zaya kamani ni sosai, na kasa musawa ina tsaye a gurin kamar wata gunki saida naga ina zuwa a hankali towards me saina fara komawa da baya a hankali hankali saime?..





!Y@RIM@ J@L@L!

nah halima musa akano(leeemat)??



4⃣4⃣


*************************⬇**********************
************* Top Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************

DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.

Visit > https://www.thn.com.ng

Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.

Email > tophausanovels@gmail.com

******* FOLLOW US ******

Facebook: Top Hausa Novels

Twitter: Top Hausa Novels

Telegram Channel: https://t.me/tophausanovels

Telegram Group: https://t.me/tophausa


Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafin ku yi search na TOP HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.

********************** ⬇ **************************
*************** Top Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************



Ina komawa baya a hankali hankali sainaji ni na zauna a kan gado fu'ad da ganin haka saiya sakayani da hannunsa ya daura hannunsa a kan gado yana matsuwa ni kuwa ina komawa da jikina baya yana kan karasowa kafana a kasa yana ta matsuwa da fuskarsa a fuskata duk fadin jikinsa ta hanani motsi ina zaune yana zuwa da fuskar sa dai dan bakina kamar zaya sunbace ni labbansa yana karasowa dai dai bakina ni kuwa babu abinda nake yi sai rawar jiki gabana sai faduwa yake tayi rufe idona nayi da karfi ina jiran inji bakinsa cikin nawa sallama mukaji ta falo mikewa yayi cikin mutuwan jiki ya fita ni kuma wani mahaukacin ajiyan zuciya na sauke da sauri na saka kayana na fita wa zan gani su hassan da hussaini ne nace musu ya dai da safe haka sai suka ce min ai jalilah ce ta haihu wani ihu na saka sai suka ce min wai anata niman ki a waya is off shiyasa mukace bara mu zo kawai mu sanar da ke nace me aka samu ne suka ce min mace nace musu to mu tafi ko saina dubata before na huce aiki wani kallo naga fu'ad ya min sainayi shuru na huce daki domin dauko gyale na ina juyawa naga mutum a bayana na damke hannuna yayi yace bance ki tafi ko ina ba ki huce gun aikin ki kawai ya juya ya fice a dakin na fita da sauri domin na fada masu hassan wani karya saina tarar basanan nayi kuka har naji babu dadi kafin na huce gurin aiki ina office dina na kira jalilah na bata hakurin insha allah mayb gobe zana shigo aiki yamin yawa ne tace babu komai sister simra ya naji kamar muryarki ta canja ne nace mata babu kamai kinsan aiki tace to allah ya taimaka nace amin ina kashewa na sake wani kuka....





!Y@RIM@ J@L@L!

nah halima musa akano(leeemat)??



4⃣5⃣



Kuka na sake nayi kuka mai isata kafin nace wannan abin yafara isata wallahi har da kannuwata ma ta haihu amma saboda wulakanci amma ace ya hanani tafiya,a ranar dai nayi aiki cikin dauriya ne kawai amma duk jikina a mace yake ina gamawa gida na huce jakana da gyalle na duk na zuba su a falo na huce kichen na dafa masa abinci nayi sallar magriba nayi isha'i ina dan duba wasu takarda naji sallamarsa na daga kai na masa sannu da zowa ya fita falo na fahimce me yake nufi saina tashi nima na fita na ganshi a coshin ya zauna na nufe dining area ina shirin kawo masa abinci sai naji yace saboda kin mayar dani acici ko na saya cak saiyace ki shirya na kaiki gidan jalilah saina dawo zana ci nace masa bazana tafi ba kallona yake baki bude na huce daki na fada a gado ina kuka wato ma ni da yar uwata sai an gama min milki kafin za'a barni naji na ganta to baza'a tafi ba wata zuciya kuma tace min to shi ina ruwansa ai kece mai yar'uwan idan ma baki tafi ba duk lalurarki ne da sauri na tashi na nufe dressing mirror na dan murza powder na dan shafa lipgloss a bakina na nufe falo domin nasan akwai gyalle da jakata a falon ina fita na dauka gyalle da jaka naji an jani zuwa bango bakinsa naji cikin nawa gabana sai faduwa yake domin ina zatun amsar da na bashi dazunne zaya hukuntani yamin irin na ranar daya kumburar min da baki saboda da mugunta wani kara na sake......



Writtten
By
Leeemat??
[3/21, 5:45 PM] ‪+234 703 003 6037‬: !Y@RIM@ J@L@L!

Nah halima musa akano(leeemat)??




4⃣6⃣


Kissing dina yake kamar ya samu sweet lips dina yake latsawa cikin kwarewa har naso na mance a wani duniya nake,naji tsoron kar yamin na ranar ya sakani sake kara amma shi ko a jikinsa(wai an duke bango yace ko jikinsa) aikinsa yacigaba dayi dayaga basaya iya jure tsayuwan ba saiya cire bakinsa cikin nawa yayi hanyar waje,ni bansan lokacinda na zame jiki na zauna a kasa ba ina mayar da numfashi a hankali wai haka sumbata take da dadi magana nake a zuciyata sa'annan na mike na biyo bayansa na tarar ya kishingide a gefen mai zaman banza a raina nace me wannan bawan allah yake nufi ya bude baya na zauna munkai kusan minti goma kafin yacemin ki dawo gaba ke zaki driving dinmu nayi kamar badani yake ba RANI SAHIBAH dake nake magana fa na fito na zagaya na shiga muka kama hanya muna cikin tafiya yake cemin daga yau idan zamu fita tare dake ke zaki rinka driving dinmu uffan bance ba saiya kara cewa wato zamu tafi gidan kannuwanmu shine kika saka lipgloss wa zaki nuna mawa ya dan kalle fuskata tare da cewa let me check ko kuma har yanzu bai kare ba saina share miki kiiiiii kake ji na mutu fu'ad kuwa babu abinda yake furtawa sai innalillahi wainnahilaihirajiun....



Writteen.
By
Leeeemat??


!Y@RIM@ J@L@L!

Nah halima musa akano(leeemat)??



4⃣7⃣


Sha biyu nayi na tashi na fira dankalin turawa zuba a kwando saboda ya tsane na saka ganda a pressure cooker saboda tayi da sauri a lokacin asr yayi na tafi nayi sallah na dawo na fara aikin fruit salad, fruit salad ya dauke ni har LA'asar ina gamawa na saka a fredge na gama miyan ganda na zuba a foodflask na saka frying pan a wuta na zuba mai na tafi sallah na dawo a lokacin mai yayi zafi na fara soya dankalin sa'annan na saka tukunyan farfesun kifi a wuta nan da nan na gama amma na saka mishi sinadarin kamshi irin su cinta da dai sauraran su saboda karni ina gamawa na zuba a flasks na fira doya na saka a wuta sa'annan nayi mango fruit juice na zuba a jug na saka a fredge already akwai ruwan zafi a flask wanda zaya so tea.har an kira sallah na shirya musu table na huce daki nayi sallah nima na ci abinci na daki inata jin hayaniyar su a falo amma ban fita ba can naji shuru da alamar Sun tafi sallar isha na koma kichen na sauke doyar da na saka a wuta na zuba a injin nika doya nan da nan na gama na mulmula masu a leda na saka a cooler na kai musu falo da miyan ganda da na musu da kuma mango juice na huce nayi sallah a gajiye ina shirin wanka saina tuna da baba yau ban masa dressing kafa ba gashi na gaji saina fara kuka kawai saboda gajiyan da nayi haka I don't have a choice na huce ina gama masa na dawo na kwanta na saka alarm 3 saboda tashuwar asuba
Hmmm har ni kaina leeemat na gaji ina kuma gimbiya simra zataji a jikinta irin wannan aiki haka amma fa lada ne kam bamusan irin ladan da take kwasa ba saidai kawai nace Allah ya bamu juriya irin na simra muma mu rinka yiwa maigidan mu haka domin tsira daga shiga wuta ameen.....



Written
By
Leeeemat ??
.


[3/21, 5:45 PM] ‪+234 703 003 6037‬: !Y@RIM@ J@L@L!

Nah halima musa akano(leeemat)💮



4⃣7⃣

Na jin abinda ya fada sai na daga brek din moton ji kake kiiiii!fu'ad kuwa babu abinda yake sai innalillahi wainnahillaihirajiun,ni kuwa cikin sauri na share sauran wanda ya dan rage a labbata.cikin bacin rai yace wai so kike kimin asarar kanki shuru nayi ina kallonsa cikin mamaki da jin furucinsa fu'ad kuwa bansan subul da baka yayi ba sai yayi sauri ya canja maganan da cewa duk da dai banda asara idan ma mutuwar kikayi wai ma wa yasakaki kiyi wannan shirmen okey saboda nace zan share sauran?to kiyi reverse mu koma gida tunda dama kwalliyar kina ma wa mutan waje ne yau bazaki nuna musu kwalliyar ba bansani lokacinda na matsa kusa dashi na tura masa bakina tare dacewa gashi kayi duk abinda zakayi dashi amma dan allah kar ka hanani tafiya gidan jalilah,dariya na bashi amma ya daure sai kuma na banshi tausayi yace huce to mu tafi na share fuskata nayi saboda har na fara zubar da kwalla.muna isa gidan na fita a guje na shiga na tarar da yan zuwa barka na tafi na rungume ta sa'annan nace ina baby dina mutanin falo sukayi dariya tace tana dakin ki aka sake wani dariyar dakinta na huce na dauka babin ina kallonta cikin sha'awa naji kamar motsin na daga kaina ganin fu'ad nayi yana shigowa da kaya a leda amma bansan me yake ciki ba yana zaunawa nima zaunawan nayi na cigaba da kallon babin inda jalilah tace min sis simra ki bashi babin mana sai sa'annan na tuna dashi na tashi na mika masa ita ya mata adu'a wayar sa tayi kara ya mika min babin ya fita a waje amsa kiran yana fitowa na nufe gun ledar da ya shigo da ita na bude wani kamshi naji kaza nagani irin na mai jego dinnan da sauran abubuwan ci da shi.haka dai na shigaba da zuwa gidan in na tashi daga gun aiki har ranar suna inda aka saka sunana hmmmm fada muku abinda fu'ad yayi a ranar sunan zaku ganin kamar karya nake abin mamaki ya ban haka dai aka gama suna lafiya kowa ya tafi gidansa inda maijego ta samu abubuwa sosai da kudi domin har bude account tayi ma babin...


Written
By
Leeemat💮
[3/21, 5:45 PM] ‪+234 703 003 6037‬: !Y@RIM@ J@L@L!

Nah halima musa akano(leeemat)💮



4⃣8⃣

Fu'ad kwance yake a kan gadonsa wanda zana iya kiransa da royal bed saboda yanda aka kayata gadon da abubuwa mai kama da gold sai sheki gadon yake duk da dakin yana cikin duhu ne amma bazaya hanaka ganin shekin da gadon ke yi ba.doom light ya saka yana son yayi bacci amma abin ya gagara gashi yau ya gaji sosai a gun aiki sakamakon babu armies duk sun tafi yaki a wani garin da suke fuskantar azzalumai masu sace masu mata da rasa.ya kasance fu'ad bayanan a cikin masu tafiyan dan haka aiyukan suna masa yawa sosai kamar ma yau da ya gaji sosai amma ya kasa bacci.sai tunanin simra yake wanda tun ranar sunan A'shadieeyah waton yarinyar jalilah kenan takwaran simra ya kasa tsukuni tunanin ta yake saboda ta bashi tausayi mutuka saboda yanda takeyi kamar sunanta ne na yarinyar ta sa'annan duk da ba'a gida ta kwana ba tasan halin mijinnata tana tashuwa da safe ta nufe gida ta masa breakfast ta jira ya shigo ya ci kafin ta dawo gidan sunan haka da rana ta kumo gidanta ta masa abincin rana domin intace zata diba masa na gidan sunan kila kifa mata zayayi a jiki domin bazaya tabaciba yana ganin abincinda dunbin mutani sukayi sa'annan ta ce zata saka mishi yace tana gama masa abincin rana ta dawo suka cigaba da sunansu.yasan ya hukuntata daidai da laifinta amma bari ya dan bata tym kadan saboda yanzu ya shirya zaman aure da ita cikin soyayya,har bacci yayi awon gaba dashi amma tunanin simra yake da irin soyayyar da zasu kasance idan sun fara zaman aure daga karshe yayi wani mummunan mafarkin da ya firgita shi,mafarki yayi akan yana wani sahara mai girman gaske inda yake hangin simra nesa dashi tana kiran sunanshi amma ta kasa karasowa wajensa kamar ana koma da ita baya inda take ta kokarin zuwa har allah yasa ta karaso sai tana ce masa fu'ad wai meyasa bazaka yafe min laifin da na maka lokacinda nake gida bane wani yanzu na canja ba kamar da ba kuma bana wulakanta mara arziki kawai dai a lokacin jinin mu bai hadu da kai bane magana take tana kuka sosai har da majina inda take cewa dan allah ka yahakuri ka gafarceni muyi zaman mu na ma'aurata saboda makiya suna sun su rabamu tana cikin maganan taga kamar yana komawa da baya tana pls fu'ad ka tsaya mana tana kuka tare da mika hannunta amma me saitaga katon rami a bayansa tana fu'ad no fu'ad no bayanka zuwa take da gudu amma saijinsa tayi ya fadi cikin ramin wani ihu ta saka a dai dai lokacin fu'ad ya tashi zufa cabe cabe a jikinsa

.written
By
Leeemat💮

[3/21, 5:45 PM] ‪+234 703 003 6037‬: !Y@RIM@ J@L@L!

Nah halima musa akano(leeemat)??



4⃣9⃣


Adu'a yafara kafin ya shiga bayi domin yajin kamar har anfara sallah a masallatai yana idarwa ya fara tunanin mafarkinda yayi yau kamar an tsikare ya tashi toilet ya shiga yayi wanka yana saka kaya tare da tunanin yaya zaya fara fuskance ta da maganan domin gaskiya yau dinnan zaya kasance da matar sa abin kaunarsa yana murmushin jin dadi yana gama ya dauke turare yana sakawa domin yasan yanzu tana kichen a cikin ransa yace abincin yau dani za'a dafa sa'annan muci tare cikin kaunar juna ya murmusa ya fita yana kai bakin kofa yaji wayar sa tana ringim kamar ma bazaya dawo ba saiya juya ya koma cikin dakin sunanda yagani ya saka shi saurin dauko wa hello yace basan me aka fada masa ba kawai ganinsa nayi ya dauka car key dinsa ya fice cikin tashin hankali.baza mu koma ta bangaran sarauniya amina idan mai karatu bai mance ba sarauniya tayi alkawarin saitaga bayan yarima fu'ad to abinda yafaru yau tana son tafiya gida gaida iyayenta domin tayi kwana biyu saita nufe padan mai martaba sarki saita juyo wani magananda ya tayar mata da hankali mai martaba taji yana cewa jibi zamu rada fu'aduddeen saboda yafara aikinsa tun yanzu duk da dai nasan yanayi amma
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment