Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

jin sallamar su dinana da rabi tace

"Ku kuma lafiya.....?,

au ke ko kokarin fito da kayan aiki ba ki ba kinsan fa daga gari gari munyi gayyata to muna da manyan baki yan niger ma tun dare suka tawo zuwa safiya sun sauka....

sauri tayi ta idar da alwala tace

"Bara in yi salla sai mu tafi yan kaba siyo kayan da za muyi aiki....,

Ke wacce yan kaba kuma ana zaune ƙalau da asubar nan ai basu fito ba yanzu cewar kahu

kuma fa kahu hakane wallahi munyi sakaci da tun jiya ba mu tanadi kayan aikin mu ba

Eh wallahi kedai bari ta faɗa tana shigewa ɗaki bayan ta idar da salla ta fito duk da haka garin yayi duhu alamin wani hadarin wasu ne suka shigo su biyu daga ganin su kaga yan dabane tare da yin sallama da sauri dinana ya kallesu yace

"Wa'alai kumussalam badai har an fara zuwa tarbar dan ashararle ba....?,


ido suka haɗa da ɗayan wanda yaci uban kwalli ya kauda cikin cije baki irin dai maganar yan daba yace

"Eh wallahi ai nayi mamaki da nazo Naga bawani sautin kiɗa inji ana cin uwar sabada....,

Kaidai bari wallahi waccan ɗan shegiyar ne yayi mana westing time wallahi da tuni mun fara juya kugu yaufa shedab dan kallone Alkur'an


Jikin dinana ne yayi sanyi lokacin da ya kalli kafar ɗanyan daga gani talmin'sa me tsadane yace

"Ikon Allah daga ina kuka zo taya mu murna...?,

Haba dinana gaskiya abin da kake baka kyautawa me maƙon ka basu gu su zauna ke kuma ki zubo musu ruwa muna muka sa a facebook duk wani masoyin mu yazo cewar rabi ya faɗa yana buga cinya yana fari da ido

ajiyar zuciya magajiya ta sauke tace

"Ga guri nan ku zauna....,

Wayar magajiya ce tayu ringing da sauri ta fito da ita daga aljihun rigar'ta ta ɗaga wata matatciyar waya ɗayan ya fito da ita yana satar kallon wayar hannun magajiya kallon'sa tayi da sauri ya dauke kai tace


"Kofar mata za kace a ajiye ku tun daga babban lahi kace a kawo ku gidab magajiya za a kawo ka...,

amsar wayar dinana yayi yace

"Gaskiya abin da kai mana baka kyauta ba ina cewa tun a suba zaka dira mana kiɗa muci uban maƙiya...sai yanzu zaka zo karfe bakwai da kusan rabi magajiya ma tayi hakuri da bata cuccusa maka asharba...., ya faɗa yana jan tsaki hadi da kashe wayar kahu da yake zaune yace


"Magajiya baza ku hakura da wannan abin ba karfa ruwa ta tsuge Ku rasa yadda za kuyi .....,

tab kahu Kai mana addu'a kawai Allah ya jinkirta ruwan nan...,

cewar magajiya


Ni kuwa kaska ya kawo miki receipt ɗin siyan wayar'nan....?,

Rabi ya faɗa yana fito da biscuit yana kokarin buɗe ledar'sa

Kyaleni da dan iska ba siyan waya a gun'sa ba sai ya ga dama zai bawa mutum receipt da kwali....

ai shi yasaka nace miki ki siyi sabuwa ba ruwanki da wani cacar baki kahu ya faɗa yana karewa yan dabar nan kallo ɗan daban nan ne yace

"Kai muga wayar nan amma tayi kyau nawa kuma kika siya a ina kika siya ta ban sha'awa ina so in siyi irin'ta.....,

miƙa mai tayi tace

"Wallahi haka kowa ke cewa ai gaskiya wayar nan akwai kyau ga Camera....,


jijjuyata yayi yace

"Kuma fa daga gani za tayi tsada....,

Dubu dari uku ta siyeta a gun wani rabi ya faɗa kai bara in baka labari wallahi lahi muka siya nida dinana har yau kuɗin layin be ƙare ba dan baka ga wayar da muke yi ba

Dan Allah kuma nawa akai muku register'sa

dubu dubu muka siya amma fa da register sa kawai ɗorawa mukai

Dan Allah a ina za mu samu muma...

agun kaska mana

Dinana ne yace

"Ai kaska ya yi tafiya jiya amma indai ya dawo kuna nan zan raka ku gun'sa....✍️


*Allah ka raba mu da taka sahun ɓarawo.....*


Domin karanta ci gaba zuwa karfe biyar na yamma zai sauka a channel ɗina kuyi following ɗina


Ina masoyan littafin *JIKAR MAMMAN* tofa Allah ya nufa jiya na kammala duk me buƙata yayi min magana ta wannan layin


08141785374 ko wannan 09061890481 only WhatsApp

*Account number 8141785374 Amina alhasan Muhammad opay 500*


*GIDAN MAGANI YA*

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k

EPISODE 5


Dan Allah...?,

wallahi kar ku damu duk da bamu san ku ba amma an zama ɗaya sai dai baku faɗamana sunan ku ba
Cewar rabi

Ni sunana zarto me yanka kananan ƙwari akarkashin gada nake zama a lagos

ni kuma sunana hantsi ba inda bana shiga in fito

Rabine ya buɗe baki zai magana hantsi yace

"basai ka gabatar mana da kan ki ba mun san sunan ki ba rabi ba ai sabo ma dake muka zo wannan liyafa.....,

wow dan Allah kai amma naji dadi magajiya nafara shiga sahun celebrity wallahi sunana har yaje lagos sauran america

da hallacan yiwa mutane shiru cay cay sai shegen zance magajiya ta faɗa tana ya tsuna fuska...

takaici ne ya kama shi ɗan haka yayi shi rube mayar mata ba amma a kwai ranar kamu fito da kayan siyarwar ta tayi ta jera ta fara haɗa kullin waina magajiya yau muna wannan shahararran taron kina kokarin baza kayan sana'ar ki....

Dinana in banyi sana'a ba me zanyi so sake in zauna kuda ya dinga bin baki na kamar kai

Uhmmm kawo kuɗin kayan miya

wani kallo tayi mai tace

"Ni da kai waya fi kusa da dan a shalalle...?,

ai dai kinsan ni bani wani kudi da zana ɗauki nauyin baki sama da mutum dari ki famaɗa min wacce sata nake da zan sami wayan nan iyayen kuɗin

banza tayi mai ta ci gaba da yanka albasa
tsakani da Allah fa tayi mana wannan dje kyauta ta ɗaukar mana shi kaga kuwa dole mu nemi abin fita kunyar baƙi
toto jaɓa ta saka baki komai ya lalace ina ruwan ka da shiga faɗan da ba tsomo da kai ba

kut melesi asho daga shigowar ka zakai min tofin alatsine dan me dattin hula wane namiji....?,

ƙarasa shigowa yayi yace

"da wanda ya tsargu gardi kawai...,

yana kokarin fusgo dan kwalin kansa da sauri ya riƙe yace

"magajiya wai me isaka kike tara yan iska ne....kina kallo ana ƙoƙarin kitamin haddina...,

ina kuɗan ballatana roman'sa Rabi'u ina abin yake AK ce da kai ita ce dani ko yaje an mai damai socket ban sani ba ya faɗa yana kokarin jawo xanin da ya ɗaura

tsalle yayi ya koma kusa da su zarto yace

"wallahi yau dole in tafi cajimoshan ni zaka tozarta.....,

faɗane ya kaure tsakanin su amma magajiya ko kala ba tace jira take su huce iyaka ta korasu liyafar ma an fasa yin'ta...,

*OSOKORO....BIRNIN TARAYYA ABUJA*

Cikin wasu shegun riga da wando ta saka duk kusan rabin kirjin'ta a waje mukullin motar'ta ta ta ɗauki jaka ta rataya fitowa floor tayi ta fara ƙwalawa zee kira da sauri zee ta fito daga kitchen a hulakance ta kalle'ta tace

"ki gyara min dakina kafin in dawo nabar kaya a toilet ki wanke min bana son ki samin su a washing machine...,

jikin'ta na rawa tace


"to... Hajiya..,

bata ce mata komai ba ta juya ta nufi dakin hajiya na'ima mahaifiyar'ta dafe kai tayi nunawa da tayi yau aikin kwana take ta jiyu ta fito waje inda ta ajiye motar ta ta nufa buɗewa tayi ta shiga key tayi mata a hankali ta fara tafiya kafin ta ƙaraso har an buɗe mata gate fita tayi a guje cikin nutsuwa take tuki wayar'ta ce tayi ringing banza tayi da ita ganin an ƙara kira ta ɗaga tace

"surayya ina kan titi ne fa....,
makaranta zaki.... ta tambaya

Ehmana gani ma na kusan zowa

ki zo gidan hajiya provost ina can sai ki ɗaukeni mu tawo makaranta

a'a to ita mana ta kawo ki

Please nihila ki zo ki ɗauke ni yau baza ta zo makaranta ba...,

okay tace ta kashe wayar'ta juyawa motar tayi ta koma kan titin da zai sadata da gidan hajiya provost a kofar gidan ta tayi parking domin sauri take ta ɗauki waya ta kira surayya bugu ɗaya ta ɗauka kafin tayi magana tace

"am waiting to you....,

haba sister ki shigo mana Please

kashe wayar tayi batare da ta bata amsa ba veils ɗin'ta ta gyara ta ɗauki wayar'ta ta fito knocking gate ɗin ta fara ba dadewa me gadin ya buɗe mata kallon'ta yayi a zuciyarsa yana yaba kokarin hajiya na kwashe kwashe ko wacce rana akwai kalar wacce zai gani ko me suke zuwa yi owo tsayawa tayi a farfajiyar gidan ta ƙara kiran surayya sai dai ba a daga ba ta ƙara dannawa taji an rungume ta janye hannun surayya tayi tace

"Haba sister kinsan fa yau lecture ɗin safe ce damu bana so nayi missing wallahi...,

kama hannunta tayi tace

"zo mu shiga....,

batayi musu ba ta bita suka shiga gidan bawani girma ne da shi ba amma ya tsaru a floor suka ga Hajiya provost tana zaune da wasu arnan kaya da su gwara babu gaisheta nihila tayi cikin fara'a ta amsa ta taso rungumeta tayi tana shafa hibs ɗin'ta tace

"my sister ya karatu....,

Alhamdullahi sai godiyar Allah

ta fada tana kokarin zare jikin'ta daga nata riƙe hannunta tayi ta zaunar da ita tace

"masha Allah haka ake so hice ko bawata matsala.....?,

ta faɗa tana kallon kirjin nihila

murmushi nihila tayi tace

"Eh wallahi babu....,

hannun'ta tasaka tana shafa breast ɗin'ta tace

"masha Allah komai yayi kyau....,

murmushin yaƙe nihila tayi tace

"nagode...tana kokarin tashi...,
da sauri hajiya provost ta riƙe ta tace

"ya da tafiya ko drinks baki sha ba...,

a wallahi barshi sai da nayi breakfast na fito....

surayya ki sa baki ta zauna mana ta faɗa tana wani juya idanu ina na tsofaffin yan duniyar nan

tashi surayya tayi ta rugumeta tafara kiss ɗin nihila jikin tane yayi sanyi ta kasa wani kataɓus zaunar da ita tayi abin nema ya samu tun da ta ɗora ido akan nihila ta kamo da kishiwar son ta shi yasaka ma ta haɗa contact da surayya ɗaga mata riga tayi ta fara shafa manya manyan breast ɗin'ta tana kokarin fito da su hannu nihila ta riƙe mata da take bata da wani kuzari ta ture hannun'ta ta fito da su zaro ido tayi ganin lafiyayyun breast na masu jini a jika.....✍️

*mu haɗu a page na gama domin samun ci gaba kuyi following ɗina*
*GIDAN MAGANI YA*


https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k


EPISODE 16

Sauri tayi ta ture ta idanuwanta sun kada sunyi ja raba bakin magana tayi rungumeta ta baya surayya tayi tace

"haba Nihila Please calm down provost ce fa kuma kinsan irin uban c.o ɗin da kika kwasa ko amma kika ce komai normal ta wannan hanyar ce kaɗai zaki iya gyara ta ba tare da kin sha wahala ba rayuwar nan da kika gani duk meson saukakawa kansa wallahi ta wannan hanyar yake bi dan ganin ya cin ma gaci amma kirikiri kina ƙoƙarin hana kanki jin dadi.....,

ture ta tayi tashi provost tayi tace


"hi hakuri naga baƙin ki ya bushe bara in kawo miki drinks....,

zama tayi batayi musu ba saboda kishirwa take ji shiga kitchen provost tayi ta ɗauko lemo cikin fridge buɗe cabinet ɗin saman kitchen ɗin'ta tayi ta zaro allura da sirijin fasata tayi ta zura sirinjin nan bayan ta zuƙa ta ɗaga ƙasan lemon kwalin da ta ajiye ta zura mai allura sai da ta tabbatar ta gama gauraye ko ina sannan ta ɗauko plate ta zuba fruit ta bisu ɗaya bayan ɗaya tana zira musu allura dan bata sanni ba ko ta ƙi shan lemon ta sha fruit glass cup ta ɗauko ta jera akan tiry ta fito da su akan Centre table ta ajiye har kawo iyanzu
Nihila bata mai da breast ɗin'ta ba suna waje saboda bata cikin nutsuwar'ta kallo hajiya provost ta bita da shi ta lashe baƙin'ta tace

"Bisimallah....?,

Ba tare da tace komai ba ta ɗauki apple ta saka dokar abaki sai da ta fara ci tace

"bazan iya shan Juice ba ruwa nake son sha....,
okay ba matsala provost ta faɗa tana ƙoƙarin tashi ta ɗauko ruwan surayya tace

"aunty zauna bara in dauko mata....,

dafa kafaɗar nihila tayi tace

"a'a ai sweet ɓaƙuwata CE barni in kawo mata....,

hannun provost taji tamkar ta saka mata shocking da sauri ta janye hannun daga kafaɗar ta ba tare da tace komai ba surayya ce tace

"Please momy ki barini na kawo mata daga ganin nihila har an sauke ni daga matsayina ta faɗa tana yi mata shagwaɓa....,

sorry sweet baby ai kinsan dole ana bawa baƙuwa mahimmanci jeki ki dauko mata

tashi tayi ta shiga kitchen bata dade ba ta dawo tana kawo mata ta buɗe murfin ta sha tas ta shanye ta kishingiɗa a hannun kujera ta miƙe ƙafafuwan'ta kallo provost ta kunna musu sosai NIHILA ta mai da hankali wajan kallon saboda film ɗin ya ɗau dad'i American film ne Allah yayi mata son American movies gyara zaman rigar'ta tayi a hankali wani azaɓaɓɓen feeling ke taso mata amma sai ta danne ina abin yafi karfin kanta da kyar ta iya cewa

"Aunty baki da lemontsami zuciya'ta na tashi....?,

tashi provost tayi tace

"ayya zo muje ɗaki in baki sai ki kwanta ko kyaji salama taya za ai ki sha ruwa kaɗai sai dan fruit zuciyar ki bazata tashi ba ga kin kwanta a kujera ai sai ki takura beautiful body ɗin ki....,

batai musu ba ta miƙe da kyar tabi bayan provost wani lafiyayyan bedroom ta kaita zama tayi a baƙin gado tana jira ta kawo mata lemantsami wayyo Allah

Ƙai nihila ta ɗago ta ɗan taɓe baki dan kwata kwata jinin'ta be haɗu da matar ba ta kau da kanta

matsowa kusa da ita provost tayi ta zame rigar ta tace

"dan duba min baya na ji nayi kamar wani abu ya cije ni....,

kallon bayanta tayi taga ita bata ga komai ba amma dan kar taga kamar ta hulakanta ta ya sunƙuya tana duba mata baya bata an ƙara ba taji tana shafa mata pant ɗin'ta kasa hanata tayi saboda wani dadi da taji ya ziyar'ceta ganin ta fara amsar saƙon ta kwantar da ita ta wara ƙafarta da kanta ta ɗaga mata domin abin da provost ke mata dadi take ji bata san sanda ta saka wata rautatciyar ƙara ba

Surayya ce ta shigo ta saki murmushi tahau kan gadon shafa breast ɗin nihila ta fara ji tayi ba a duniyar nan take ba ga baki ɗaya sun hau tsina'ta tun bata bayar musu har ta fara mayar musu da mar tani cire mata kayanta sukai suna mata wani irin salo me zautar da ƙwaƙwalwa ji tayi inama kar su dena yi mata saboda daɗin da take ciki ya huce mu sali kwantawa provost tayi tana tsotsar mata nono tana jin zafi zafi saboda wannan shine karonta na amma dadin ya danne zafin....
ga zura mata harshe da surayya take yi a ƙasanta gigice musu tayi tana sumbatu.....

*POV✷✷magajiya*

Manjagara wallahi in bakai ƙasa ƙasa rabi ba bazai shiga hankalinsa ba haba kuna ganin baƙi ma baza ku dena abin da kuke ba salon kusa ai min shunan yan hisba gidana to tun da sauran mutuncin ka a idona ka tattara inaka inaka ka fitar min daga gida wannan rashin zuciya har ina basafe ba dare ba rana sai na koreka amma kamar cingum ka maƙale min ace ina tara yan tada tarzoma ina ruwanka da da wakar da aka sa ina cewa kowa zaɓin'sa yake zaɓa ana samai ya taka rawa ya koma ya zauna.....


Huƙa ya fito da ita tana kyalle yace

"Daman ta dade bata sha jini ba yau zata sha ai kafin ya ƙarasa gurin ya ɗauki ihu ganin ana cewa ga *DAN ASHARARLE GA DAN ASHARARLE*

da sauri manjagara ya yashi ya rungumo dan ashararle ya ci uban kwalkwal dariya magajiya ta fara tace

"Tab niɗa lotsastiyar tasa daman ga kanka dun tunda da kwari sai ya bada wani salo me ban tsoro.....,

haɗa rai yayi yana cije baki idon nan yasha ƙwalli yace

"Alkur'an magajiya ki kiyaye Ni kar ki jawo in yawo da kanki a tun daga nan har *YAKASAI*billahilazi gidan yari ko giran ubana albarka...,


tashi tayi daga ban kaskon wainar'ta tace

"faɗuwar gaba a sarar namijini nayi maka kama da wacce zata ji tsoron ka kai naga abin da baka gani ba wallahi nida har gidan yarin Makka naje na fito da raina to me kuma za'a faɗamin.....iya kalaman ka yaro ƙaramin ƙwaro za suyi maka amfani nan gaba....,

ta faɗa tana gyara zanin da take sawa in za tayi waina dariya *RABI* yayi yace "kice kin kusan an tayawa barzahu....?,

rabi ai in faɗa maka kisa akai to da askarawan makka suka zo sai suka hada dani bincike ne ya fitar dani wallahi ina fitowa ai ko kwana ban ƙaraba na dawo maiduguri kaga wannan haƙorin makkan acan na siye shi ai zaman takaru ba dadi shi ake kira da zaman shahada ta faɗi haka ta zauna me dijen ne ya saki wata bugaggiyar waƙa tuni wayan da suke gurin suka fara

rawa matan su da mazan su mata suna rawa maza na taba musu nono ko a jikin su daman karuwai ne da yan shaye shaye har da su zarto ba abarsu a baya ba wajan rawa.......


_Abuja osokoro_

Baccin wahala nihila take yi amma duk da haka hajiya provost bata kyale ta ha tana kwance a kusa da ita tana sha mata breast a hankali take buɗe idanuwanta wanda yayi mata wani irin nauyi saboda har yanzu maganin be sake'ta ba mai da idon tayi ta rufe ta ƙara komawa bacci surayya ce ta shigo tace

"Aunty 4:30 fa ya kamata ki barta haka tun 8:45 take gidan nan ke wallahi tsiyata dake ko gajiya bakya yi....,

shafa kan nihila tayi tace

"Uhmmm in kin gaji ga kudi akan dressing mirro ki ɗauka ki tafi....tunda ba tare kuka zo ba.....✍️

*OUMYASMEEN MATAR DAN ALJANNA*

domin samun ci gaba da zarar na ɗora kuyi following ɗin channel ɗina

*GIDAN MAGAJIYA*

Oum yasmeen

*Dan Allah masu cewa complete na wannan littafi da masu tambayar audio har yanzu typing nake ban gama ba balle akai ga maganar audio ko complete document din'sa*

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k

*_EPISODE17_*

Eh lallai dole ki faɗan haka tunda amfani na ya ƙare amma kar ki manta cewa silar komai ta juya ta nufi kan dressing mirror ɗin'ta kuɗin da ta ajiye ta ɗauka lissafa su ta fara can ta ɗago tace

"60k na gani haka mukai da ke....?,

haɗa rai tayi tace

"bani da wani kuɗi da zan iya baki a yanzu amma ki bari wata ran ma haɗu....,

kallon rainin wayo surayya tayi mata amma kome ta tuna sai ta gyara fuskarta wayar'ta ta ɗauka da take kan bedside drawer ta fita floor charting ta fara da man ita ƙaratune ya kawo ta Abuja suka haɗu da nihila ba ƙaramin jindadin zama da junan su suke ba Allah yayi wa surayya san kuɗi shi yasa ka nihila ke juyata tana bata bugun Abuja abin da ya jayota da shiga wannan yanayi da take ciki.....kenan

Jin maganar Nihila tayi da sauri ta shigo ɗakin cikin takaici ta nuna Surayyah tana maye tace

"Wallahi kin cuceni tsakanina da ke Allah ya isa maciya amana ada na ɗauke ki ƙawar arziki ina ashe ba haka bane in ke kina abu dole sai nayi ne.....ina ruwanki da carry over Dana kwasa iyee I hate you...Surayya ke kuma hmmm ki jiray sammaci..,

Kallon kan dressing mirror tayi cikin Sa'a ta gano bonner a june a zafafe ta binciko ta tayo kan provost zata buga mata garin'ta kare ita murɗe hannunta karfen bonner ne ya chaki maƙogaran nihila zubewa tayi a ƙasa ko shurawa batayi ba ja da baya sarauta tayi yayin da hawaye na zuba a idon'ta cikin ɗimuwa take kallon provost tace


"Ta mutu ko ta mutu.....?,

Jinin da yake zuba a hannun'ta take kallo yayin da zuciyar'ta take wani irin bugu ta shiga uku me tayi yau ita ce da kisa innalillahi wa'ina'ilaihir raji'un me yake damun kan'ta ne har ta aikata haka bisa son zuciyar'ta zama tayi dirshan a gaban gawar rasa inda zata sa kanta tayi ita dai tasan bata chaka mata da niya ba assali ma kwatar kanta take so tayi jira take taga ko zata tashi daga cikin nannauyan baccin da take me haɗe da mafarki amma ina komai ya rikice....

Rasa inda zata sa kanta surayya tayi jikin'ta na wata iriyar rawa ta shiga uku daga karatu sai zaman prison in kowa zai yafe mahaifin nihila bazai taɓa yafewa ba yar lelenan'sa zama provost tayi a bakin gado tace


"tun kafin lokaci ya ƙure mana musan yadda za mu yi da gawar nan akwai lambo a cikin gidan nan mu binneta a can....,

nice mutum ta ƙarshe da ta kirawo ya zama dole ina cikin zargi

surayya ta fada tana kuka.....

dauki wayarta ki goge kiran

na goge kira kin manta akwai Company wai kuwa kinsan wane mahaifin nihila kuwa kinsan wanne irin muƙami yake da shi a federal to in Baki sani ba ki sani mahaifin nihila shine ministan tsaro Munner sani yola zai iya komai a kan yarsa bashi da kirki ko kaɗan sannan motar ta ya zamu yi da ita

Surayya wannan duk da ga baya zan san yadda za ayi yanzu dai zo mu ɗauke ta zuwa tayi da kyar suka iya ɗaukanta suka sa cikin carpet suka nannaɗeta a carpet ta kofar baya suka fita da ita ajiye ta sukai a ƙasa suka soma haƙa sai da sukai haƙa me zurfi sannan suka zurata fara watsa mata ƙasa sukai yawa an tsikareta ta ƙwalla ƙara har ƙasa a na jiyota da sauri hajiya ta hau saman ta buɗe ɗakin nihila tayi ganin'ta tayi tana zabga gumi yawa an sheƙa mata ruwa
tana ganin Hajiya ni'ima da sauri ta tashi ta rungume ta tana kuka tana cewa hajiya su surayya za su kasheni

innalillahi nihila addu'a zakiyi ba kuka ba yawa ba yar musulma ba kin tashi kina kuka da ihu ta fadi haka tana zaunar da ita akan gado ajiyar zuciya ta sauke jikin'ta yayi sanyi ƙalau Hajiya tace


"Nihila nace ki dena wannan baccin na bayan la'asar ƙinki ba ason wannan bacci duk lokacin da kikai mugun mafarki ba'a ihu addu'a ake sannan ki nemi tsari da ga abin da kika gani in a ɓarin dama kike ki juya ki koma na hagu....,

insha Allah zan kiyaye ɗaga pillow ta tayi cin karo tayi da photo Ak Sardaunan cikin takaici tace

"Nihila ban faɗa miki ki fita daga sabgar wannan maƙiyin mahaifin naki ba ƙinƙi shine fa dalilin da yasa mahaifinki ya zauna a gidan yari na tsawon watanni sai da wannan gwamnatin tazo ta fito da shi amma saboda ke baki san inda yake miki ciwo ba kike son sa anya kuwa ba asiri yayi miki ba...,

ƙasa tayi da idon'ta zuciyarta na tsananin bugawa tun da suka aikata wannan abin da surayya zuciyar'ta ta ƙasa samin nutsuwa bacci ɓarawo ke saceta tsoro take ta mutu ta cewa Ubangiji me Ita dai tasan wannan abu babban zunubi ne me yin'sa Ubangiji na fishi da shi amma ya ta iya iyayenta sun kasa fuskantar inda ta sa gaba nihila tunanin me kike hajiya ni'ima ta ƙatsai mata tunanin'ta

da sauri ta ɗago tace


"Bakomai hajiya...,

tashi tayi ba tare da tace komai ba ta fita janyo wayar'ta tayi ta duba WhatsApp ɗin'ta still be hauba dafa kanta tayi tana tunanin wannan wanne iri mutum ne ba mamaki ya gani amma ba reply ajiye wayar tayi ta kwanta tana kallon ceiling

*KANO....*

tun karfe biyu kowa ya watsai sai me dj da ya haɗa kayansa yana zaman lugudar leɓe su zarto ma basu tafi ba suna nan zaune kalma ɗaya biyu su jefa tasu abin ka da gidan yawa yadda kukasan daman sun jima da su zarto waina magajiya ta soya musu ta basu ci sukai suna mata godiya

Ikon Allah wallahi zarto bakaramin sa'a kuka ci ba da magajiya ta baku wannan wainar tata da take ganin in tabawa mutum kyauta kamar ta mai gafara ne


bata kula shi ba ta ci gaba da sallamar mutanan da suke jiranta da misalin ƙarfe tara suka tafi sallama sukai musu bayan sun ce in sha Allah wata ran zasu dawo dinana ne ya kalli

Please Login or Register in order to submit comment