Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

QUEEN OF WRITER πŸ“```

_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *ZUCIYAπŸ’”πŸ”πŸ’”*

_Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._



*Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🀱 QUEEN OF WRITER πŸ“ nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji ✨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINA😍_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe maikyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🀱 QUEEN OF WRITER πŸ“ HAUSA NOVELS πŸ“š MRS_MLM TAKUCEπŸ₯°πŸ₯°*



................................βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“


........................


*INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🀱 QUEEN OF WRITER πŸ“ HAUSA NOVELS πŸ“š MRS_MLM)*



*Page 71 to 80*


"Innalillahi wa'inna ilaihin Rajuun tomeke damunshi" Cewar mama Cikin Nuna damuwa


"*Zuciya* yanada matsala damacan a zuciyarsa yanzun abun k'aruwa yake, dan Allah kuzo muje kuga halinda yake ciki bansaniba ko yafalka,"

"Kuje Allah yatsare yabashi lafiya nima zanzo naganshi wani Lokacin" Cewar mama Cikin tausayawa domin Adeel mutumin Kirkine batasan iyakacin alkhairansa dasuka samuba


Cikin sauri Khairy tasaka hijab d'inta sukafito sukawuce,


Dukansu suna Babban d'akinda Akaware Masa yanzu ya farfad'o sai Sannu suke Masa Daddy kuwa sai harara yake aikamasa Sarkin gabas Fad'a yakewa daddy Kan yasassauta wannan tsanar ga talaka Kuma yabari Adeel ya Aure Wadda yakeso,

Shigowa d'akin Sukayi da sallama Abid ne gaba sai Naina dake rik'e da Hannun Khairy tindasuka Shiga d'akin Gaban Khairy yasoma tsananta fad'uwa yayinda Adeel kuwa wani Abu yaji saitin Zuciyarsa hakantasa yakafa idansa nan, janye jikinta Naina tayi Had'id'a nunamasa Khairy, ganinta yasa yamik'e zaune zumbur kamar bashiba cikin mamaki yake kallonta yakalli naina kasa hak'ura yayi yace"Nainaaa dakanki kika kawomin Khairynaaaaaa,"?



Girgizamasa Kai tayi tareda murmushin k'arfin hali Domin tanajin zafi da d'acin yarda yakeson Khairy inama itace yakeso haka Saidai Kuma *ZUCIYA* baruwanta da mafi kusanci idantatashi Wanda takeso kawai tasani dole ta hak'ura da Adeel domin kodatace ta Aurashe bazata Samu Koda Rabin sonda yakewa Khairy bane duka zuciyarsa tana gareta,


Karon farko dayaji kunyar had'a idanuwada Naina, kallonta yake Tabbas Naina tanada Kyau natsuwa kunya Saidai shi zuciyarsa Khairy kawai takeso amma dukda hakan zaibata mazauni cikin zuciyarsa domin yafahimce tanasonshi dayawa,



"Eh Lalle yanzu lalacewar taki hartakai kiwanko k'afa kizo dubashi kuma duka gasa'o'inki bawanda zaki iyagaidawa cikinmu, kodayake laifin na Adeel shida yadage saike yake neman bijirewa maganarmu waishi *ZUCIYA* maid'aukeda soyayya, ke kuma Saboda Rashin sanin ciwon Kai shine zakije kihad'a numfashi dasu harda kawomuna ita waike Naina sakaryar inace,"?



"Mommy hakanfa badaidai bane to meye laifinta Dan........." Marinda yasauka Kan fuskarta yasata saurin yin shuru Ummantace tamareta


"Banza sakarya shasha wadda batasan inakemata Ciwo ba idankika sake magana saina fasamiki baki Kuma kece zai Aura bawai itaba,"


Hawaye sukasoma zubadaga fuskarta tace"Umma kinasona dan Allah ki aurardani indazanyi daraja da k'ima ba inda ba'asona nikam na hak'ura da ya Adeel Koda kuwa mutuwa Zanyi dasonsa Ayanzu na haramtawa kaina Auransa, kubarshi ya Aure Wadda yakeso tinda ba Addini bane ya haramta hakan nidai yanzu na hak'ura dashi Bazan Aureshi ba," tanagama maganar tafice da gudu tana kuka

Mik'ewa Adeel yayi Cikin tafiyar Marasa lafiya yasoma kiranta"My Naina! My Naina!! My Naina!!! Amma inatabar Asibitin duka dole yatsaya tareda dafekansa


"To ai shikenan kanta tayiwa tindatace hakan kaikuwa saika Aure Wadda tafimika jininka d'in," cewar Umma tabar Asibitin itama


Juyawa Khairy sukayi zasufita cikin Sanyin jiki domin taji tausayin Naina Gaskiya,

"Kada kibarni Khairynaaaaaa" Cewar Adeel yana langab'ar dakansa


"Lokaci yayi kuwa da dole kubar juna, ke inbanda zari kina y'ar talakawa zakisawa zuciyarki k'aunar d'anmasu Kud'i? Inakika tab'a Ganin had'uwar Auduga da manja? Natsane ki bawai ke kad'aiba duka talaka bana k'aunarsa Araina Saidai ki kasance A zuciyar d'ana bawai A surukataba bakud'in kukesoba shine kuka asircemin d'a to Alhmdllh kunyi nasara Amma bana k'aunarki Domin kintaso cikin jinin talauci Ni maikud'ine wadda dama zuciyoyinmu basa k'aunar talaka za'ayi Auran Amma ba hannuna Aciki Kuma dole saika Aure y'ar abokina Azma" Daddy yanagama maganar yafice shida mommy


Kuka Khairy take aranta tanafad'in wannan wane Irin bala'i ne waimeyasa su masu Kud'i basusan darajar talakaba? Meyasa masu Kud'i basa k'aunar talaka,"?


"Ni Zanyi muku tsaye komai yakasance tinda kunason juna yarinya kada kifad'ama Iyayenki komai daya faru Nan Amma gobe in Sha Allah Za'a d'aura Aure, yanzu muje dukanmu muga Iyayenki," Cewar Sarkin gabas

Taresuka nufe gida, anyi sa'a kuwa baba yadawo daga kasuwa nansuka tattauna Kan maganar Kuma Alhmdllh Baba yafahimcesu gobe Za'a d'aura Auran,



.............

Naina kuwa tana zuwa gida duk Wani Abunda zata buk'ata d'aukar Abunta tayi dama tanada viser tahau jirgi tawuce direct Istanbul..



Duk Wani Abu da Za'a buk'ata b'angaren Khairy Adell ne yabayar Kud'i masu yawa yazube musu Bayan kyautar da Sarkin gabas yamusu


Rana Bata K'arya Saidai uwar d'a tayi kunya Domin A yaune mutane suka Shaida d'aurin Auren Adeel da matansa biyu Khairy da Azma, harkar masu Kud'i Saidai aka Babbanta sadakinsu Domin na Khairy Adeel Yabiya dubu 50,0000 saboda yakashe Kud'i dayawa, na Azma Kuwa dubu 20,0000 Daddy yabiya.....................




_BASEERATA ITACE ARZIKINA 😍_



WhatsApp number 07031012948
OR
07064904617


*ZUCIYAπŸ’”πŸ”πŸ’”*
```FREE BOOK```


_APRIL (4) 2024_



_RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🀱..._

```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN πŸ’ž ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE πŸ’žSTORY....(28) TAWA K'ADDARAR 😒 FREE BOOK..., (29)GUBAR MATSAFA!!! HORROR STORY β˜ οΈπŸ’€πŸ‘ΉπŸ˜ˆ... (30)NUR RAINON D'AN FASHI!!! FREE BOOK. (31) ZUCIYAπŸ’”πŸ”πŸ’”...Free book.....
loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🀱 QUEEN OF WRITER πŸ“```

_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *ZUCIYAπŸ’”πŸ”πŸ’”*

_Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._



*Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🀱 QUEEN OF WRITER πŸ“ nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji ✨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINA😍_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe maikyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🀱 QUEEN OF WRITER πŸ“ HAUSA NOVELS πŸ“š MRS_MLM TAKUCEπŸ₯°πŸ₯°*



................................βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“


........................


*INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🀱 QUEEN OF WRITER πŸ“ HAUSA NOVELS πŸ“š MRS_MLM)*



*Page 81 to 90*


_Tuesday 16/4/2024 April_



Tinda yajicewar And'aura Auransa da Khairy wani irin farinciki yalullub'eshi washe Baki kawai yake yanagaisawa da mutane, K'asaitaccen reception Abokansa suka shirya musu party Saidai iyasu kawai Dan Khairy takafe kanbazataje wannan bidi'arba, d'auko Khairy sukayi direct gidansu akawuce da ita zaune take tanashare hawaye itak'ad'ai bakowa d'akin mik'ewa tayi tayishiga band'aki tawanke fuskarta tarufe k'ofar da makulli tayi kwanciyarta,



Adeel ne Zaune gaban Daddy saifad'a yake zabgamasa

"Tinkan Raina yab'aci Ina umartarka dakaje kad'auko matarka kawuce da ita gidanka"


"Amma Daddy ko Khairy dake uwargida ai turawa nayisu Abid suka d'aukota Kuma batak'iba Hakama Iyayenta saitane zatace waisainazo dakaina Kuma sai Iyayenta sugoyamata baya wacece ita to,"?



"Ita y'armasu gatace danhaka dole ayimata gata domin ita jinin masu Kud'ice ba jinin talauciba Dan Haka dole kayi musu yarda sukeso"


"Amma Daddy......,"

"Wai yaushene Adeel muka soma musayar yawu? Yaushe mukafara jera kafad'a dakai,"?



"Hunmn Sanda yasoma Alak'ada talakawa mana yanzu kayi Magana ace danbaka haife yarobane yasa kake matsamishi" Cewar Mommy


"Eh Lalle aikinyi Gaskiya tinda yafara ma'amala da talakawa Komai nasa yasauya shiyasa kowacce dak'ik'a dake bugawa nake k'ara tsanar talaka natsane talaka fiyeda yarda zaku fahimce Abunda nake nufin banason talauci haka banason talaka Adeel wllh Wllh Wllh kaji nagama gifta rayuwata muddin bakej yanzu kad'auko Azma ba ranka saiyayi mugun b'aci fiyeda yarda kakezato, tashi kabani guri Shashan banza dabaisan gataba,"

Mik'ewa Adeel yayi kansa yana saramasa Ranarsa tafarinciki gashi duka anb'atamasa ita dab'acin Rai yanzu Khairy tanacan itak'ad'ai shin idanmataji shine yad'auko Azma meye zaifaru? Zancen Gaskiya shikansa yasan baikyautaba, fitowa yayi yashiga motar Abid cikin Sanyin muryarsa yace"Muje gidansu yarinyar kasaniba" daga haka yakwantarda kansa jikin kujerar motar baisake magana.



Kallonsa Abid yayi cikin tausayawa duk yarame Sosai gashi bamaison hayaniyaba Kuma anhad'ashi da Mata biyu,
Gidan sukanufa Hong sukayi saida gateman d'in yalek'a ganinsu Abid yasaka Cikin fara'a yabud'e sukashiga, parking Abid yayi yace"Munzofa Ango"

"Kashiga kasa sufito da ita d'in,"


"Habadai kaidai kake Ango aikaine zaka Shiga Kayi hak'uri komai zaiwuce please kaje, lokaci k'ara tafiya yake kuma kasan kabar wata Agida itak'ad'ai,"

Baicemasa komai ba yafito yashiga palourn da Sallama abun mamaki kamar ba Amarya ba Zaune take k'afa d'aya Kan d'aya tana taunar cingom tareda latsar wayarta batako kallesaba balantana ta ansa, Mummy ce tafito tana Fad'in"au waikai sai yanzu kazo tojeka kajira gatanan zuwa,"

Baicemata komaiba yakoma inda Abid takaici yama hanashi magana, Ak'alla sunkai Awa d'aya sannan suka fito da ita K'arin walak'ancinma wata motar tashiga batasuba, Haka sukawuce Adeel sai huci yake na fushi, saida Suka Isa komai yayi settling sannan Abid Yawuce gida,


Baikobi takantaba d'akin Khairy yawuce yayita nocking Bata bud'eba Hakan yatabbatar masa tayi fushi jiki sab'ule yakoma d'akinsa tareda dannawa tasa k'ofar key yawatsa ruwa bayan yayi Sallah yakwanta yanatinaninsa har bacci b'arawo yasaceshi,.


Khairy kuwa Sarai tajishi dagangan tak'yaleshi domin yagama b'atamata Rai tasan dole yafison Azma saboda dabata Mahimmanci saboda Itace kalarsa y'ar masu Kud'i, inama ace Naina ya Aura ita wallahi dabazata Shiga damuwa hakanba dan tagama lura Naina mutuniyar Arzikice, da wannan tunanukan bacci ya d'auketa..




Azma Kuwa wanka tayi tasaka arnar kayan baccinta tazauna jiransa Saidai har bacci b'arawo yasaceta bako Alamarshi....


TO DUKANKU ASSUBAH TAGARI.....


NIMADAI NATAFI NA HUTA IDONA CIWO KAMAR ZASU FITO WLLH BARI NATSANA HAKAN KADA NASOMA TYPING ERROR DAN WLLH IDONA SAI AHANKALI DAMA NACE MUKU IDONA CIWO SUKE, KUTAYANI ADDU'A ALLAH YABAN LAFIYAR IDONA..........


_BASEERAT ITACE ARZIKINA 😍_



WhatsApp number 07064904617
Or
07031012948

*ZUCIYAπŸ’”πŸ”πŸ’”*
```FREE BOOK```


_APRIL (4) 2024_



_RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🀱..._

```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN πŸ’ž ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE πŸ’žSTORY....(28) TAWA K'ADDARAR 😒 FREE BOOK..., (29)GUBAR MATSAFA!!! HORROR STORY β˜ οΈπŸ’€πŸ‘ΉπŸ˜ˆ... (30)NUR RAINON D'AN FASHI!!! FREE BOOK. (31) ZUCIYAπŸ’”πŸ”πŸ’”...Free book.....
loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🀱 QUEEN OF WRITER πŸ“```

_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *ZUCIYAπŸ’”πŸ”πŸ’”*

_Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._



*Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🀱 QUEEN OF WRITER πŸ“ nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji ✨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINA😍_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe maikyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar 🀱 QUEEN OF WRITER πŸ“ HAUSA NOVELS πŸ“š MRS_MLM TAKUCEπŸ₯°πŸ₯°*



................................βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“βœ“


........................


*INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🀱 QUEEN OF WRITER πŸ“ HAUSA NOVELS πŸ“š MRS_MLM)*


*Page 91 to 98*


Assubar fari Wayarsa tasoma k'ara domin yasaita alarm's Mik'ewa yayi idanuwansa cikeda bacci yashiga toilet alwala yad'aura yafito jallabiyarsa Fara sol yasaka d'akin Khairy yaje yayi nocking but bata bud'eba amma dai saita masa gyaran murya Alamar ita sallarma take, murmushi yayi yace wato harkintashi kenan,

D'akin Azma yaje yanatab'a handle d'in k'ofar tabud'e hakan yatabbatar masabud'e d'akinma yakwana shiga yayida sallama bakowa palourn kuma tsitt shi saiyazuma yaga yarda paloeun yake dan baishiga d'akinba gaba d'aya, bedroom d'in yashiga cikin blanket yahangota k'udundune sai baccinta takesha hankali Kwance, wurin gadon yajetareda bubbuga gefen gadon yana Fad'in"kitashi kiyi sallah" kalmarda yakemaimaitama Akunne Kenan

"Naji dalla mlm kaje zantashi" tafad'a tana k'ara tura kanta cikin pillow


"Bafazanbarkiba saikintashi gwandama kimik'e" Cewar Adeel yana k'ok'arin fisge pillow


Mik'ewa zaune tayi tana turabaki "haba Dan Allah meye haka nifa ba'a takuramin idan Ina bacci ba'a tashina sai Sanda nagadama naketashi kadainamin haka Adeel"



D'auke kansa yayi daga kallonta Musamman dayayi arbada tsinanniyar rigarda tasaka "Aikuwa k'a'idar zatasauya domin Nan bacan bane Nan gidanane kuma bazan lamunce wasada ibada danma kisani" yana maganar yafice jin anashirin tada sallah masallacin k'ofar gidan nasa yashiga balaifi masallacin yanacika domin mutanen Unguwar sunashiga ciki shine yayi masallacin tinkan yadawo gidan kuma yabud'ashi shiyasa mutane sukecika, koda Akagama sallah baidawo Gidanba Saida rana tasoma fitowa sannan yadawo bakin gate suka gaisa da maigadinsa Wayarsa yaciro yasaka Kiran Abid ringing 2 Abid yad'auka"Angon macce biyu Rana d'aya na Khairy da Azma farar miya da jar miya," yak'arasa maganar yana dariya


Shima dariya yayi dan yalura Abid bak'aramin A bane yanabashi ciwon kai musamman Kan Aurannan Kullum Cikin zolayarsa yake, amma yana k'aunar Abid fiyeda kansama,


"Hunmmm kaidai Bari kawai anhad'ani da fama dai yarinyar dagani ba tarbiya yanzuma saida nayi fad'a da ita daga tashinta sallah, wllh akwai damuwa zamana da ita haushinta nakeji"


"Uhnmm Allah dai ya Kyauta kawai yakuma bada zaman lafiya amma dai saika k'ara hak'uri Kuma kayi Adalci gamida tsoron Allah, Kuma kayi takatsantsan domin Daddy yananan daram,"


"Uhunm hakane Allah ya Kyauta Kam nikaina inatsoron Lamarin Daddy gashi baiyi Sa'ar mataba da ace y'armasu tarbiya yasamo y'artalakawan aida taganar dashi hanya"



Hahahaha"Kai mutumina bakada dama yanzu mom d'in taka zakacewa Haka Lalle Adeel"


"Ai Gaskiya d'ayace wllh Abid da ace Matar kirkice dasaidai tamasa nasiha kan wannan Ra'ayin nasa amma dayake duka kanwar jace shikenan Akahad'e wllh wani sa'inma gwanda Auran y'ay'an talakawan sunfi tarbiya wllahi"



"Saboda kasami d'aya tafad'a *ZUCIYARKA* shiyasa kake Fad'ar Hakan ba,"


"A'a wllh zancen Gaskiya ne dai," kaga nadawo gida Barinaje nayi aikin lallashi jiya rufemin k'ofa akayi Mata 2 amma nikad'ai nakwana"


Dariya Abid yasoma masa, kanyayi magana Adeel yakashe Wayarsa yana Fad'in mugu Kawai,


D'akinta yanufa asa'a kuwa yana bud'e da Sallama yashiga bakowa palourn sai k'amshin turaruka ketashi komai tsaf dad'in ganin hakana yaji Shiga bedroom yayi zaune yaganta tasha kwalliyarta da plate tadafa indomie Abunta tanaci Kamar batada dama kallonta yatsayi tamasa Kyau, sanye take Cikin rigada skeet na Atamfa kalar sky blue tamurza d'aurin d'ankwalli tafidda jelar gashinta d'aya abayanta, Jin Alamar anakallonta yasa tawaigo shitagani tsaye sau d'aya takallesa tad'auke bawai dantagaji da kallonsaba kobatasan kallonsaba a'a saboda tana fushi dashine dole itama yasan maidarajace dan tana y'artalakawa bashizaisa tajure walak'anci ba,

K'arasa shigowa yayi tareda zama Gabanta yatankwashe k'afafunsa yazubamata Ido cikeda k'auna,

Tsalguwa tayi dakallonta tadainacin abunci tareda d'auke kanta gefe,

Murmushi yasaki yace"Ooohhhh Amarya tana fushida angonta Kuma first night tabarshi shik'ad'ai yana zarar ido da rungumar pillow tamkar gwabro Anya kuwa Amaryar tana k'aunar Angon,"? yak'arasa maganar yana wani B'ata fuska da juya baya waiyayi fushi,.



Dariya yabata Sosai takasa hak'ura Saida tadara juyowa yayi shima cikin murmushi yace"to kibani hak'uri, kibawa Jan K'osai hak'uri"


Aikuwa tak'ara fashewa da dariya Sosai harda rik'eciki , kallonta Kawai yake cikeda Jindad'i yace"to kiyi hak'uri kinji matata wllahi banyi danna b'atamiki raiba dan Allah kiyafemin kuma tayani Addu'a Kan Daddy dayake...,"


Shiiii "wannanfa yawuce zaujiii na hak'ura ai"


"Najidad'in Sabon sunana zaujiii,"



Hunmmmm"ai Kuwa hanzu Akafara Indai baka sababin sunaye ne,"


"Masha Allah matata Allah yamiki Albarka nifa yunwa nakeji tinjiya banci Komai ba" yak'arasa maganar yana shafa cikinsa


"Ah Bari nakawo maka ai nadafa indomie" fita d'akin tayi


Kawomasa tayi taresukaci harsuka k'oshi nocking k'ofarne yatasheshi yakoda yaje girki kine daga Mom ansa kawai yayi ya'aje kan table danshi yak'oshi d'akinsa yashige yawatsa ruwa yadawo yakwanta take bacci yad'aukesa, sai kusan

Azma kuwa tashinda yamata yana fita tasake kwanciyarta Bata tashiba sai 11:00 tana tashi kuma yunwa takorota waje tazauna taci Abunta sannan takoma d'aki tayi wanka wasu arnar Rigada wando tasaka tafito tanufe d'akin Adeel, bacci yake Hankali kwance cikin baccinsa yakeji wani sak'o dabai tab'a K'arb'a Atinaninsa mafalkine Jin abun yana yawa yasa yabud'e idanuwansa, mamaki Abun yabasa Azma ce Kwance kan k'irjinsa saiwani salo takemasa, tureta yayi Had'id'a d'aure fuska yace"waike Bakida kunya ne ko kamun Kai,"



Turabaki tayi"tomeye Abun kunya kaifa mijina ne mezanyiwa kamunkai? Nifa hakkena nakeson kaban,"



Mik'ewa yayi zaune tareda sake Baki galala yana kallonta tayi matik'ar bashi mamaki Had'id'a tsoro take Aransa yasoma zargin Abubuwa da dama tareda ita, baidawo daga duniyar mamakinsaba saijin tana k'ok'arin sake rungumarsa, da sauri ya wuntsila baya yace"Anya kuwa kanki d'aya yarinyar Nan,"?


Kukan kissa tasamasa tana neman Shiga jikinsa aida sauri yabar mata d'akin domin aransa yaji Yana zaginta, amma zaisaka mata Ido Had'id'a bincikar Gaskiyar Abunda yake zargi gameda da ita,



Bincike yasoma kanta cikin hikima Batareda tasan hakan yakeba,


.............................


Tinda takoma Istanbul batasake

Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment