Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[11/10, 8:12 PM] ‪+234 809 308 3613‬: 🌹🌹FUTUHATUL🌹🌹 KHAIR🌹🌹
(August 2016)

Na Xainab Y Hussain✍🏻

{Huum,wannan labarin qirqirarrene,ba'ayi dan cin fuska ga kowaba,kuma duk Wanda ya juyan labari *Allah ya Isah*}


Aminci ya tabbata ga duk wanda ya karanta wnn littafin, sadaukarwa ga Daukacin writers baki daya.

Episode 1


Assalamu alaikum, kina ina matar gidan nan?nasan kina d'aki fito kiban kud'ina ,haba ace kullum yarinya sai uban cin bashi sai kaxo karb'a alallameka da dad'in baki.

Da fara'arta ta fito daga cikin daki,tace Adda Bena ce !sannu d xuwa kujera ta janyomata sannu ,ni bawani sannu gaskiya kud'ina xaki bani,murmushi Meime tayi tace dan Allah kiyi hakuri insha Allahu nan da sati xan baki wallahi maigidan ne kwana biyu ba ciniki shiyasa.kaji irin abin koh!nidai kawai sati na xagayowa xanxo na karb'a,shikenan Allah y kaimu, har Adda Bena ta fita sai ta dawo,Yauwa Miemi dama inason tambayarki wai me kikesawa a girkinki kullum unguwa sai ta cika da qamshi,dariya tayi tace maggin da kike siyarwa dashi nake amfani,Kuma ni tsayawa nake ina girki a hankali,Itadai Adda bajin maganar maganar Miemi takeyiba,miyaun tane yaketa tsinkewa tunda ta shigo takejin qamshi shiyasa ma bata tsawaita maganarta ba.


Miemi tasan halin Adda Bena shiyasa tace xauna Adda na xubomiki tuwo ne ,nasan baci kike ba,da sauri tace la aini mutuminane tuwo kamar kuwa kinasan yunwa nakeji ,haka ta xauna taci abincin ta tasha ruwan randa,sannan ta miqe tace Yauwa sati kikace koh tace eh, Allah ya kaimu haka tafita ita Kuma takoma d'aki.

Bacci yafara d'aukanta tajiyo sallmar megidanta Kabeer,da sauri tafito tana dariya tace Allah yau ka jima bacci har yafara d'aukana,turus tayi ganin shi da wata yarinya wadda batafi shekara 11 ba tayi baqi ga kayan jikinta sunyi datti,kallonsa tayi tace daga ina?dariya yayi yace before kice komai plx let her take a shower first, then sai kiyi complaine, kallonsa tayi tace banda ruwan d'umi" Kiyimata da nawa abinda yace kenan ya shiga d'aki.

Wayyo typing wuya,plx mama Hassy or Maman Bobo come nd join me plx😜😜😜😜😜😜
© NAGARTA WRITERS ASSOCIATION©
2 u futha love
*@ut@r h@jiy@*✍🏻
[11/10, 8:12 PM] ‪+234 809 308 3613‬: 🌹🌹FUTUHATUL🌹🌹 KHAIR🌹🌹

(August 2016)

Zainab Y Hussain✍🏻

Episode. 2-5

``✍🏻`Hannun yarinyar ta kama suka shiga toilet,sannan ta fita ta d'ebo ruwan kanta tafara wankemata saboda gaba d'aya qasa had'eda datti sunyiwa kan yarinyar sallama,hakan yasa gaba dayan ruwan yatafi gurin wanke kan,kadan ta rage wanda dashine tayimata wanka, hannunta ta kamo suka shiga d'aki kayan make-up nata ta d'auko mai tashafamata akan sannan tayimata kwalliya dai dai.```


*Huum! ko kefa keda kike son yarinya gashi Allah yabamu daga sama,kallonsa tayi tace hakane amma ya akayi kasameta?nifa banson kwashe kwashe dan Allah baibamu d'a ba,ai baya nanufin yamanta damu bane,komai lokacine.*

```Haba Miemi xanyi miki qaryane,Wllh kinji na rantse kwana wajan uku ina ganinta awajan,damagaran tana bin mutane wad'anda suka rage abinci tana ci,koni sai dana bata nawa,jiya kuma dawowata daga abalak naganta wasu suna dukanta wai sunsiya abinci kafin su wanke hannu su dawo ta cinye,ni na biya kud'in sannan nayimata fad'a na tambayeta gidansu tayimun shiru nayimata magana amma batacemun komai ba,shine nakaita gidan mai unguwa,daxu ina fita na had'u da mai unguwa yake cemun gaskiya yara sunyimasa yawa saboda haka nasan yadda zanyi da ita,haka na d'auketa muka tafi kasuwar tare,muka dawo tare kuma ,kinji yadda akayi na sameta```


*Hawaye ta goge tace Allah sarki yarinya kyakywa komai ya fito da ita daga gida ko kuma bata tayi Amma kuma kamar ba 'yar qasar nan ba,dan batayi kama da 'yan Niger ba,tafi kama da Larabawa ko Fulani,wallahi nasami 'ya,hannunta ta riqo tace ya sunanki baby,kallonta kawai tayi ganin haka yasa tayimata alama da hannu ya sunanki,itama da hannu ta rubutamata sunan ta BILKISU.*


Kallonsa tayi tace ko bata magana ne,kai ta d'aga masu,Allah sarki insha Allahu zan riqeki kamar 'yar dana haifa,Shimi ta d'aukomata tasa mata,sannan ta zubamata abinci da kanta take bata har ta qoshi,sannan sukayi alwala sukayi sallah.


*Wacece Miemi da mijinta Kabeer*

*Miemi matace gurin Kabeer auren saurayi da budurwa sukayi,shekarar su shida da aure Amma Allah baibasu haihuwa ba 'yan Nigeria ne,garin Maiduguri,Miemi ta kasance mace mai hankali da mutunci batada hayaniya kyakyawar gaske batada abokin fada kowa natane mjinta dai dai gwargwado yana kulawa da ita komai takeso yanayimata batada k'iwa ko lalaci kaf unguwarsu ansanta wajan iya sarrafa girki,tana iyakar qoarinta wajan kula da mijinta,basuda shi sosai amma sunada wadatar zuci,mijinta d'an kasuwane sannan kuma ayanxu yana neman aikin gwamnati Ba inda baijeba amma baisamu aikin ba, kuma ga kasuwar yanzu bata ci sosai, dalilin dayasa kuwa lokacin daya saro kaya daga Nigeria zuwa Niger Allah ya saukar da lbtila'i akan kayan babu abinda yayi saura akayansa,wuta ta cinye,wannan dalilin yasa ayanzu abubuwa sukeyimusu wuya duk da haka bazaka je gidansu ba karasa abin sawa abakinka, ba,gwanace wajan iya sarrafa turaren humarah,da turaren daki,tanasamu dai dai gwargwado.kasuwanci ya kawosu qasar Niger,suna zaune a garin abalak,ita da mijinta*

®NWA®
_Jinjina gareki Namecy ta Xee Maman Khady._
*2 U Futha Luv👯*
*@ut@r h@jiy@*✍🏻
[11/10, 8:12 PM] ‪+234 809 308 3613‬: 🌹🌹FUTUHATUL🌹🌹 KHAIR🌹🌹
( August 2016)

@ut@r h@jiy@✍🏻

Page 5 - 10

```Janyo BILKISU tayi jikanta,tace kiyi hakuri bansan komai ya fito dake gida ba amma insha Allahu nixan zamemiki UWA,kinji BILKISU, kai tad'aga alamar to!.Dawowar sa daga masallaci kenan,ko gida baishigaba yaji anmasa sallama amsawa yayi had'e da juyowa,a'a Alhaji ne sannu ina yini'malam Kabeer ya gida da iyali,alhamdulillha yace,Alhaji yace wato gaskiya nayaba da hankalinka kuma dama nadad'e ina San ganinka wato rumfata ta kasuwa,nasan kasan tafi shekara da rifeta dalili kuwa baya rasa nasaba da irin ta'adin da akayi mun,shine nakeso Idan ba damuwa mezai hana ko gobe indai ashirye kake kaxo kaganta Idan zaka iya jurewa xan d'oraka akai saboda tafiya xanyi Kuma Wllh babu wanda nayadda dashi kamar kai,Kuma koda xaka xuba kayanka aciki Ba matsala, fatana ka riqe gaskiya,kaje kayi shawara gobe da safe naji yadda kukayi,Allah yabamu alkhairi,abinda yace kenan ya tafi. ```


*Da sallama ya shiga gida Miemie ya tarar ita d'aya,kallonta yayi yace duk jiranane haka,to gani na dawo,ko kallonsa batayiba,tace haba dan Allah wannan wane irin hali KA tsiro dashi, naji daxu saboda BILKISU ka dad'e yanzu kuma saboda wa kajima?hum Miemie kenan Wllh ana idar da Sallah natawo Alhaji RAHEEM ne ya tsaidani,wani Alhaji Raheem din,mutumin dabaya kula kowa shine zai tsaya yimaka magana,kawai dai ni nasan bazan juri wannan sabuwar halayyaarba,Shikenan amma ya inamiki magana kina magana haba dan Allah wallahi abinda kike zargina dashi ba haka yakeba,me xanyi da wata Seemby yarinyar baqa da ita,gani da kyakyawar mace agida ina zan tsaya kula wata Seemby,itace dai take sona, amma ni kece tawa,so don't be compuse fell free I'm Ur's, no more add any wife again insha Allahu ,u ar OK agurina,Huum to ya kukai meyacemaka,Yauwa Matata,kince in xauna dai baxaki barni atsayeba,dariya tayi hannunsa ta kama tace Idan ma acinya kakeson xama bismillah,wa rufan asiri karna karyaki inrasa ina xankai larurata,barni dai inxauna a qasa,suduka sukayi dariya,nan dai ya labartamata yadda sukayi da Alhajin,yace to mekike ganin xancemasa Eh ko A'a?,Nidai banda abin cewa sai fatan Allah yasa shine FUTUHATUL KHAIR dinmu,(mabud'in alkhairi) Ameen yace daga nan suka tashi wanka sukayi sannan ta d'auki BILKISU suka shiga daga ciki.*



Safiya nayi bayan sunga al'adar dasukeyi,ya shirya yace Miemie ni yakamata naje,ko shine xaiyi kirana,a'a kai zakaje tunda lokaci yabaka yace Idan ka amince sai kaje kayimasa bayani,Allah yasa alkhairi, Ameen yace.Yauwa Miemie Idan BILKISU ta tashi wane kaya xatasa,ko kafin ta tashi ki wankemata nata ,tav nifa Wllh a shara nasasu,sun yayyage,to! Yanxu ya xa'ayi?au Allah yasa Lokacin da Aunty Hassy taxo tamanta kayan babynta har kala 3 bashine nakewa indi xakaje katafi mata dashi,yanxu kuwa BILKISU tasamu kaya.kayi sauri 8 hartayi,plx kayi addu'a Allah yabadadinki*,Ameen yace sannan ya fita.

Tunda yafita taketa addu'a Allah yasa wannan abin yaxamo solar arziqinsu,Haka tayini tana addu'a,lokaci lokaci tana duba BILKISU amma ko motsi batayiba,wajan 2:30 ne tayi juyi ,ganin haka yasa taje tanad'an buga bayanta wai ta tashi, kafin ta tashinne taji wayanta da sauri ta d'auka mijintane da sauri tayi picking hamdala taji yayi yace Miemie Allah ya amsa addu'anki Wllh har kayana yace da d'akko dama Kuma sauran sati biyu kud'ina suqare na hayar teburin,yanxu kuwa kinga abinci ma harda rabin kaza,aka kamun nakasa ci,tunani nake mekikaci keda 'yarki?,dariya tayi me had'e da qwalla tace kajika,ninaci abincin na qoshi kaine dai baka ciba,'yata Kuma sai yanxuma tayi juyi,tashinta dai xanyi yanxu,a'a kyaleta kinsan kwana nawa tayi ba bacci Sai Allah to ki kyaleta ta tashi dan kanta,kawai dai kiringa juyata,sai na dawo mexan siyamiki,kinga yadda naketa ciniki,Kuma yace Idan na qara kud'ina afarashin dayaban nawane kud'in,na riqe Wllh bakiga ba kamar na shekara ina ciki. Allah dai yasa albarka,Ameen.


®NWA®

*2 u Futha Luv*
*Maman Khady sannu da typing ,Allah yabar qauna ,Ayiya yar basaja kema sannu,Hassy ,Sahaf ina gaisuwa, Anker hala pharm yayi seezing phone dinki*
😜😜😜😜😜
[11/10, 8:12 PM] ‪+234 809 308 3613‬: 🌹🌹FUTUHATUL🌹🌹 KHAIR🌹🌹


(August 2016)

@ut@r h@jiy@✍🏻

Page 11

Ajiye wayar tayi,hawaye ta goge,tace ya Allah kasa wannan yarinyar tanada rabon ganin danginta,Allah ka bawa mijina abinda yaje nema,janyota jikinta tayi, ahaka itama bacci ya d'auketa.Sallamar dataji ne tayi salati sannan tafita waje,Adda Bena ce da *Maman fadeel*suka shigo lale Bena ce sannu ku shigo Wllh bacci nakeyi,sannu, *Maman fadeel* ce ta tab'o Bena tace amma gaskiya wannan matar 'yar gayuce kinji gidan qamshi,lallai dole kice ga inda xa'ayi mun had'in humrah,tana turaren wuta,ke babu abinda batayi,tafiyar ta sukaji da sauri suka canja hira.


*Ruwa ta kawomusu da alkaki* zama tayi suka gaisa,sannan Bena tace kinga wnn 'yar uwatace a katsina take,aure ya kaita Ghana,yanxu biki zasuyi jiyan nan tazo take cewa Maiduguri zata za'a had'awa amaren Turaren d'aki,shine nace mata basaita wahala ba akwai maiyi,yanzu muna son kwalba *goma sha biyar*amaren uku ne sannan da kwalbensu xaki had'a nawa xa'a baki, ajiyar xuciyata ta saki tace Bena ko nawa kikawo xanyi, bakwason gishirin wanka,ahaf komai xaki had'a fatanmu yayi kyau da qamahi ,karkuji komai insha Allah xanyi yadda kuke so,tom Ga deposit kafin ki gama xa'a ciki, *dubu d'ari*suka ajiye,Ita kuwa Ummu fadeel gaba daya Miemi ta burgeta yarinya da ita amma ta iya gyara kanta.


Fitar su kedawiya tajiyo motsin BILKISU da sauri tayi cikin d'akin hannunta ta kama brush tayimata sannan wanka,abincin ta ta d'akko abaki take bata,tana janta da wasa har suka gama.

Rayuwa sabuwa komai yayi farko xaiyi qarshe,yanxu su Miemi basuda matsala komai ajiyewa Kabeer yake,gashi Kuma sunsa BILKISU a makarnata,komai suka tava alkhairi yake zama,Idan kaga Miemi baxakace itace ba, rayuwa sabuwa,Kullum basuda abin qauna da tunani da dubawa Sai BILKISU, sukance wannan yarinya itace mabudin alkhairinmu,daga nan suka sa mata FUTUHATUL KHAIR.

® NWA®
*Ummu fadeela, Xee Mamsn khady ,Sahaf ,qauna zallah,Allah yaqara had'a kanmu*
2 U *FUTHA LURV*
[11/10, 8:13 PM] ‪+234 809 308 3613‬: 🌹🌹FUTUHATUL🌹🌹 KHAIR🌹🌹
(August 2016)
Na Zainab Y Hussain✍🏻
Page 12-15

✍🏻Shekara kwana gamai yawan rai,yanxu FUTHA shekara ta biyu a qasar Niger,rayuwa yayimata dad'i kyanta da farinta kullum fitowa yake,ayanxu haka tana aji uku a qaramar secondary schoo,da taimakon Alhaji Raheem yasamu akayiwa futha primary certificate.Allah mai baiwa gata da qoqari,komai aka tambayeta xata bada amsa dai dai,amma da rubutu,tunda babu bakin magana,Maruqiyarta kuwa,Meemi babu abinda yacanja gameda yadda take kula da Ita.



Lokaci da dama suna xuwa gida Nigeria, danginsu Meimi sai san barka,sun d'auketa matsayin jika ko 'ya,amma 'yan uwan Kabeer kuwa duk lokacin da sikaje,da kuka take dawowa,saboda komai nasa since akan matarsa yake qarewa,da 'Yar tsintuwa,itakuma ba haihuwa saidai taci,ta kwanta,addu'ar Miemi da 'yarta FUTHA bai wuce Allah yabawa Auntyna baby ba shiyasa a unguwar ake sonta, batada hayaniya,yaro duk qazantarsa tana daukan shi, kuma batada rowa,had'in turare kuwa,ba Wanda bata iuaba tanda karambani wajan iya abinda bata iyaba abinci kuwa indai ba makaranta itace take yi, batada fushi, Idan kaga fushinta,to akan anhanata aikin gida ne,kamar wanke wanke ko shara,tunda yanxu sunada almajiri,shi yake komai,Ita tafi son tayi komai da kanta kamar yadda taga RASH agidansu itace kewa hajiyansu komai,amma Ita QURRATU AYN batada aiki saina danna waya,shiyasa bata qawa da Ita.


Duk da bata magana,amma haka ta keda qawaye sosai, dan lokacin da sukaje Nigeria,kowa sonta yakeyi,amma tafi riqe sunan,CANDY da KHAIRAT (panisau),saboda sune suka ringa kulata,har islamiyya tare suke tafiya,FIDDAUSI sodangi ce kawai bata kulata,shiyasa ko sunje bata ma zuwa indai take.


Tunda safe ta tashi wanka tayi,ta d'ora girki,harta gama Aunty Miemi bata fito ba, shiru shiru,ganin haka yasa tayi tafiyarta tunda before ta kwanta bacci Abban ta kebata kud'in break,yaudai gata nan ne,coz of she doesn't see her Aunty, shiyasa take so silent, even taking lesson in the class she can't stay to understand what d teacher do for us, tunanin ta one,meyahana Aunty fitowa,har aka fito break she's not fell well ajikinta,RASH ce taxo ta xauna dafata tayi, da sauri ta jiyo,tana share hawaye,alama tayi mata,me ke damunki,fad'amata tayi,murmushi tayi,tace yanzu ke dan kawai bata fito ba, shine kikaxama lazy yau,Abbanki ya fito tao,Kad'amata kai tayi,alamar a'a,dariya CE ta kwacewa RASH tace ke banda abinki, mata natare da mijinta,dan basu fitoba,shine xaki shiga damuwa,Plx kiyi shiru lafiyanta lou,bacci maybe ya kwashe ta, amma nasan badan bacci ba,da xata fito koh,kad'amata kai taqarayi,yauwa to kiyi shiru, yanxu tawo muyi break kinga yau masoyinki nayi miki,d'an malele,da sauri ta tashi tana dariya,wushiryarta me kyau ga dimple d'inta dasuka qarawa fuskarta kyau,yauwa yi sauri kada ANEE taxo kinsanta cinye duce,haka suka xauna,Rash namata magana mai dad'i har aka tashi.



Da saurinta ta shiga gida,Aunty Miemi tagani akwance ga robar miyau agabanta,da gudu taje tayi hugging d'inta,tana shafa kanta,alama tayimata,cewar bakida lafiya,?kai da kad'a,tace FUTHA banda lafiya,nadad'e inajin motsi acikina,jiya Kuma banyi bacci ba,kinsan tun kwanaki nake cemiki,abinci nake yawanci,bansan meke damunaba,ko wani abun ne acikin, shiyake cinye abincin bansaniba,hannunta ta jijjiga,ranar dai daga 'Yar har uwar akwance suka yini,sai da magrib ne da Abban ya dawo, yagansu ahaka, shine ya rarrashesu abinci kuwa kad'an FUTHA ta iyaci,Miemi kuwa ai Har saidata qara d malt,sannan taji daidai.Safiya nayi kuwa,asibiti suka tafi,gwajin farko doctor ya tabbatar musu da shigar ciki har wata hud'u,farinciki,murna ko ban fad'aba su suka SAMI matsuguni axuqatan wadan nan bayin Allah, kabbara kawai yake,Miemi kuwa kamar amafarki takejin wai ciki gareta.


Xokaga d'oki daga uban d'an har FUTHA, family d'insu ma,murna suke,aure shekara bakwai,sai wannan karan Allah yakawo rabo,cikinta nada wata takwas tafara musu wasu xantuka,sai ana xaune ,xata fara,FUTHA naso ni maitsawan rai ce, inga girmanki,naso Allah taban tsawan ran da xanganki da iyayenki,naso ni mai tsawan raice ace yau gani ga d'an dana haifa,naso nayi tsawan ran daxanga aurenki,Kuma naji miryarki,Tana fad'a tana hawaye, Idan tafara wannan maganar suduka kuka suke sawa,shi kuwa fushi xai kama, yace wai ke Miemi akan ki akafara ciki, ko akan ki aka fara haihuwa,daxakisa mutane suna farinciki da murna kixo musu da xancen da xai d'aga musu hankali,Plx ki dena Idan bahakaba Wllh xandena xama kusa dake,kalli yanda kikasa yarinya kuka,mudai kidena mana wnn maganar.Hannunsa ta janyo tace haba mijina wannan fad'a haka, nadena afwaan,ya hayatee, abin sona,farinciki na,mabud'in rayuwana, haken idaniyata,daga tafara xai sakko,suda suna dariya.


Kwanceta Ita kad'ai ad'aki ,ciwo tajeji kad'an kad'an amma bata nunamusuba saboda yau ake junior candy nasu FUTHA, shima mijinnata sunada meeting da 'yan kasuwa,ganin ciwan bana qare bane yasa tajanyo wayarta,ta danna lambar Benaxiratu,one ringtone tayi tai picking nishi tajiyo acikin phone d'in,da sauri tajanyo mayafi ,tayafa shigarta gidan keda wuya naquda ta tawo gadan fadan,amma Kuma takasa haihuwa,bayadda batayiba,rubutu ta dakko tabata,amma INA kamar qara ciwo ake, bankad'a labulena da akayine,yasa sukayi saurin juyowa FUTHA ce,ganin Aunty ta a wannan bad condition d'in yasa tafasa kuka,tana birgima,Allah yasa itada sabuwar qawar datayine,'yar shugaban makarantarsuce,HAUWA JABO,itane tashiga tambayi me tagani,alama tayi mata cewa mamnta take labour, kuma Abbansu baya nan,da sauri JABO tafita ,tace Allah yasa AUNTY YABI bata tafiba.



*2 u FUTHA LUV*
By *@ut@r h@ji@*💐✍🏻



[11/10, 8:12 PM] ‪+234 809 308 3613‬: 🌹🌹FUTUHATUL🌹🌹 KHAIR🌹🌹
{ August 2016}
(10:40pm)
*Zainab y Hussain*

Episode 16
A d'ari ta fita.Gudu Jabo keyi sosai batajin ma nauyin jikinta saboda kada *Aunty YBK* ta tafi,don taji tace daga makarantar sai airport dan dama kwananta biyu da sauka daga Ethiopia, ta tsaya a Niger ne gurin qannenta dasuke skul,a Niger, Sahaf da munay tunda sunmata waya cewar zasuyi junior candy, hakan yasa ta sauka a Niger, sun had'u da Jabo dan dama sunsan juna sosai. sauri Jabo take yi, dan akwaita da tausayi lokaci d'aya taji FUTHA ta kwantamata arai,kuma bayan haka ma ganin halin da mamanta ke ciki yasa taqara tausayamata,shigar ta filin makarantar keda wuya taga tashin motar Aunty YBK, hannu tasa aka tace *Inna lillahi*Ya xanyi ta tafi,kuma gashi ban kula da asibiti a hanya ba,dafata taji anyi da saurinta ta d'ago murmushine ya kufcemata,ganin Maman Ibrahim tsaye ,kallon Jabo tayi tace me kike anan,da tuni na tafi ,Sai naga 'yan NAGARTA kinsansu da xumunci Rash suka zuwo itada khadeeja candy murnar junior candy nasu,da sauri Jabo tace aunty YBk Plx save FUTHA mum,she's labour, tana magna tana janyo hannunta,haka suka tafi.



Da saurinsu suka shiga gidan,ganin Bena sukayi a tsakar gida Jabo ce tace hajiya ina mai naqudar basuji amaartava fadawa dakin sukayi a wahalce suka tace haba,jama'a bafa birgewa ceba ko juriya ko Kuma ace kai ka haihu kai kad'ai a d'aki yakamata mata kusa ni Wllh haihuwa kai kadai tana janyo maka babbar matsaka ,bakasan yadda xataxomaka ba,yanzu gashi nan daga gani kin dad'e kina labour,Aunty yanzu ba time ne Na magana b save her Plx,Hauwa yanzu ban iya mata komai dole sai anje asibiti alfarma d'aya xan iya xuwa komai xa'ayi ayi dani.




Fitowa sukayi tambayar Bena sukayi inane asibiti mafi kusa OPITAL shine na kusa amma wallahi Aunty baxasu karb'ekuba dan basuda kirki"mudai kikaimu Dan Allah haka suka sami mota har xasu rufe saiga FUTHA da rubutu a hannu d Ita suka tafi.Motar Na saukesu Allah ya taimakesu anturo gado,shine akasata bin bayansu sukayi atsakiyar cikin reception aka ajiye gadon ga Miemi sai kuka take danma Ita batada hayaniya Kuma batada raki da ihu irin namasu haihuwa,Aunty Yabi CE tace wa wata nurse sister Plx where is d doctor, kallonta tayi tace HAJIYA sai hakuri dan doctor ta tashi indai 3:30 tayi to bata qara ganin kowa tana cikin fad'a mata Sai gata ,yauwa gata nan ma gida xata tafi,juyawa tayi ido biyu sukayi da sauri doctorn ta qaraso tace Aunty YBK yau kece agari,me kikaxoyi Niger,dariya tace lallai *Jameela Mohd Ali*kece doctor d'in Allah y taimaka,qanwata na kawo haihuwa zatayi kuma gashi kamar ta wahala so Plx kiyi admitting nata ,labour room aka shiga da ita,addu'a FUTHA kawai take tana Allah kasa Auntyna ta haihu,wayar Jabo ta ara babanta ta bugawa,bata tayi tace ayimasa bayani kafin kace me haryaxo,Kuma har lokacin haihuwa shiru, Jabo ce tace da mariqin FUTHA dan Allah malam,ahaka aka haifeta kalleta kamar Idan ta bud'e baki xakaji maganarta,Ayya yarinya ba'a haka aka haifetaba,aduniya tasamu ba inda bamujeba Allah baisa bakin ya bud'eba,har ruwan *Tanut* mun kaita tayi wanka dashi Kuma tasha komai na Allah ne wataran bakin xaibud'e,Ameen Jabo tace rufe bakunsu keda wuya,sister Xainab tafito (Maman khadee)da saurinsu suka miqe at are suka furta ta sauka
?



_2 U FUTHA Luv_

*By @ut@r h@jiy@*💅🏻💅🏻💅🏻
®Nagarta writers association®
[11/10, 8:13 PM] ‪+234 809 308 3613‬: 🌹🌹*FUTUHATUL🌹🌹 KHAIR*🌹🌹
(August 2016)
{8:30am}
*Zainab Y Hussain*
Page 17

✍🏻```Maman Khady ce tace bata saukaba,amma tana kan gab'a insha Allah .Harta juya FUTHA tajanyo rigarta miqamata rubutun tayu ,Kabeer ne yace dan Allah kibata amma FUTHA ina kika amso,kwatance tayi masa cewa gidan su Maman haneep ta karvo,OK dama Kinsan tunjiya nake burin zuwa ,Allah yayi miki abarka, Jinjina kai tayi, minti goma yayi kad'an Maman khady ta fito tace ina kayan baby,dagudu ta miqamusu kayan Allah yasa Adda Bena tace a d'akko.```



*Basu dad'e ba aka fito da Babyn kowa hannu ya miqa zai amsa babyn ,kai masha Allah abinda kowa yake fad'a kenan qaton baby namiji fari tas dashi, Jabo ce ta karb'eshi itama tamasa addu'a ,AUNTY Yabi ce taxo ,ina Maman baby lafiya take,eh! lafiyarta lou tana resting room nan da 30 minutes xata iya tashi amma ta wahala Babyn ne qato kuma badan anzo akan lokaciba dole operation xa'ayi mata ahaka ma saidatasha ruwan naquda five Leda,amma yanxu da sauqi tunda bacci take.Alhamdulillah kawai Kabeer yake cewa, waya yaf ara bugawa gida ya sanarmusu ihu suke acikin wayar na murna gidansu Miemi ya buga yana bugawa qanwartace ta d'auka hartafara Maman biyu,dariya yayi yace Sodangi to d'an d'aya kuka samu qara ta saki tace Yaya it means aunty ta haihu ofcours yace mata ,saboda haka ki ban gift din fada miki danayi,Allah xanbaka amma turan Babyn nagani nasan dani yake kama,ina d'ana dani yake kama gadogon hanci ba irin nakiba,wah? Wallahi kasan nidai kyau aguna hardana saidawa,naji xan turo
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment