Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[23/12 8:31 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): ➰BARRISTER
KHALEEL!➰

*FREE BOOK*


🅿️1&2

```short story and honesty```





*NA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*






*24/12/2021 friday DECEMBER*






yabo gdy dika suntabbata ga Ubanjin bayi , inagodiya ga Allah dayasake ban ikon sake kawomuku sabon littafina maitaken ➰BARRISTER KHALEEL➰ inafatan yadda kuka ƙarɓe sauran littafaina irinsu RAUNIN MACCE.... SAINA KASHE MIJINA... FAHERTHS HOT LOVE... SO SIRRIN ZUCIYA.... MAIZAMAN KANTA...... yanzu ƙuƙarɓe wannan BARRISTER KHALEEL ƊIN. ........




```JINJINA DIK INDA ILAHIRIN MASOYA BUKS ƊINA SUKE NIMA INASONKU KUCIGABA DA KASANCEWA DANI NIKUMA ZANCIGABA DA KAWOMUKU DAƊAƊAN LABARAI```




INAYINKI SISTER UMMU MUSA ALƘHALEE Marubuciyar Ummun Aimana .......





BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM





Ahankali yake saukowa daga tsep-tsep ɗin jirgin Binsa dana mujiya nayi dan kyanda nagani garesa """TABBAS NI MUJAHEEDAH NASAN DOLE MATA SUDAGE DANEMAN MIJIN NOVELS DA WANNAN KAM YAZARCE DIK TINANIN MAITINANI""

fuskarsa ɗauke da murmushi sai sauke Ajiyar zuciya yake lokaci yana Ayyanawa Aransa baƙasa mafi Albarka da daraja irin ƙasarsa 9jar


""NIKO NACE HUNMMM ADABA ADAKAM TAKE NIGERI'A YANZU KAM SAIDAI ......... TO NAYI SHURU DAI KADA NAYI ƊUMIN ƘUƊI🤣🤭🤭🤩 ALLAH YABAMU ZAMAN LFY KAWAI NACE"""


Kayansa yaƙarɓa yana fitowa yasami texsi shatar motar yaɗauka yabiya dikan kuɗin kujerun mator Yafaɗamasa indai zaikaishi
..






*************



Shirye - shirye kawai suke Adafa wannan Asaike A girka wannan higher table ɗin palour nakalla shaƙe yake da manyan kuloli Abincine kala-kala ```READERS NIFA YAWUNA SUNTSEKA WLLH😝😝 DAN DAGANIN ABINCIN BAƘARAMUN DAƊI ZAIYIBA,, kardai kuce nacika kwaɗayi😁```



wata mata nahanga tafito waje tazo wurin ƴan Aikin tace" komai yakammala ko"?




Suka Ansa da eh



Wani nahanga yafito fuska da fara'a yace"wai haryanzu barr. bai ƙaraso bane"?



Baiƙaraso ba Alhji matar tabashi Ansa



Yace"to muzauna Anan palourn muyi dakowar isowarsa dan natura driver yaɗaukosa saigashi yadawo da Ansar wai baiganshiba ya tanbaya ance yahau motar haya""





Cikin damuwa matar tace"motar haya kuma Alhaji"?


Eh kedai Allah yakawoshi lfy kawai idan yadawo za'ai maganin komai





Alhaji Lawal maidala kenan riƙaƙƙen ɗankasuwa kuma ɗansiyasa ɗan takarar sanater A yanzu haka

Matarsa ɗaya Hajiya kubra yaronsu ɗaya tak Khalee

Suntarashi ƙasar waje karatun barrister ne dan yadage Akan karatun low zaiyi Acewarsa mutane nason Adalin lauyer maikaresu Tinyana ƙarami burinsa kenan

Alhaji lawal yakan tsorata da gaskiya da jajircewa irin naɗansa khaleel dan kam shi mutim ne mara gaskiya lurada hakan ganin Alhaji lawal nason sauya rayuwar khaleel mahaifiyarsa Hajiya kubra ta lallaɓa Alhji da dabaru irin na mata harya Amince yabari khaleel yakoma jamani dakaratunsa tinyanada shekara 12 yake can saiyanzu yakammala kuma yacika 32yers dik tsawon wannan shekarun baitaɓa tahowa 9jar ba dik yadda yaso yazo Ummansa bata bari ƙin Amincewa take Acewarta yabari saigama karatun dika
Itakuwa dalilinta batason yadawo saiyaƙara zama da cikakkiyar Aƙidarsa ta gaskiya.......





*TO YAUDAI GA KHALEEL A 9JAR KOYAZATA KASANCE? KUBIYONI KUJI KADA KUMANTA LITTAFIN KYAUTANE COMMENTS KAWAI NAKE BUƘATA GAREKU READERS*







*COMMENTS AND SHARE FANSS*








[```BASEERATA ITACE ARZIKINA```]









*My WhatsApp number 09030835117*
[24/12 9:43 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): ➰BARRISTER KHALEEL!➰

*FREE BOOK*


🅿️3&4

```STORY AND WRITEN BY 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HYDAR OSTHMAN```





*SHORT STORY WITH HONEST MAN*


*24/12/2021 DECEMBER FRIDAY HAPYY JK ALL*



Daidai ƙofar gidan Akasauƙe biyan mai motar yayi yaja Akwatinsa yanufi ciki Noking 2 gate man yabuɗe ganinsa yasaka shi jindaɗi Allah Allah yake Halinsa yazama ɗaya dana mahayfiyarsa

Dataimakonsa yashigamasa ciki dakaya

Da sallama yashiga phalourn dasauri Umma tayi hugging ɗan nata dafara'a takemasa sannu da zuwa


Hakama daddy lalle Ahlin suna ƙaunar khaleel fiyeda tinaninka maikaratu


Saida yayi wanka sannan yadawo phalourn kan daining yazauna yafara ɗibar girki kala- kala




Daddy tace"inacikin farinciki yau my son yazama cikakken lauyer"



Umma tace "Aranta koda yazama bazai taɓa goyon zalunciba saboda banreneshi dahakanba"
Afi kuma murmushi kawai tayi




Keys Daddy yaɗauko ya Aje gabansa


Ɗagowa yayi yakalle daddy cikin sanyi irin nasa yace" Daddy keys ɗin menene kuma"?



Murmushi yayi yace"Ummanka batason kana hawa motar haya to ɗayan key ɗin namota ne gatacan waje ɗayan kuma nagida ne yana Maitama road gidan yatsaru son daidai da irin ra'ayinka nasa Akayishi"




Murmushi kan fuskarsa da murna yayi huggin daddy yace"i really love you daddy thank you so much"



Shafa bayansa yayi yace"dont mind you are my son so dont thank me"



Maida kallonsa yayi gun Umma yana kallonta jinjinamasa kai kawai tayi Alamar kada yayi godiyar


Damurna yamiƙe yace"zani cikin sabuwar motata nakumaje gidana sabo nagani"



Umma tace"dawuri haka? bayan ko hutawa bakayiba"?


Yana ƙoƙarin ficewa yace"zanhuta Acan Umma kada kidamu kanki zan iya kuladakaiba A yanzu ni barriater ne fa yanadariya yaƙarasa maganar yafice""



Daddy ma dariyar yayi

Girgiza kai kawai Umma tayi tace"Alhaji kadafa kasagartamun yaro tana gama faɗin hakan tabar phalourn"



Dariya kawai Alhaji yayi dan shiƙaɗai yasan nufinsa konace ƙudiri Akan ɗan nasa khaleel


. ........

{TOFA KUNJI KOMENE ƘUDIRIN NASA? KUDAI MUKASANCE TARE, YAWAN COMMENT YAWAN TYPING IDAN BA COMMENT SOSAI ZANMAIDA LITTAFINA NAƘUƊI KO NADAINA TYPING ƊINDA DIKA}




```COMMENTS AND SHARE PLZZZZ🙏🙏🙏```





*BASEERATA ITACE ARZIKINA💸*





*WhatsApp number 09030835117*
[24/12 9:30 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): ➰BARRISTER
KHALEEL!➰

*FREE BOOK*

🅿️5&6



*STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*





*SHORT STORY WITH HONEST MAN*




```°°24/12/2021 FRIDAY DECEMBER ```°






Motar ƙirar Beanz dark black yashiga yanufi gidan nasan tinkan kwana zaka gane gidan naɗan maihannu dashuni Ankashe naira shikanshi sake baki yayi yana kallon irin dukiyarda Daddy yaɓarnatarmasa hong yayi dasauri wasu securitie 2 suka buɗe yashige

shiga gidan yayi komai kan tsari ga gidan tsaf tsaf

Komai pink and white best colour ɗinsa kenan

Murmushi kan fuskarsa yazauna kan 2ster





Wayarsa taɗau ringing batareda yaduba yaɗaura kan kinnensa tareda sallama


Ɗayan ɓangaren Aka Ansa


Miƙewa zaune yayi yace"Au barr. dama wai kaine"?




Ɗayan ɓangaren Aka Ansa da "eh nine barr. Ashe kashigo 9jar ko neman mutane bakayi ko? da banyi trying number kabama bazan saniba ai""




Yace"Ah wllh bahaka banr brr. zankira ka mana dama yaune shigowatafa dama inason muhaɗu Daddy na yabar kyautar gida ga mota kai komai normal fa"




Dariya yayi kafin yace"eye ɗan wajen daddynsa Aiko kasha godiya saura Amarya yarangaɗama dan inba Auren dole yamaba naga bakada niyar yinsa"




Dariya yayi shima yana shafa gemunsa yace"tab kamarni za'ama dole"? never wllh nifa haryanzu banga wadda tadace na Auraba wllh ba kaini infact wllh banson Auren ƴar maiƙuɗi nafison ƴartalaka"




Zama barrister Mussaddiq yagyara yana ƙurɓa juice ɗin gabansa damatarsa Hafsat ta Ajemasa kusa dashi ɗansu Ameer nata wasa Aƙasa dakayan wasarsa


Yace"nikam rayuwarka brr. takan ban mamaki kuma takan ban sha'awa Ace kyakykyawan mutum kamarga da yamallake Abubuwa da dama Amma yace bazai Aure ƴar'uwarsa maiƙuɗiba sai talaka Ashe haryanzu Anasamun kamarku A tsatson masu ƙuɗi""





Brr. yace"kaga kadama kazugani harna ɗauke kaina wani Abu bayan ni bakomai bane Auren ƴar maiƙuɗi baida komai sai ɗaukar baƙinciki ai kaima kasani tindagashi yanzu ƴar talaka kake Aure, wai nikam ina Ameer ɗina da mamansa inamiƙa gaisuwa dan Allah""




Brr. muda yace"hakane kam to Allah yakawo matar kirki son, hunmmm Ai madam kan tayi fushi dakai tinda kashigo 9jar amma bakazo ganintaba, ga Ameer ɗinka nan yana muna riga, to maganar fara aikinka fa"?





"Ameen ngd kabada haƙuri son zanshigo ai yanzu saikungaji daganina tinda nadawo 9jar dika, Aida posting letter ɗina nazo koyazu naje da ita higher court zasuban aiki wllh ai gudowama nayi dansu sosukayi namusu aiki Acan nace Inaa bazaiyu nayi karatu Acanba nakoma aiki acan yakamata nadawo ƙasata tana buƙatata itama ta Anfana dani sam ban shawar yima wata Ƙasa bauta bayan gatawa nabuƙatata"




Brr. yace""hakane shiyasa nakesonka mutumina saboda komai naka maikyau ne gobe idan zanfita aiki zanbiyo naƙarɓe takardun naka sainamaka someting ɗinsu kafin kafara zuwa"






Yace"Alreagt thanks send my gret to madam and my son bye""



Yadatse kiran...........







*IDAN BANGA COMMENTS ƊINKUBA ZANMAIDA LITTAFIN NAƘUƊI KO NADAINA DUKA*





*COMMENT AND SHARE FANSSS🙏🙏🙏🙏*








°°°•••••°°° *BASEERATA ITACE ARZIKINA*








*whatsApp num 09030835117*
[26/12 7:43 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): ➰BARRISTER KHALEEL!➰

*FREE BOOK*

🅿️7&8


DEDUCATED TO MY FANSSS ONLY👌😉



*STORY AND WRITTEN BY✍🏻 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*



STORT STORY WITH HONEST MAN





*26/12/2021 sunday december*




```AMUN AFUWA NARASHIN JINA GABAƊAYA JIYA SATURDAY SAIYAU SUNDAY HAKAN TAFARU NE SBO BIKI DAMUKAYI AMUN AFUWA ABOKAI🙏🙏🙏```







*HAR ILA YAU NASAKE DAWOMUKU DAWANI ƘASAITACCEN LITTAFI MAISUNA _DOCTOR HEESHAM 2020 PAID BOOK_ Littafine daya ƙunshe Abubuwa da dama kamar soyayya nadama son zuciya danasani dadai sauransu, ba lkcn gayamuku yadda zaikasance dan ba enougth time amma idan kana/kina buƙata mukasance A littafin _DOCTOR HEESHAM 2020 Paid buk naƙuɗi Zanfara typing ɗinsa forts january insha Allah mukasance tare 09030835117 domun neman ɗaƙarin bayani kutuntuɓi👈 wannan number_ Akwai farashi maisauƙi insha Allah 🥰Mujaheedah🥰 cedai wato (MATAR 💖MLM)*





Motar Khaleel nabarin gidan wani tsoho yasamu yakutso kai ciki maigadin saitaresa yake amma ina yanufi ciki da kunfar baki irin narigima yake kiran sunan

Alhaji lawal maidala! Alhaji lawal maidala!! Alhaji lawal maidala!!!

Dasauri yafito danyaji kiran dama yana palourn ƙasan

Umma ce kawai ke palourn sama


Ganin suna kokawa da maigadinsa yasa yace" wai meke faruwa ne meye haka"?


Tsohon yafinceke hannunsa cikin ɗaga murya yace"nazo gurinka ne ka kwacemun filina nagado wanda shiƙaɗai na mallaka A rayuwata ganida marayu bamuda komai taciki nake cidasu naroƙe kabarmun gonata" yaƙare maganar yana kuka sosai gwanin bantausayi _NIKAINA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖MLM) YABAN TAUSAYI SAIDA NAZUBDA ƘWALLA😪😪😪_





Kallonsa yake yaga da gaske yake kukan harda majina gashi tsoho dan kobai haifeshiba saiƙaɗan saida yaƙaremasa kallo tukun kawai saiyakece da dariya harda ƙyaƙyatawa cikin dariya yace" saida nace kasaidamun kaki waikai mai marayu ko? nabika da lalalama amma kaƙi to yanzu nayi amfani da ƙarfinda nakedashi naƙarɓe gona kuma za'afara aiki daga gobe masana Anta zamuyi yacigaba dariya Abinsa""




Duƙawa ƙasa tsohon yayi yanata magiya yana kuka yanaroƙonsa amma dariya kawai Alhaji keyi Abinsa




Afusace tsohon yamiƙe yace"lalle banda ƙarfinda zanja dakai danko nan danaje gun ƴansada cemun sukayi nahaƙura to zankaika babbar ƙotu"





Wata dariya yasakeyi kafin yaɗaure fuska yace"kaje dik kutonda zaka kaini kakai wllh ba nasararda zakasamu dan inbaka saniba to kasani kobayan ƙuɗinda nake da inada babban ɗaurin gindi dan ɗanama lauyer ne kagako jadani bawata Alfanu face wahala amma kagwada kagani maza ficemun A gida talakawan banza kawai"







Cikin kuka yace"bawannan kotun zankaikaba zankaika kotunda batada Alƙhali batada lauyer kotun lahira kenan Allah shine zaiƙwatarmun hakkena"" yajuya yabar gidan





Alhaji lawal nadariya yace"Allah yakaimu tsoho" yajuya yakoma ciki Abinsa yana dariya ko Ajikinsa




Hawaye Umma tashare Afuskarta tace" Allah yashirya ka Alhaji Allah kawaremu halin yarona Allah kada kabashi ikon ɗaukar hali irin na mahaifinsa"" tana kuka taƙarashe maganar........








*COMMENTS AND SHARE FANSS🙏🙏🙏🙏🙏*




°°°•••°°°
*BASEERATA ITACE ARZIKINA*






WhatsApp num 09030835117

[28/12 3:07 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): ➰BARRISTER KHALEEL!➰

*FREE BOOK*



🅿️9&10





```DEDUCATED TO MY FANSS ONLY👌😉```





*STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*






SHORT STORY WITH HONEST MAN



*Tuesday 28/12/2021 december*






Rayuwa taciga da gangarawa inda Alhaji lawal keta tsula tsiyarsa dukiya kam yatarata yacakuɗa halak da haram saidai dik wannan gwagwarmayar dayake sam khaleel baisaniba dan baifaye zamaba yariga yasamu aiki shima yanzu yafara samun nakanshi batareda sanin kowaba daga cikin Ahlinsa yasaye gida ƙarami matsakaici da ƙananan ƙuɗinsa dayatara na Albashinsa




Sabuwar ƴar Aiki Aka kawowa Umma yarinyace dabazata haura 15 years ba Saleeha kenan mooping kawai takemata tanada natsuwa ga kunya ga tarbiya




Dasallama Khaleel yashigo parlourn bakowa A palourn Saleeha ce kawai tana goge gogenta Ansawa tayi tareda durƙusawa harƙasa tagaidasu shida brr. Musaddeeq ne



Ansawa sukayi sauɗaya Khaleel ya kalle yaɗauke kai shidai Aransa yana takaicin ganin ankai yara ƙanana Aikauta


Batareda ya kalleta ba yace"Ummafa"?



Cikin ƴar ƙaramar muryarta tace"tana ciki"



Miƙewa tayi tabar palourn batasan dalili ba idan taganshi kotaji motsinsa gabanta faɗuwa yake dik da yau kwananta 5 dafara aiki gidansu amma tafahimce shi sam baida sakewa ga ɗaure fuska





Fitowa Umma tayi sukagaidata



Khaleel yace"Umma wannan yarinyarfa danagani tana Aiki wacece ita"?




Umma tace"Au wai saleeha? ƴar Aikice sale mai kulada flowers yakawo wai suna neman taimako A ɗauke ta aiki shine uwarta tamai magana shine shiko yamun magana nace badamuwa dama yanzu ba kowa maitayani aiki sainace tazo yau kwananta 5 dazuwa ai kaine dai baka lura da itaba saiyau amma ita kam ai tanaganinka wani Abune kakemun tanbayar ko Aikin ne yamotsa"? taƙarasa maganar tana murmushi






Brr. muda yace"lalle kam binƙwaƙwaf ne kawai irin nasu na lauyers "" yana dariya yafaɗe maganar




Kwantarda kansa khaleel yayi kan kujerar da yake Zaune 3ster yace"namu lauyers dai, kinsan Allah umma inatakaicin ganin yara ƙanana suna aikatau wani gida wllh""





Umma dake ƙwadamata kira tazo dasauri taduƙa tace"gani hajiya" kanta Aƙasa zuciyarta sai halbawa take kawai danhaɗuwarta da khaleel



Hajiya tace"Jeki maza ki kawowa yayunku drinks

Da to tamiƙe




Sai yanzu yaɗan ƙaremata kallo A fakaice zuciyarsa tahalba wanda baisan dalilin hakanba gatanan dai yarinya ƙarama da ita amma tanada hali irin na manya




Zungurinsa muda yayi yamatsa daidai kunnesa inda Umma bazatajiba yace" kodai tuzurun namun ƴar saleehar tamasane"? Yaƙare maganar yana dariya





Harara kawai yabankamasa baiyi magana ba




Gyaran murya yayi yace"Au kinga banfaɗamiki ba Umma gobe zanje canada Akwai taron lauyers dazamuyi kuma inatinanin samu Aƙarin girma Acan"






Umma tace"masha Allah to Allah yakaimu kaidai dik inda kake kaji tsoron Allah kuma kada kataɓa goyon bayan ƙarya kodako nawa za'abaka kukasance masu gaskiya Allah yataimakeku"




Da Ameen suka Ansa





Fira sukayitayi har kusan yamma kafin muda yawuce shiko yanufe gidansa..........









*COMMENTS AND SHARE FANSS🙏🙏🙏🙏*







*[BASEERATA ITACE ARZIKINA]*










*WhatsApp NUm 09030835117*
[29/12 1:44 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): ➰BARRISTER KHALEEL➰


*FREE BOOK*



🅿️11&12




```DEDUCATED TO MY FANSS ONLY👌😉```





*STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*





*29/12/2021 WEDNESDAY DECEMBER*





*((((INAƘARA SANARDA KU SABON LITTAFINA MAIZUWA A JANUARY FORST MAISUNA 👨‍⚕️👨‍⚕️DOCTOER HEESHAM 2020
paid book
littafin ƙuɗine kan farashi mai sauƙi , littafi yaƙunshe Abubuwa da dama kudai muhaɗe dan sanin me buk ɗin yaƙunsa)))))*









Jirginsa yatashi ya isa lafiya sunyi meeting kuma yasamu ƙarin girma hutu yafara Agarin Abunsa.......








*®©9JAR®©*



Yau tinsafe Umma tafita zuwa gidan bikin ƙawarta bakowa A gidan sai saleeha daketa faman Aiki




Tana duƙe tana mooping tiles ɗin ɗakin Alhaji lawal maidala yashigo ido yaƙuramata take shaiɗan yaringa ƙawata masa ita motsinda taji Abayanta yasa tawaigo da sauri duƙursawa harƙasa tayi tagaidashi



Yanawani kashe mata ido ɗaya ya Ansa yace"ina hajiya ds mutan gidan naji tsit bamotsi"



Tana ɗan ina..ina... tace""batanan...... ba... ko..wa ""




"Kenai dai ke ƙaɗaice ko"?






Eh tabashi Ansa





Yace"yauwa kije kigyaramun ɗakina"




Ɗagowa tayi dasauri ta kalleshi tace"amma ai baya ɗaya daga cikin aikina hajiya tace kada nakuskura zuwa ɗakinku kaida ya Khaleel""





Murtuƙe fuska yayi yace"maza kije kiyi Abinda nasaki ko kibar gidan nan wllh""




Fuuuu yawuce





Batada zaɓi dan tasan Anan takesama musu Abinda zasuci ita uwarta da ƙaramar ƙanwarta Zeena







*COMMENTS AND SHARE FANSS🙏🙏🙏🙏*





```[BASEERA TA ITACE ARZIKINA]```






*WhatsApp num..... 09030835117*
[30/12 11:02 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): ➰ BARRISTER KHALEEL➰


*FREEBOOK*

🅿️13&14



DEDUCATED TO MY FANSS ONLY👌😉






STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN




*30/12/2021/ DECEMBER THURSDAY*






tabama ƙofar baya tana gyara gadon batayi Auneba taji yakama west ɗita yayi hunging ɗinta yana aikamata da kisses


Dik taɗimauce tatsorata ƙoƙarin ihu take amma yadafe bakinta


yaga kayan jikinta yahauyi baji bagani yake biyewa shaiɗan yana taka rawa yayinda shaiɗan kemasa kiɗa


Magiya take cikin kuka haɗida roƙo dan Allah yabarta amma ina wanda yayi nisa baijin kira



Ganin zatabashi wahala ga ƙurewar lokaci kawai saiya buga kanta ga drower ɗakin ƴar ƙaramar ƙara tasaki Atake tasulale Anan



Shikuwa yakaita kan gadon yafara aikata masha'arsa batsoron Allah balantana tausayi



Wahala da Azaba suka falkarda ita kuma wahalarce taƙara sumarda ita







*INNALILLAHI WA'INNA ILAHIN RAJUN" MUTANE TANZU BAMA TSORON ALLAH KOWA SAN RANSA KAWAI YAKE WANNAN YANA ƊAYA DAGA CIKIN DALILINDA YASA NAKE HAUSHIN IYAYEN MASU TURA ƳAƳANSU AIKATAU KO TALLAH DAKAYI MAGANA SAISUCE NEMAN ABINDA ZASUJI, SHIN ALLAH YABARKU DA IYAWARKU NE?? SHIN KUKE BAWA KANKU ABINCI?? SHIN KUNMANTA TSUNTSU YAKAN KWANTA BA NAGOBE DAYACI NAYAU SHIKENAN? YAWUNI A YUNWACE AMMA SAI YAMARAITA A ƘOSASHE, ALLAH KEYI YAKAMATA KUDAINA TURA ƳAƳANKU INDA ZA'A HALAKASU A ƁATAMUSU RAYUWA ABANZA MUJI TSORON ALLAH IYAYE ƳAƳANKU AMANACE ALLAH YABAKU KUMA ZAITSAKU GOBE ƘIYAMA YATANBAYEKU AMANAR......... NASIHACE KAWAI👌 daga MUJAHEEDAH MATAR MALAM*





Saida yagama ɓarnarsa yadawo hayyacinsa zabura yayi ganin bata motsi ga jini dayawa malale A kan gadon dik yatsorata gudunsa kada Asirinsa yatoni




_NIKO NACE KODA ASIRINKA YARUFU ANAN DUNIYA TO ALLAH YANACEWA YAUMA TUBULAL SARA'ILU! AKAWAI RANAR TONAN ASIRI! KAFIN MU AIKATA ƁARNA MUFARA TUNA WANNAN AYAR ƳAN'UWA_





Tinani yafara yazaiyi da ita?



Tina maigadinsa sale yayi yakirasa saidai kafin yazo ya rurrufeta Abargon



Ganin jini dakuma mutum rufe yasa sale faɗuwar gaba yace"Alhaji wakuma ka kashe"?





Cikin tsawa yace"bansan zancen banza sale bankiraka dan kaji sirrina ba kawai nakiraka dan kataimakamun musata mota mujefar da ita"





Sale yace"to amma Alhaji mekamata"?



Cikin tsawa tace"sale! zakayi abinda nace ko yaya"? idan bakayiba ko kafidda wannan maganar wllh saina ɓatardakai kaida dik wani Ahlinka wllh"





Cikin rawar jiki yace"bawanda zaiji Alhaji narantse"




Kamawa sukayi tana cikin bargon suka sata boot ɗin motar sale yabuɗemasa get ɗin yafice Aguje shiko yazauna yana sallallamun Abun dayafaru.......




@®®®®®®®®©©©




Bisan daliliba yau koda yatashi yaji ransa nata ɓaci tsaye yake riƙe da kofin juice A hannunsa jin kamar ihu yayi na neman taimakon wata kofinda ke hannunsa yasake yafaɗi ƙasa take kofin yatarwatse bugun zuciyarsa yatsananta kafafunsa suka hau rawa ganin sunkasa ɗaukarsa yana neman faɗuwa ƙasa yasa dasauri yadafe gadon yazauna ƙasa dirsha . Addu'o'i yafara karantawa yajima cikin wannan yanayin mara misali kafin yasamu yadawo normal dataimakon Addu'o'in da yake




"""""ADDU'A WARAKACE GAKO WANE IRIN BALA'I KO DAMUWA MUYAWAITA ANBATAN ALLAH ADIK HALINDA MUKA TSINCE KANMU""""







COMMENTS AND SHARE FANSSS🙏🙏🙏🙏🙏








*[BASEERATA ITACE ARZIKINA]*






WhatsApp num 09030835117







➰BARRISTER KHALEEL➰
*FREE BOOK*


🅿️ 15&16





Yajima Ahanka kafin yasamu natsuwarsa taɗan dawo

Wayarsa yaɗauko yakira Daddy kusan 5 missed call amma baiɗagaba yakira Umma amma kashe hankalinsa yatashi sosai dole yamaifa Akalar kiran guh brr. muda
Kusan saida yamasa 2 missed call sannan yaɗaga


Yace"brr. what's is happening to you? inata kiranka but not pic my call why"?



Tsaida motar brr. muda yace"lfy dai brr. meke damunka haka"?



Yace"plxx kaduba su Umma ko lfy inata kira amma not responding"




Muda yasauke Ajiyar zuciya yace"Allah katsoratani naɗauka wani Abu kedamunda jin voice ɗinka so cool su Umma ƙlau suke yanzuma nasauketa gidan biki nahaɗu da itane kan hanya motarsu ta lalace amma komai normal"




Numfashi yasauke yace"nafahimta ngd nikaina bansan Abinda yake faruwaba kawai naji gabana yana yawan faɗuwa sainaji dik mood ɗina yasau yasauya shine dik natsorata"




Call-down brr. komai ƙlau yashe zaka dawo"



Nanda
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment