Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

take da Madeena ko hajiya maryam batazo ba yasan su zasu zo.
Gefensa ya leƙa inda wata mace ke kwance ta kifa kanta da gadon tana bacci. Da alama ƴar aikice,ya faɗa a ransa yana yatsine fuska,amma waye zai kawo yar aiki harta zo kusada shi haka..
Tafiya yake a hankali har ya fita daga ɗakin,kasancewar yasan asibitin shiyasa baisha wahalar zuwa bakin titi ba,da sasafene kuwa taxi sai wucewa suke. Wani ya tsayar tareda yimasa kwatancen inda zai kaishi. a cikin motar kallon jikinsa yake tayi ganin yanda yayi baƙi fatarsa tayi tauri,ko yana tsaka da mission iya kaci,haushi abinda yabashi,hakan yasa ya yiwa mai taxi ɗin magana.
"Am malam please ko zan iya ganin wayarka yanzunnan"
"Ranka ya dade wlh ba caji"
"Mts kaga kaini security headquater daga nan"
To yace masa tareda karya akalar motarsa,bayan ajiyeshi shuru yayi saboda bashida kuɗi,ganin haka yasa mai taxi ɗin cemasa ya barshi kawai,tunda wajen ma ba nisa.
Kai tsaye cikin wajen yashiga office ɗin Sadeeq abokinsa,shi anan yake aiki.
Baizo wajen aikin ba,amma dayayi bayani ƴan wajen sun barshi ya shiga.
Yana nan zaune akan kujera yaji alamar buɗe kofar,yana ɗaga Kai sukayi ido biyu da Sadeeq,wanda yayi saurin jefar da wayarsa tareda cewa.
"Gen Ahmad Aliyu Hamma"
Cikin rawar murya yana nunashi.
"Kai Sadeeq wai lafiyarka kuwa,ko kaima kaga yanda jikina ya koma kai?"
"Dagaske kaine AA Hamma a gabana wai,duk tsawon shekarunnan a ina kake toh"
Yafaɗa yana zare idanuwa kaman yaga aljani,duk da sanyin safiya amma gumi yake zubawa.
"Shekaru wanne iri?"
Sadeeq bai bashi amsaba sai nuna masa calander da yayi,wannnan karon Ahmad ne yashiga razanin,saurin riƙe kai yayi tareda saka wata ƙara ta wahala.
"Sadeeq mai yake damun kaina ne,tunda na tashi nake jin kaman zai tsage"
Yana gama faɗin hakan ya kwanta a kan kujerar kaman ya suma.
Ganin hakanne yasa Sadeeq ɗaga waya ya ƙiran Abban su Ahmad ɗin,saboda ya sanar dashi abinda yake faruwa..


__***__

Tun wayewar safiyar Sumaimah take neman goje a asibitin bayan ta tashi amma shuru bata ganshi ba,har rana tayi inna tazo itada ƙaninta,abin yabawa kowa mamaki sosai.
"Inna banga mijina ba ya bata inna,wasu sun ɗaukemin shi bai tashi na ganshi ba,shin wanene yake shirin rabani da mijina innaa... Inna kice su dawomin dashi,ban taba cewa ina sonshi ba,ina so na nuna masa soyayya innaaaaaaa ahhhhh"
Tunda safen Sumaimah take jin wani abu yana hawanta,amma bata san menene har zuwa yanzu daya ci ƙarfin ta faɗi..
Abu goma da ishirin,ga batan goje ga kuma faɗuwar Sumaimah,cikin asibitin aka maidata da gaggawa,kowa a zatonsa rashin ganin gojenne yasakata yin haka,amma ana gwadata aka gano tanada shigar ciki na wata uku,ga kuma jininta ya hau saboda tension ɗin data sha a kwanakinnan.
Dan haka asibitin suka Kwantarta ta samu hutu tukunna..
"Mairo wai yaronnan anya kuwa ba hankalinsa ya dawo ba shiyasa ya tafi,dama ina kince baisan komai nasa ba sanda kuka tsinceshi,hatta sunansa baya tunawa?"
Kawu ya faɗa ƙanin inna mairo,zatayi magana kenan sukaji muryar Sumaimah a bayansu.
"Inna shin mai kunnuwana suka jiyo kina cewa,dama bake kika haifi goje ba,to su waye suka haifeshi,daga ina yake? Shin menene asalinsa,danginsa da kuma sunansa ma.
Inna dan Allah ki faɗamin,inna gudan jininsa ne a yanzu a cikin cikina,nayi saton na sanshi kuma na fara fahimtarsa,ashe ba haka bane,taya zayyimin irin wannan nisan a lokacin da mukeda buƙatarsa haka?"
Zubewa Sumaimah tayi a wajen tareda rushewa da wani zazzafan kuka.....


Toh fah Jama'u anan fa littafi na ɗaya zai dasa ayah,tunda malam goje kam ya koma ga rayuwarsa ta ainihi,da alama bai san wani shafi ma da aka rubuta Sumaimah a cikinsa ba a rayuwarsa ballantana ya duba..........

Nagode nagode nagode da kuka biyo a sannu a cikin wannan littafi na SANADIN CACA Book 1 .......masu buƙatar son jin cigaban labari inda wasan zai fara sai su antayo min 300 na zuba a asusuna nasha mai mu cigaba da tafiyah,inda zaguji amsar waɗannan tambayoyin.

#shin dama ashe goje shine Ahmad?.

#waye sanadin shigarsa rayuwa a matsayin goje?

#wacece Madeena da Ahmad ya ambata lokacin daya farfaɗo?

#Wa kuke zargi da yimasa wannan tuggu?

#Ina labarin akwatin da aka bawa goje,Ahmad baisan dashi ba?,sannnan waye shugaba na biyu dana ɗaya na kungiyar BC?

#Allah sarki Sumaimah shin ya zatayi,wacce ƙaddara ce zata sake haɗata da,wannan miji nata wanda bai san da ita ba sam?.

#Irin waɗannan buhuhhunan cakwakiyah dana tafka anya ni SADI-SAKHNA zan iya warware su kuwa?

#domin jin zan iya ko bazan iya ba miƙomin 300 da fari tukunna tanan
3131951977
Auwal sadiya
First bank
😊😊😊

Ko kuma ku tuntubeni tanan 0903578415



SADI-SAKHNA ce dai wacce kuka sani mai GIDAN GANDU da kuma BAƘAR AYAH ,wanda yasansu yasan tsarina......

Muhaɗe a littafi na biyu,ni nayi nan da ikon rabbis samawati,Allah ya yafemana abinda mukayi ba daidai ba.

Bye.........

MEENA VIP GROUP HAUSA NOVEL DOCUMENT for more information contact on
+234 7014979567
WhatsApp ONLY

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


Please Login or Register in order to submit comment