Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ba dadewa zata yi ba bata saka mukulli ba...,

tashi Hajiya tayi tace


"masha Allah yau hamza zai san wace ita shiga bedroom ɗina ki ɗauko min mukulli....,

to tace bata dade ba sai gata da mukulli fita tayi ɓangaran izzatu kamar yadda jidda ta faɗa bata saka mukulli ba saka kwaɗo tayi ta kulle kofar shashin nata tace

"Shige mu tafi....,

ba musu jidda ta bita.....suka tafi


Osokoro Abuja


kuka take wewe ganin kukan bazai kaita ba tayi kundunbala ta tura gate ɗin gidan abuɗe yake kai tsaye inda aka tanadarwa ma'aikatan gidan ta shiga talatu da larai suna tsaye sai laraba da take zaune ta zuba ta gumi wani irin nauyi baƙin'ta yayi dakyar ta iya sallama

ko amsawa ba su yi ba laraba tace


"Yau zainabu mun shiga uku an sace wayar hajiya neeheelah...,

hamdala tayi ganin ba'a gano ita ta ɗauka ba tace


"na shiga uku wane ya ɗauka....?,


ina muka sani cewar larai

talatu tace


"yanzun nan ta aiko wai kije....,

to ni da bana nan me zan mata


kafaɗa talatu ta gyaɗa tace


"Owo...ina za mu sani...,


kinsan ke kaɗai kike buɗe mata waya take ce miki ki karawo mata wani ko ki mata wani abun to kinsan password ɗin shi ne take zargin ko ke ce

Cewar larai...

gaban tane ya shiga lugudan uku uku ta ƙasa magana sai juyawa da tayi ta fita
wani katafaran floor ta shiga da ya gaji da haɗuwa hajiya na'ima tana zaune da uban kaya a gabanta tana lissafi sallama

ciki ciki ta amsa fuskarnan kamar an mata bushara da gobe zata mutu ɗurƙusawa zee tayi tace


"Barka da hutawa Hajiya....,

yauwa ta amsa a daƙile tashi tayi ta hau sama tana kyautata zaton nihila tana bedroom ɗin'ta kwankwasawa tayi ciki ciki tace


"Come in...,


buɗewa tayi ta shiga tana kan gado ba wasu kayan kirki bane a jikin'ta sai wata ƙawarta da take danna waya jikin'ta a sanyaye ta gaishe su


da hallacan rufemin baki kinzo sim sim kin kina sunna kai yawa ta kirki ina kika kai min wayata....?,

wallahi Allah ban ɗaukar miki ba

Karya kike kai ce mutum ta karshe da kika shigomin ɗakina tun muna mu biyu ki fito min da ita kafin in ɗebo miki police

ƙawar niheela ce ta kalleta tace

"Calm down ki barta in bincike yayi bincike a san waya ɗauka...,

ajiyar zuciya ni sauke tace


"huce ki bani guri....,

tashi tayi zata tafi surayya tace

"tsaya zo ki matsamin kafafuwana...,

ranta ne ya ɓaci amma sai ta danne ta ɗurƙusa ta fara matsa mata kafa ƙara miƙe kafarta tayi tana danne wayar'ta tace


"yanzu kin kira commissioner ɗin....?,

gaban zee ne ya waɗi amma sai ta mazai ta ci gaba da tausar da surayya ta sata nihilah tace


"yan zunan zan kira shi dole a fito min da wayata ni wallahi ba ma satar ce take damuna ba anan nasaka number A.K ba kuma akan email nayi saving ba akan sim ne....,

kai zee ta jinjina tace


"Gaskiya kina cikin garari..,

ba ƙarami ba wallahi...


kasa kunne tayi tana sauraron su ba zato ma tsammani taji hannun surayya a cikin rigar ta sauri ɗagowa tayi ta wata tsawa nihila ta daka mata tace


"Mene haka surayya kinsan bana son wannan abin ku ko ina sai kin nuna halinki....,

ajiyar zuciya ta sauke ta cire hannun'ta tace


"okay...,

ranta a ɓace daukar jakarta tayi ta rataya tace


"bye....,

gaban nihila ne ya waɗi karfa wannan maganar da tayi ta hanata cikar burinta kuma a yanzu surayya ce tsani kafa ɗar ta ta dafa tace


"haba sister daga magana sai fushi...,

akan me bazan yi fushi ba ina iya bakin kokarina akan ganin kin sami abin da kike so amma Ni kin hanani..

kallo zee tayi ta ɗaura fuska tamau tace


"tashi ki barnan...,

Jikin zee har rawa yake har ta kai hannu zata buɗe kofa NIHEELAH tace

"kar ki zaton kin tsira wallahi na gano kina da hannu gurin daukar wayata hmmm sunan ki sorry..,

shiro tayi mata ta buɗe ta fita jikin'ta na rawa domin bata san me wanna kawar nihila ke nufi ba

bayan fitar ta surayya tace

"tafiya zanyi in kin yanke shawara ka sanar dani baki da wata mafita da ta huce wannan .....,

tunani nihila ta shiga yi tabbas tana son cinye jarabawar'ta ko dan daddy'ta bata son daddy yasan ta kwaso carry over zai yi mutukar baƙin ciki in yaji wannan labari jikin'ta a sanyaye tace


"Na'amin ce....,

da sauri surayya ta dawo ta rungume'ta tace

"Kwata kin samawa kanki ba mafuta bake ba karatun jarabawa sai dai ki ga an kafe kin tashi da pass A....,

Allah ka raba mu da kururuwar shaidan

sakin ta tayi ta zauna tace


"Allah ya saka...,

dariya surayya tayi tace


"baki san wace chancellor ba wallahi in har tana son ki tofa bake ba waɗuwa a jarabawa duk fa abin buge ne....,



Hakane

Cewar nihila


surayya ce ta zauna a kusa da ita tace


"Kinga yarda kike da breast ɗin nan masu kyau wallahi zaki zama ta gaban goshin chancellor Halima k Bauchi...,

hmmm kawai tace ba tare da ta ƙara tanka surayya ba


hannu surayya ta saka mata a yar yaloluwar rigar'ta tana matsa breast ɗin ta ganin hakan bazai gamsar da ita ba ta fito da ɗaya tana yi mata wata irin yar tsotsa yawa ta sami milk tana matsa ɗayan sosai nihila take amsar saƙon ta ƙara gantsare mata hannu ta tura cikin pant ɗin'ta tana....✍️


*yanzu take wasan ya fara ku yi following ɗina dan samun ci gaban'sa*


*GIDAN MAGAJIYA*
*EPISODE 9*

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k

Knocking kofar a ka shiga yi ba shiru suka dawo cikin hayyacin'su tashi surayya tayi ta buɗe kofar gaishe da ita Hanifah tayi tace


"Ina aunty take....?,

tana ciki ta bata amsa a takaice

matswa Hanifah guri tayi ta shiga cikin ɗari ɗari dan gudun masifar aunty ta ta tace


"Aunty assignment za ki min....,


takaicine ya kama nihila tace


"Hanifah zanci uban ki baki san abin da ya faru da niba kika min maganar assignment....? to da mema zan miki assignment ɗin bayan ba wayar...,

to ga laptop ɗin ki....ai naga uncle Buhari yana yi min a ciki


a fusa ta yo kan yarinyar fita tayi a guje dawowa tayi ta zauna ta ja tsaki tace

"Wallahi surayya in ban saitawa Hanifah zama ba a gidan nan ba zata bari na sake ba yarinya sai shegen surutu da iyayi...,


kedai bari ka muna jin dadin mu tazo ta ƙasai mana


tsaki nihila tayi tace

"hmm nifa kinga nipple ɗina duk ya kumbura ya fara yi min zafi...,

dariya surayyah tayi tace


"Zaki saba ne saidai ma ki ji dad'i....,


ci gaba sukai da hirar su

*___ ____ ____ unguwar kofar mata*


ɗaure ta cokalo gaban goshi ta gyara zaman kujerar'ta dare ne amma kamar rana ba abin da bata siyarwa in de ana cinsa dan haka gidan cike yake da mutane na arziki da akasin haka

dinana ne ɗan zuba abinci ita tana amsar kuɗi fakar idon magajiya yayi ya kai cinyar kaza yayi baƙin sa Allah ya kai idon'ta sa hannu tayi ta warce cinyar kazar tace


"Allah ya kamaka ɓarawo waikai me isaka duk inda haram take kana nan yanzu da ban gani ba da cinyewa zakai to nima ko jijiya banci ba balle kai .....,


baƙinsa ya rufe da tafin hannun'sa yace


"magajiya kinga yadda kika bigemin baki yawa zaki cire min hakori....?,


chass anayi munajin dadi dama kin cire mai ya rasa ta samartaka

Cewar rabi

banza yayi mai amma yayi alƙawarin yau sai ya koyawa wannan dan daudon me shiga harkar da ba a sa shi ba hankali


Saudat me idon cin naira ce ta shigo sanye da baƙar duguwar riga ta yafa dan kwalin duguwar rigar ba sallama ta waɗo gidan tace


"Dinana...,

tashi yayi yace


"Na'am ta samu ne....?,

haɗa rai tayi tace


"kazo mana ka ji...,

riƙe rigar'sa falmata tayi tace


"ya zaka tafi bayan ba mu tashi ba....,

hannunta ya buge yace


"ai yanzu kya gane mahimmanci na na tafi sai na dawo...


kafin ya ƙarasa maganar da yake tuni rabi ya ture shi ya zauna a kujarar da dinana ke zaune yayi fari da idanuwansa yace

"mutuwar wani tashin wani haka gazawar wani kwazon wani Allah ya kashe ya bani...,

ya faɗa yana buga cinya haɗi da gyara ture kaga tsiyar'sa bakin nan yasha jambaki sai sheƙi yake


a fusace dinana ya ɗaga Rabi'u sama yace

"yau zan nuna maka kai ƙaramin ɗan iska ne shege katon banza....,


cizo rabi ya gasawa dinana aka ba shiri ya jefar da shi ya zunduma ihu yana sosa kai domin gani yake anya shegen ɗan iskan nan be haɗomai har da kwakwalwar kansa ba yace


"wallahi ka bari na taso sai na nuna maka kai ɗan iska ne ni zaka fasawa kai...,

cikin wahala rabi ya tashi yana dafe da kwankwason sa fuskarsa duk ƙasa saboda alkafurar da yayi a ƙasa yace


"innalillahi magajiya bulama ku duba min akwai kwankwaso a jikina kuwa....kar dai ɗan me dattin hular nan ya cuce ni ya cire min na rasa na haihuwa....,


dena ihun dinana yayi ya tsaya chak yace


"kaɗan ka gani wallahi shege me mai da kansa mace....,


tashi magajiya tayi tace


"Ga hanya nan tun kafin in sauya muku halitta kuyi maza maza ku fitar min daga gida kuyi faɗan ku acan na gaji wannan wanne irin hali ace kullum sai anyi faɗa a gidana.....,


saudat ce ta ƙarasa shigowa tana taunar chingum kallon up and down take wa kuwa sai da ta gama shan ƙamshin'ta tace


"kai Rabi'u gaskiya abin da ake baya kyautawa duk wani hulakanci da magajiya ke mana kai ke jama'a ko ba haka ba asho...?,

ashe da yake zaune a ƙasa ya mimmiƙe kafafuwan'sa sai shan wiwi yake ya ja ya fesar yace


"ato faɗa masa dai wallahi kar ba ya bari su haɗu da oga manjagara dan ciki yake da shi duk wani bala'i shi ke jamana...,

Alhamdullahi kinji ko ai shiyasaka nake ce miki tun huri ki raba Rabi'u da gidan nan

wasu taurari ta gani na gilmawa a idon'ta sakamaƙon farantin da aka juya yaji to da ragowar'sa rabi ya buga mata a fuskar'sa ihu tasaka tana cewa a temaka mata ya fitar mata da hanci

sosai mutane suka zagaye su ana kallon wannan dramar wasu ba dan dramar gidan suke zuwa



ku dakata wallahi zan kira su sajan bala su yi muku ɗaukar amarya na gaji yanzu so kuke wannan ɗan gidan ku rabanu da shi kafin ku rabani da shi ni bara na ranaku da zaman banza duk ku tafi gidan gyaran hali

manjagara ne ya shigo yace


"barni da ko wanne ɗan iska nine maganin su kai dinana ai daman nace zan danƙe'ka....,

yana faɗar haka ya zaro wata labceciyar huka ai tuni gidan ya dare kowa ya fita daga rabi sai asho rabine yace

"To kowa ya tafi nima bara in yi nan kar a reɗar min naman duwawu in rasa na juyawa...nasan halin yan daban nan ba imani ne gare su ba musamman wanda ya haɗu da bakin iyaye...,

yana faɗar haka ya juya zai fita jin dimin huƙa yayi a huyan'sa zare ido ya shiga yi tuni hawaye suka shiga sintiri a kuncin'sa Allah ya na gani be shirya mutuwa yanzu ba da kyar yake haɗiyar yahu manjagara yace


"Me kake cewa...?,

Uhmm...wai daman cewa nayi bara na fita na barwa maza gurin

ya fada a rarrabe yana zare ido yawa wanda yayiwa sarki karya

tsawa ya daka mai yace


"Zaka faɗan gaskiya ko sai na raba maƙogaran ka gida biyu kaje lahira kai bayani dalla dalla...?,

Kuka ya shiga rai rawa jikin'sa har rawa yake saboda tashin hankalin da yake ciki yace



"Dan girman Allah kai min rai kwarankwatsa dubu namanta abin da nace....aunty margarita ki sa baki yays bulama kasa baki kai ubane ga gare ni....,


Wata dariya kahu bulama ya bushe da ita yace


"Rabi kake kowa ni a suwa ai manta irin cin mutuncin da kake min to kowa yaji da kan'sa...,

Uhmm uhmm kahu hannun mutum baya ruɓewa a yar kome nayi maka aikai babbane ka tausaya mini


kaji da shi sau nawa ake yanke wa mutum hannu ai sai de kar a kuma


Magajiya ce tace


"Manjagara kyale shi ko yanzu ya gane kuran'sa..,

a'a magajiya da kin barni KO kunnan'sa na reɗa


langwaɓar da kai tayi tace

"dan Allah manjagara barsa...,

Cire masa huƙa yayi da gudu ya fita dariya kahu yake har da riƙe ciki

*___ ___ ___ N.N.D.C quarters*


Assalamu alaikum hajiya

Hajiya da take zaune akan kujera sai girgiza kafa take ciki ciki ta amsa sallamar izzatu


Izzatu bata damu badan tasan hali tace


"Hajiya wai inteesar ce take ce min ke kika samin mukulli shine yanzu na dawo kofar a rufe....,


kallon sama da ƙasa hajiya ta shiga yi mata tace

"au dan Allah...?,

takaici ne ya ishi izzatu amma sai ta danne tace


"Daman fita ce ta kamani ba zato wallahi har na manta ban kulle ba saboda ina ganin kamar bazan dade ba...,

Sai da ta gama shan ƙamshin'ta tace


"Bazan baki mukullin nan ba sai mijinki ya dawo ya ga abin da kullum kike yi in ban da tsabar iskanci da hulakanci da son ruguza martabar gidan nan ke kullum ƙafar ki a waje wallahi aka bawa wani a lahin nan biro da takarda tsab zai zanaki har wayan nan tayani munin naki....,

gaban izzatu ne ya waɗi ta shiga uku hajiya nason ballo mata ruwa tace


"Hajiya dan girman Allah ki hakuri wallahi bazan ƙara ba fitar nan da nayi dole tasa Ni nayi ta ko shi ban faɗawa ba na sha'afa....,

ina zaki iya faɗa mai alimara me fuska biyu anya izzatu kina son shiga aljanna....?

hajiya ta faɗa tana jinjina kai


tashi izzatu tayi daga ɗurƙusan da tayi ta karkaɗai rigar ai kafin ta fita tuni hajiya tayi hub ta fita tsayawa tayi a kusa da kofar izzatu dai-dai karasowar izzatu da hamisu me yi musu wanki da zarto a hannun'sa cikin faɗa hajiya tace

"Wallahi Allah ka kara so gurin nan kayi ta aikin ka..,

turus yayi ganin uwar masu gida juyawa zai yi izzatu tace


*"Waya saka ni ko Hajiya kai kawai abin da nasaka wallahi tun da har na biki ta laluma baki bani ba to zan gwada miki zamani dan mijin da nake tare da shi yake rufan asiri shine zaki buɗe min a siri ki tozar'ta ni ya sakeni....✍️*

# Oum yasmeen

domin samun ci gaba kuyi following ɗina a

#Channel ɗina

#wattpad @ Aminaoumyasmeen
# Arewabook@oumyasmeen

*yanzu taken wasan ya fara*

*GIDAN MAGAJIYA*

*Wannan page ɗin sadaukarwa ne ga Z YALWA*


https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k

*EPISODE 10*


IZZATU ni kikewa rashin kunya...?
Hajiya ta faɗa tana nuna kanta

ɗauke kai izzatu tayi tace

"Hajiya tun haka bata faru ba nace ki bani mukulli salim alim karatun yankan jaki kika ƙi kullum ke kenan so kike kiga muna faɗa da mazajanmu kamata yayi sai kin fi kowa farin ciki a ce muna zaune lafiya..,


kuka Hajiya tasaka harda face majina tace

"IZZATU ni kike faɗawa wannan maganar bara hamza ya dawo wallahi in be ɗauki mataki ba ni zan dauka shegiya mikan kwakwa...,

zama izzatu tayi a jikin ɗan dandamali tana jiran ikon Allah duk abin nan da take karfin haline tana son mijin'ta tana fatan su kare rayuwar'su da shi ta zuba ta gumi hajiya ma na zaune har kusan karfe goma takaici ne ya kama Hajiya ta zaro waya da take jikin'ta ta fara cewa



Lallai Hamza be cika namiji ba ace har yanzu yana waje ashe lalacin da matar'sa ta samu daga gun'sa ne tab duk wani namiji me hankali bayan la'asar ya dawo wani kuma mayan magariba ace shi har ya kai karfe goma gaskiya Hamza bashi da hali sam kira ta danna mai har ta gama ringing ɗin'ta ba'a ɗauka ba taja tsaki yafi cin kwando

tashi tayi ganin bashi da niyar dawowa itama ta gaji tana so tayi sallah dan haka ta cillawa izzatu mukulli ta fara tafiya

dauka izzatu tayi ta fara sheƙewa da dariya ta buɗe ta shiga......


*__ ____ ___CHAINA*

_Chaghai Pudong_

Ya maida hankalin sa kwacokan kan kallon CNN NEW da yake wayar sa ce tayi ƙara alamar shigowar messages be duba ba ya ci gaba da kallon labarai ƙara kira akai a ƙa'ida baya amsa bakuwar number amma ganin kiran yana neman ya sa shi ciwon kai ya ɗaga ba tare yayi magana ba ji yayi an saki nannauyiyar ajiyar zuciya daga can bagaran cikin sassanyar murya tace

"Assalamu alaika ASIF barka da wannan lokaci nasan baka gane me magana ba nuriya ce...,

Zunbur yayi ya tashi yawa wanda aka tsikare shi kafin yace wani abu kit ta kashe wayar number yayta try amma not available jiyayi kamar yayi jifa da wayar zama yayi duk uban AC da take aiki amma tuni gumi ya jiƙe shi sharkaf tabbas akwai wani abu duk sanda yaji kiranta akwai abin da ke faruwa amma bata sanar da shi to wacce ita me take takama da shi ne tashi yayi ya ɗauko system ɗin'sa ya shiga operating notification ɗin daily trust ne yaga yana yauwo a saman system ɗin'sa da yaso share amma sai ya shiga gaban sane ya waɗi da labarin da yaci karo da shi
Kamar haka.......


*_labari da ɗimi ɗimin'sa yanzu yanzu yan fashin daji suka shiga gidan director general na DSS A.K SARDAUNA dake Abuja suka sakarwa gidan albarushi amma anyi sa'a ba wanda ya mutu sai matar sa da taji rauni yayin da sukai awan gaba da masu tsaron gidan_*

*_Abin mamki rashin tsaron kasar nan harka kai haka a shiga gidan babban mutum ayi mai wannan ta'addacin yayin da wasu talakawan ke cewa ai gwara su dinga ɗaukan me kuɗi su kyale takalawa mene ra'ayin ku game da wannan abin_*

da sauri ya tashi gumi ya wanke shi wayar'sa ya dauka kiran Aysha yake amma ba'a picking juya akalal kiran yayi kan akram cikin sa'a ya same shi

Cikin girmama akram ya gaishe shi amsa wa yayi still muryar'sa bata bayya weakness ɗin'sa ba ba ta yadda za'ai mutum ya fahimci ina ya dusa sanin halinsa bazai taɓa tambayar'sa ba ya rasa me ke damun brain ɗin yayan nasa wani zubin yawa me jinnu dan haka yace


"Yaya ƙaddara ta waɗawa aunty Ayesha yan kidnapping sun shiga gidan ta sami ciwo a kafa sakamaƙon taka glass ɗin da ya fashe tayi yanzu haka tana international hospital sannan sun ɗauki wasu daga cikin masu tsaron gidan fita kenan na manta wani file a Company zuwa dare zan yi aiki akan'sa daman shi Faisal jiya ya koma gida..sun tafi da wayar ta...,

Iska ya furzar me huci sai da ya gama fitar da rai da cewa yayan nasa zai magana sannan yace


"Insha Allah zan yi bincike zuwa gobe zan dawo ya su umma...,

Suna lafiya qalau...

kashe wayar yayi batare da ya mai da mai da amsa ba messages ne ya shigo wayar sa amma number prevent ce kurawa rubutun ido yayi


Ak sardauna uban wayo saidai duk wayon ka baka kai mu ba abin da kawai muke so kasakar mana yan uwan mu dake gunka kin kaƙi za mu ƙarar da dangin ka sannan ka samana hannu a wannan takardar da muka turo maka mudai buƙatar mu kawai duk abin da za mu yi kar ka sake kasa wani daga cikin jami'in ka su kama yan uwan mu tun da mun maka tayin kuɗi ka ƙi amsa

*Sai mun jika*


ransane ya ɓaaci fuskar'sa har ja take lallai mutanan sun raina mai hankali to umarni suke bashi ko me ganin maganar zata bashi ciwon kai ya kawar da zancen..

Washegari

Karfe tara jirgin su ya ɗaga zuwa Abuja ba wanda ya fadawa zuwansa bayan Akram a hankali yake saukowa daga matattakalal jirgin abin mamaki yawa ansanarwa da yan jarida zuwan'sa sun cika damƙam picture ɗin'sa sanya yake cikin black blue suit ya saka baƙin glass wanda ya ƙawata farar fatar sa duk da ya saka face mark bodyguard ne a bayan'sa dan haka su suke kare mai

Yan jaridar da ke san magan da shi buɗe mai kofar mota sukai ya shiga motar kasa samin hanyar hucewa tayi dan haka dole ya tsaya duk saurin kuwa da yake dakyar suka samin hanya da gudu
Kamar zasu tashi sama mota hudu ce suka sa tasa fara a tsaki har asibitin da aka kwantar da ministan ilimi Aysha Ak Sardauna parking suka a harabar a asibitin wani daga cikin bodyguard ɗinsa ne ya fito ya buɗe mai

ziro kofarsa yayi cikin ƙasaita yake tafiya yawa me tausayin ƙasa yayin da sauran security's ɗin suka zagaye asibitin da bindigogi

Hmmm 🤔 mutum ɗaya ke bashi wannan tsaron

Sauran kuma suna biye da bayan'sa har suka shiga reception ashe akwai wasu yan jaridun dake jiransa a gun tasowa sukai inda wani yace


"harkar tsaro ta talalace a ƙasar nan ta inda kuma kan ku yanzu ke cikin wannan barazanar yan fashin dajin nan...wanne takaici kaji da abin nan da ya faru...?,

Wani kallo bodyguard ɗin'sa yayiwa ɗan jaridar haɗi da ture shi suka shiga ciki a baƙin kofar ɗakin da aka kwantar da Ayesha suka tsaya ɗaya daga cikin su ya buɗe mai kofa ya shiga...


tana kwance ta rufe idanuwanta jin kamshin mayatatcan turaransa mont blanc legend me sanya kwanciyar hankali ga duk wanda ya shaƙe shi buɗe idon'ta tayi ta zuba mai yayin da ya zuba hannuwan'sa a aljihu da kyar ta iya buɗe baki tace.....✍️


*Kuyi following ɗina domin samin ci gaba da zarar na ɗora*


*GIDAN MAGAJIYA*

*_Oum yasmeen_*

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k

*Episode 11*


My maganar ce ta maƙale mata sakamakon wani zugi da kafar ta ke yi da sauri ya ƙarasa gunta yace

"Sweet ya jikin naki...?,

runtsai idon'ta tayi tace

"ba sauƙi...,

rufe mata baki yayi da tafin hannun'sa yace


"ki dena faɗar haka yawa ba musulma ba...,

lafewaa tayi ajikin'sa tana shaƙar daddaɗan kamshin'sa tace

"sun tafi da wayata akwai kuɗi a account ɗina kar su daukar min...,

gyara mata kwanciya yayi yace

"yace karki damu komai zai dai-dai'ta zan tsananta bincike abin ya ban mamaki yanzu abin har ya fara matsowa kan mu tun ana yiwa talakawa har sun waiwayo kan manyan ƙasa...,

limshe idanuwanta tayi ba tare da tace komai ba kwantar da ita yayi yace

"zan koma saukata kenan zuwa dare zan shigo yanzu tare nake da security ba dadi in shanya su kuma kinga ana shigi da fice sun hana komai ya tsaya...,

buɗe idon'ta tayi tace

"Allah ya kiyaye hanya...,

sosai yaji daɗin addu'ar ta amsawa yayi ciki ciki bata damuba sanin halin abinta kiss yayi mata a kumatu yace

"Take it easy mind one's health...,

murmushi tayi tace

"If Allah wills...,

murɗa handle yayi ya buɗe kofa ya fita da sauri suka mara mai baya ko safa tafiyar sa zaka fahimci shiɗin namijin duniya ne da sauri wani ɗan jarida yace

"zuwa yanzu kunji ta bakin yan fashin daji...? ina security din da suka ɗauka suna raye ko sun mutu...?,

masu tsaronsa ne suka kare shi ya yi gaba buɗe mai kofa yayi ya shiga ransa duk a ɓace tabbas bashi da baƙin magana sune ya kamata su kare al'umma amma suma abin ya ritsa dasu wannan babban abin kunya ne

kai tsaye babban headquarter su dake Abuja nan suka nufa motocin nasu sai shara gudu suke har suka isa buɗe mai akai ya fito ko ina yabi sai rasa mai ake gurin da ake ajiye masu manya laifi ya shiga wani cell aka buɗe mai gurin duhu diɗim ko tafin hannun mutum baka iya gani haske ne ya gauraye gun da sauri wannan mutumi ya rufe idanuwan'sa

inda yake kan wasu katafina motsi kaɗan zai yi ya afka wata ƙatuwar rijiya kallo masu tsaron nasa yayi da sauri suka matsa gefe suka huru huru da bindiga


ɗurƙusawa yayi yace


"ka gwammace zaman ka anan da ka faɗamin gaskiya...wacece nuratu bayanai sun nuna dukkan wasu hare-hare da aka kai da sa hannuka amma kai taurin kai kaƙi faɗa mana gaskiya..,

shiru mutumin nan yayi juyawa Asif yayi ya fara tafiya masu kula da gun mai da kofa sukai suka rufe...


*Kano ta dabo unguwar kofar mata*

tun daga kofar gida ana jiyo ƙarar Radio kahu bulama takaicine ya ishi magajiya batirin na sanyi

Please Login or Register in order to submit comment