Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

yaji dad'in haka Kuma ya d'auki Alkawarin bazai barta ba zai nuna mata ba duka aka taru aka Zama d'aya ba kwantar da i'ta yai yana sunbatar ko'ina na jikinta yafi mayar da hankalinshi kan nonuwanta domin a jikin mace Yana masifar son nono Haka ya ringa tsotsar su yana zuk'o nipples d'inta ƙaƙƙame shi take domin duk ya gama kashe mata jiki da salonsa a hankali yake fitar da numfashi gangarowa yayi kasanta inda yake atsaf tace fingering d'inta yake so yayi Amma ya rasa ta yanda zai fara domin a matse take a Hankali ya zare hannunsa bakinsa ya kai ya fara sucking d'inta wani i'rin nishi tayi tare da Kara ware masa kafa sosai ya ringa tsotsa yana zuk'o belinta salo mai tsayawa mutum a rai haka ya ringa mata kok'arin zare bakinsa yake Amma taki bashi damar haka domin Bata so ya Bari kasancewar tana jin dad'in hak'an, da kyar ya i'ya zare bakinsa "plz.." had'e bakinsu yai yana juya harshensa a ciki hawaye samanta yayi sosai yana murzawa nonuwanta a hankali ya fara kok'arin shigarta lokacin d'aya ta fara jin wani yanayi zafi ne ya fara ratsata kok'arin tureshi take Amma ya Mata k'yak'yawa rik'o kwace bakinta tayi tare dasa Masa kuka "wlh a a dan Allah karkayi da zafi" tana maganar tana tureshi kara jawota yai yana mai ƙaƙƙameta "karki min haka dan Allah bazan i'ya barin ki ba ki tausaya min..." Kuka ta saka Masa wiwi harda majina domin ta raina kanta da tasa haka zataji zafi wlh ko mutuwa zaiyi bazata Amince Masa ba da kyar da sud'in goshi ya shigeta shi k'anshi yasha wahala kasancewar shine Rana na farko daya Fara sex dukkansu biyu sun galabaita shi kuka i'ta kuka an rasa mai rarrashin want i'ta tana kuk'an azaba shi kuwa na dad'in yake yi matseta gam gam yayi Yana aikin hak'arta "lna kaunarki wlh bazan barki ba wayyo kina da dad'i Sajidana" sosai yake zuba mata surutai Amma a hankali kar a jiyo halin da suke ciki ta galabaita sosai domin taji jiki bashi ya barta ba sai tsakiyar dare lokcin yaji ya Gamsu rumgumeta yai sosai a jikinsa Yana lasan hawayen ta "ki daina kuka Sajida kin sani farinciki lna kaunarki sosai bazan barki ba" shuru tayi ta kasa ko motsi yin duniyar nan yayi tayi Masa Magana Amma taki a Daren ya taimaka mata tayi wanka shima sai da ya lallabata sosai ya gasa mata jiki zanin gadon ya wanke tas tare da shinfid'a wani lallabata yai har tayi barci kallonta yai ganin fusk'anta ya kunbura saboda tsananin kuka wani mugum tausayinta ne ya kamashi a Haka har yaji Kiran sallah da sauri ya mike ya lallaba yabar gidan tun daga wannan lokacin ya ringa riritata ta sameta sosai... iska da taji an hura mata ne ya dawo da i'ta daga duniyar tunanin data fad'a "tunanin mai kike?" Share hawayen fusk'anta tayi kafin tace "na tuna lokacin daka farkeni lna kuka da magiya Amma Saida kacini..." d'an dariya yai tare da zuge zip d'in riganta "humm bakinsan yanda naji bane lokacin Dana shigeki wlh ji nayi kamar nayi ihu dan dad'i kawai bana so aji halin da muke ciki ne nayi shuru..." Rigan jikinta ya cire mata tare da balle bran d'inta sosai ya shiga wasa dasu Sajida tace "yanzun bazaka Bari ba..." lumshe i'donuwa yai tare da d'aura bakinshi saman nipples d'inta "kin sani da zan iya hakura wlh dana barki.." sai da yaji ta sosai tana masa kuk'an shagwaɓa Amma sai da yaci bayan sun nutsu ne ya lura jikinta da zazzabi cikin rikicewa yace "Baki da lafiya ne?" Lumshe ldo tayi tare da kwantar da k'anta saman kafad'arshi "zazzabi ne kawai kuma zai dena.." wanka sukayi sannan ta taje part d'in su rauda ta d'auko mata abinda zata bukata Anas ne ya mayar da i'ta asibiti bayan ta d'auki Abinci taimaka mata yai da saura kayan suka nufi cikin asibitin lokacin daya suka karasa har kasa ya gaishesu tare da musu ta'aziya ajiye kayan hannunta Sajida tayi wani i'rin jiri taji yana d'ibarta Alhj sa'id ne ya lura da yanayin da take ciki nufota yai Yana tambayar ta "lafiyarki kuwa?" kamshi turashensa da ya daki hancinta ne yasata juya fusk'anta tana mai kare hancinta Kama hannunta yai da sauri Anas ya kalleta wani i'rin bugawa gabansa yake yi haka kawai yaji wanan yanayin kafin Alhj ya karaso tayi kasa tare da dafe kanta da sauri ya kamota jikinshi Amma lna ta riga ta suma nan hankalin kowa ya dawo k'ansu Hajiya kuwa kuka ta kasa ganin 'ya'ya duka na niman mutuwa gado aka ba Sajida Anas nanan yaki tafiya Likita ne ya kallesu tare da mikawa Alhj farar takarda karba yai tare da bud'ewa gabansa na wani i'rin bugawa runtsa ido yai lokacin daya ga sakamako Sajida na d'auke da ciki har na wata hud'u innalilahi kawai yace Yana kokari fad'uwa Abbu ne ya taro shi tare da fad'in "lafiya Sa'id maiya faru?" Kallon Hajiya saratu yai ya kasa ma magana hawaye ne ya gangaro masa sai da yayi kuka sosai Abbu nata Masa Magana Amma yaki tanka Masa yayi Mai isarsa kafin ya hurga mata takarda "yayi k'yau wlh ba abinda zance dake sai Allah ya i'sa ga sakamakon ki nan ki Fara gani tun ana duniya kina kiran Yar wasu da Karuwa kinbi kin tsangwami yarinya gashi 'yarki 'Yarki Sajida cikine da i'ta harna wata hud'u ihu Hajiya ta saka lokacin da ta Gama ganin sakamakon kuka ta ringa yi wiwi dafe kai Anas hayaniyar su ne ya tada Sajida kallon Hajiya tayi tace "lafiya Hajiya?" Cikin fushi Hajiya ta danko wiyarta "Ni Zaki tozarta ni Zaki ciwa mutumcin iye! Ni Sajida...!!" Mari taji har Guda biyu tana d'agowa taga Alhj Yana Shirin Kai Mata na uku sai Abbu ya riƙe Masa hannu "haba meye haka? Komai yayi zafi maganinsa Allah koma menene hakuri zakayi" kallon Sajida yayi "dan uwarki waya Miki ciki har wata hud'u....." Jin maganar sukayi tamk'ar saukan aradu a rud'e ta ja baya tana ta'ba cikinta..... Tsawa Hajiya ta daka mata "ba magana ake miki ba..." Kallon Anas tayi shima i'ta yake kallo murya na rawa tace "Anas.... Da sauri Hajiya ta nufeshi tana Shirin sauk'e Masa kwanton masifa taji Alhj yace "karki yarda ba huriminki bane..." Tsayawa tayi cak "ANAS..." Alhj ya Kira sunansa sunkuyar da kai yayi kasa kafin ya Amsa "kai ka mata cikin?" d'agowa yai yana kallon Sajida sannan ya kalli hajiya ya tsayar da kallonsa Kan Alhj dakewa yayi sosai kafin yace.......

_kafi yace wani Abu nima nace Hummm Hakan yamin 🤣🤣 shagali shagali wayaga Hajiya saratu da goyon d'an shege.... Kai Amma abin yayi_


*Aysha j.b*
67_68 +

~shafin kyauta~

*Not Editing*😎

"a a Banida ,alaka da cikin jikinta" , wani i'rin juyi Sajida tayi da niyar saukowa amma kafin ta kaida karasowa kasa Anas ya bar d'akin dafen k'anta tayi tare da fashewa da wani i'rin kuka. Ya zaka min haka na yarda da kai amma kana kokari cin amanata Anas! Anas!! Kira take kwala masa amma lna ko waiwayenta baiyi ba. Rufeta da duka Hajiya tayi tana masifa da kyar umman rauda ta kwaceta fad'i Hajiya take. Harira ki barni na kasheta na Huta ni zata tozarta ni zata watsawa kasa a ldo! Kuka Hajiya ta saka kamar wata yarinya tana kuka Sajida na kuka, Anas na fita ya tsaya k'asan asibitin dafe k'ansa yai kamar zaiyi kuka. Mai'yasa na mata haka? meyasa..?!
Girgiza k'ansa yai sannan ya kara gaba Saida Rauda ta kwashi sati d'aya kafin aka Sami k'anta tayi kuka har i'danunta sun kod'e bata san tana son mai sunan uncle ba ,sai Yanzun da baya raye Abinci sai anyi da gaske take ci yanzun ma tana zaune a d'akinta ummanta ne ta shigo kasancewar har yanzun bata tafi ba amma Abbu ya tafi i'tama suna Shirin tafiya Kenan dan tace kafarta kafar rauda tana zaune ringingine ka fleet d'in Abinci a gabanta hannunta na dafe da cikinta i'danunta a lumshe suke hawaye nabin kuncinta ,Magana umma ke Mata Amma Sam Bata jinta shuru umma tayi tana kallonta i'donta ne ya kawo ruwa kamar zatayi kuka domin wani mugum tausayin rauda takeji sam batason ganinta cikin damuwa zama tayi tare da d'an girgiza ta a Hankali ta bud'e rinannun ldanunta tare da watsawa cikin ldanun ummanta sosai tashin hankali ya bayyana karara fusak'an ummanta ganin yanda ldanun rauda suka koma ,kama hannuwanta tayi cikin sanyi murya ta kira sunanta. mamana maiyasa kike yawan saka damuwa a ranki kullun kuka kuka.... haba uwata kiyi hakuri mana ko so kike abinda ke cikin ki ya samu... bata karasa maganarta ba RAUDA ta faɗa jikinta tare da fashewa da wani irin kuka kuka take sosai kuƙan da ya haddasa ma hajiya wacce shigowarta kenan tashin hankali da sauri ta kama hannun rauda itama ta fashe da kuka ɗagowa rauda tayi tare da faɗin "Umma lna son mijina wlh ina matukar kaunarsa maiyasa ban nuna masa kaunar da nake masa ba har yabarni!! farouq yana sona yana kaunata yafi son farincikina fiye da komai ya gwammace ni in koshi shi yayi kwanan yunwa duk lokacin da nake cikin damuwa sai ya nuna yafi damuwa lna son mijina lna matukar kaunarsa lokacin da nake bukatar kasancewa da mijina wayyo ya zanyi umma ya zanyi hajiya farouq ya barni yabar baby,nsa kullun in mun kwanta hannunsa na cikina bashi da buri wanda ya huce in haihu in haifa masa mai kama dani in zaba mata sunan da nake so..
kuka ne yaci karfinta hajiya tace "Ya zanyi ni SARATU ga damuwar sajida ga taki ga sharin umaru wayyo Allah ka kawo mini ɗauki rauda ki yafemin.... dan Allah harira kisa baki rauda ta yafeni ko zanyi sanyi a raina" kallon rauda umma tayi da sauri rauda tace "hajiya ni baki min komai ba na yafe miki na yafe miki..." umma tace "masha Allah naji daɗi zo kici abinci" marerecewa rauda tayi kamar zatayi kuka yanzun da farouq na nan shi zai bata a baki duk da rashin lafiyarsa amma a haka yake tarairayanta tare da nuna mata kulawa wasu zafafan hawayene suka wanke mata fuska a hankali ta furta . nayi rashi nayi rashin masoyi na hakiƙa nayi rashin adalin namiji mutumin da bai taɓa bata min ba, mitumin da kona ɓata masa baya nunawa ya damesa wayyo rayuwa shiƙenan... wai rauda so kike ki illata abin dake cikinki ne ko so kike farouq yaji haushinki kina ƙin cin abinci kinsan baki kaɗai bace ba, maganar ummace ta katseta da sauri taja abincin gabanta . a'a ummana zanci bana so farouqna yayi fushi dani , tana cin abincin tana zubda kwalla kaɗan ya rage umma batayi kuka ba dauriya kawai taƙe hajiya ƙan fita tayi cusa abincin kawai taƙeyi....
lokaci nata tafiya abubuwa nata faruwa da mai daɗi da akasin sa ciki kuwa harda komawar rauda Makurɗi inda da kyar hajiya ta yarda tayi kuka sosai domin bata so haka ba tafi so rauda ta haihu a ɗakinta ga damuwar sajida wanda bata da lshashiyar lafiya ta watsar da lamarin anas tunda suka dawo gida bai waiwayeta ba sai da tayi wata ya kirata yake shirya mata kariya sai da ya gama surutushi tas kafin tace. nagode da abin kamin duniyace wallahi ban taɓa zaton zaka yaudareni ba ban taɓa zaton zaka min haka a rayuwata ba ... duk maganar da suke a kunnin hajiya kasancewar ta saki karan wayar da sauri ya tari numfashinta. ba haka bane wlh ba yaudara bace lna sanki har gobe naki amsawa ne kawai dan nasan dole maganar cikin zai je kunnin mahaifana ni kuma bana son haka ta kasance amma wlh banyi haka da wani nufi ba ki gane sajida Allah ya saukeki lafiya zamu zama abu ɗaya... ANAS kenan maganar aure babu tsakani na da kai na barka badan bana sanka ba, kadai kawai ka cire ni daga cikin zuciyarka.... daga haka ta kashe wayarta tare da fashewa da kuka sosai hajiya taji tausayin yarta haka ta rumgumeta suna kuka...
yau rauda na cikin farin cikin kasancewar Aunty fati ta kawo mata ziyara sosai take kaunar matan mata mai kirki taji matukar mamaki yanda mutanen gidan suka santa amma sai ta share kawai tana ɗaki zaune ta mimmiƙe kafafunta da suka kunbura wayarta ne a hannunta tana kallon hotunansu ita da farouq da sajida ji kawai taji an rumgumeta tare da faɗin.

STORY CONTINUES BELOW


YOU'LL ALSO LIKE


MR ARROGANT
5.9K
798
Mr Arrogant lbry ne akan wani 'dan sandae gsky Wanda yake ceto rayuwar wata yarinya daga sharrin aminin mahaifinta.

SANADIN MATAR UBA
15.7K
190
Lbr nehh akan wani azzalumin uba daya yi sanadin gurbata rayuwar yarsa ta cikin sa

YA JI TA MATA
57.3K
6.1K
Wannan labari me suna YA JI TA MATA shine littafina na uku.... Labarin wani saurayi ne Wanda bashida aiki sai zina, a cewar sa ba laifinsa bane Allah ne yayi sa hariji...

YAR'AIKI
22.3K
700
U all know nobody need to be alone without parent. This is a story of a girl called nafeesat which lost her parent,she became house girl,at the house she is working she...

ƁANGARE BIYU Yan luwaɗi Yan lesbian
120K
2.1K
labari mai tsuma zuciya da kashe gangan jiki labari mai ciƙe da sarkakiya cin amana butulci tare da son zuciya...

MY BESTIE'S HUSBAND
33.3K
2.1K
MIJIN AMIÑIYATA Lbrn wasu aminai da suka kasance basa rabuwa sai kwanciyar bacci, aurene ya zamo silar rabuwarsu wanda daya tayi aure tabar daya inda mijin dayar ya rinq...
oyoyo momy mai'kyau ciƙe da murna da farin ciki rauda ta rumgumi takwararta tana dariya. oyoyo babyna mai'kyau nayi missing ɗinki yarinya maikyau ta faɗi haka tare d Jan karan hancinta murmushi litel rauda tayi murmushin yake mata kyau murmushin da yake matukar fidda kamanninta da Uncle ɗinta jawo yarinyar tayi sosai ta rumgumeta. Allah sarki uncle ko kana lna yanzun oho ko karinani kamin ta'aziya mijina ya rasu gashi Allah ya haɗani da baby mai kama da kai. murmushi fati tayi sannan ta zauna tare da kamo hannun rauda da sauri rauda ta ɗago tana mata murmushi sannu aunty na da fatan kunzo lafiya ya bayan rabuwa? murza hannun rauda fati tayi kafin ta sauƙe ajiyan zuciya. "Alhamdulillah ƙanwata ya karin hakuri? kwantar da ƙanta tayi saman kafaɗar fati kafin tace. mungode Allah runtsa ldo fati tayi kafin tace "ubangiji ya gafarta masa rabbi ya baki juriya da dangana Allah ya saukeki lafiya ki cire damuwa a ranki ƙanwata umma tace bakya son cin abinci kullun kina kuka ki fauwalawa Allah lamuranki ki daina yawan kuka a yanzun yafi bukatar addu'arki fiye da kuƙanki lna fatan zaki daina ko ƙanwata... gyaɗa mata kai rauda tayi. nagode kwarai aunty na Allah ya bar zumunci lnshaAllahu zanyi yanda kika ce, Gud my sister umma daƙe tsaye wani daɗi ne taji a ranta sai yanzun ta kara tabbas da kirkin Fatima baby rauda ce tace. yauwa aunty fati mema dady yace min in faɗawa mamy? tayi maganar tana tsare uwarta da ido rauda tace. haba baby bana ce ki daina ce mata aunty fati ba kice momy kinji. cinno ɗan karamin baƙinta tayi gaba. ni ba itace momy ba sunanta aunty fati ne kece momyna dariya suka saka gabaɗayansu kafin fati tace "abbanta yace ln gaisheki sai dai bazai samu damar zuwa ba saboda aiki da yamasa yawa amma yana miki ta'aziya. rauda tace nagode kwarai Allah ya bada lada amin fati tace haka suka ringa hira abin gwanin ban sha'awa kwanan su biyu suka koma ciƙe da abubuwan alkhairi da kyar aka raba litel da rauda domin kuka tasa i'ta baza tafi ba da kyar dai rauda ta lallabata itama badan ranta yaso ba ta tafi...
bayan wata biyu rauda ta sauka lafiya inda ta samu ɗanta namiji yaro kyakkyawa hajiya tayi murna haka ma sajida wanda i'ta ma yanzun cikinta ya tsufa sosai dangi da aboƙan arziki sukayi murna rauda taga jama'a kawayenta ma sun mata kara hatta yan makarantar su Fahad da nagari da sauran aboƙanta ranar suna yaro yaci sunan mahaifinsa umar farouq amma za'a ringa kiransa Sayyadi suna zaune fahad yace "kai ikon Allah yau rauda ta zama maman Sayyadi lyee raufa kina da shekara 20 weldon yarinyar uncle ɗinta... dariya suka saka gabaɗayansu rauda tace amma fahad baka da mutumci ban kai na zama mama ba kenan? da sauri yace wa? kinfi karkisa uncle ya zaneni... bata fuska tayi tare da faɗin, kaga bana so fa ka daina kiran sunan uncle in kuma so kake nayi kuka to.. da sauri yace a'a kawata bazamuyi haka ba, Zeey tace. uhm bari nayi gida nasan yanzun haka zayyad ya dawo dariya shema'u ta saka kafin i'tama ta dauki mayafinta tare da goya ɗanta rauda nima bari naje zan biya asibiti a dubamin Ahmad baya jin daɗi (ɗanta) rauda tace. ok sai gobe kenan dan Allah kuzo da huri Zeey tace. ke saina gama hidimar mijina zanzo gwara shema'u baya gari zata iya zuwa da huri dariya rauda tayi. uhm gori ake min nagode Zeey Amma wlh saina miki tsayuwar dare Allah yasa yau zayyad ya danna miki ciki... da sauri Zeey tace.. shegiya beaty da kuwa na ja miki Allah ya isa sai naci bura na koshi kwashe sukayi da dariya hatta su fahad harda kama ciki inda sabo sun saba halin kawayensu rauda tace. shegiya jarababbiya Zeey tace besty zan kawo miki abubufa fahad yace dalla malama tafi bama so karki cuceta gwara ke kina da miji shema'u tace sharesu Rabi'a na zuwa gobe zata fara gyara mana besty sunyi shakiyancin su kala kala kafin suka tafi suka barta dasu fahad suma basu jima ba suka tafi fati tazo ta kawo mata shatara na arziki sosai rauda tayi murna sai dai wannan karon bata zo da litel rauda ba kwanan ta ɗaya ta tafi bayan sun ƙeɓe i'ta da hajiya da umma harda abbu bansan mai suka tattauna ba dai amma ina mamakin yanda suka san juna haka Sayyadi nada wata ɗaya akama sajida aiki domin ta kasa haihuwa da ƙanta sai dai ana gama mata aikin bayan an cire mata yarta mace ko kallon fusƙan yarinyar batayi ba tace ga garinku mutuwarta ya girgiza kowa rauda tayi kuka hakama hajiya (nima haka naji mutumar sosai to ta tabbata hajiya zata goya shege😎) lokacin da labari ya iske anas a firgice yazo amma koran kare hajiya ta masa yayi kuka sosai kuma yayi ladamar abinda ya mata.. tunda na haihu umma da kawaye na suke tsumani sosai da magunguna nidai a ganina bai dace a gyara ni ba tunda ba miji gareni ba kuma babu wanda yafito nimana amma lamarinsu na bani mamaki matuka ganin yanda suke tsumani gashi abubuwa sun min yawa a jikina wani maganinma bana sha sabida wani da nasha in har lna zaune ne sai inji na jiƙe gashi lna bukatar kasancewa da namijj sosai...

*BAYAN SHEKARA ƊAYA*

~Sorry my fan's a gurguje~😉

watan sayyadi takwas yayi tafiya yaro ɗan albarka mai halin Dadynsa bashi da kiriniya sam gashi da hakuri ko irin kuƙansu da damun iyaye irin na wasu ƴaƴan baya yi nono in bani na bashi ba bazai nima ba, kasancewar ya fara cin abinci da huri duk krshen sati hajiya sai ta kawo mana ziyara ga Ummul-aymana ma ta girma yarinyar sajida tana kama da Anas duk da a hoto na taɓa ganinsa shima lokacin sajida ce ta nuna min sosai naƙe son yarinyar. shekaran sayyadi ɗaya na yaye shi inda hajiya ta ɗauƙe shi suka tafi sati biyu da tafiyar su aunty fati tazo i'ta da litel rauda yarinya ta girma sosai naji daɗin zuwansu sosai lokacin da fati tace ta kawota hutu kasancewar an bada hutun makaranta murna a guna kamar na zuba ruwa a kasa insha dan daɗi bata kwana ba ta koma sosai nake kula da baby rauda yarinyar na ɗebe min kewa sosai misalin karfe takwas lna zaune saman bed bayan na gama shirin barci litel ce a cinyata tana shan barcinta umma da abbu ne suka shigo hannunsu sakale da juna murmushi nayi lokacin dana amsa sallamarsu kana na gyarawa litel kwanciyarta himar na saka sannan suka zauna ina tsakiyar su abbu ya rinƙe hannun haguna ummata ta riƙe damata shuru ne ya ziyarci ɗakin na kusan minti goma daga bisa ni umma tace. mamanah yanda ta kirani cikin sanyin murya yasa na ɗago abbu yace. RAUDAH shima kallonsa nayi shuru ne ya kara ratsa ɗakin daga bisa abbu yaci gaba RAUDA menene matsayi na a gurinki? ciƙe da faɗuwar gaba nace "MAHAIFI... kara riƙe hannuna yayin kafin yace masha Allah a matsayi na na mahaifinki ni yadace inzaɓa miki mijin aure ko ba haka ba ? gyaɗa masa kai nayi domin maganarsa ya fara sakani cikin duhu "kuma na zaba miki duk da ba zabin ranki bane amma sai kika min biyayya kika zauna dashi har zuwa yanzun da ubangiji ya ɗauki abinsa.... numfashi yaja kafin yaci gaba. yanzun kina matsayin bazaura kice ya dace ki fiddo da mijin da kike so amma RAUDAH wani hanzari ba gudu ba ina roƙon alfarma a gareki... da sauri na katseshi. haba abbu wacece ni da har zaka nimi alfarma a gareni umurnin kawai zaka bani ya mahaifina... cike da farin ciki da jin daɗin kalamanta yace. nagode Allah ya miki albarka ubangiji yasa ki gama da duniya lafiya cikin zuciyata ,nace amin umma tace nima alfarma nazo nima kallonsu nayi kafin na zame na durkusa bisa gwiwowina. "ku keda iko dani bani dake da iko da kainaba, ku faɗamin bukatarku koma menene nayi muku alkawari zanyi shi" miƙewa abbu yai tare da harɗe hannuwansa a kirjinsa murya a tausashe yace. "RAUDAH tsawon lokacin da kika kwashe banga kin kula kowa ba, kuma kinsan zaman ki a haka bazai yuhu ba, shiyasa a matsayina na mahaifinki na zaba miki miji a karo na biyu na bada ke lsha Allahu nanda sati biyu za'a ɗaura miki aure... da sauri na ɗago kaina dab ban taba tunani za'a kawo min maganar aure a dai dai wannan lokacin ba magana nake son inyi amma sai ya katse ni "alkawari kika ɗauka ƴata karki zama mai sabawa kiyi min biyayya lnsha Allahu zakiji daɗin zaɓin da namiki fiye dana baya..." ba batare da na shirya ba nace . waye mijin wanene shi ? murmushi umma tayi kafin tace *SIRRI NE* ɗan share kwallan daya zubo mata tayi kafin tace. shiƙenan umma abbu zan muku biyayya a karo na biyu..... wani irin kuka ne ya kwace mata lokacin data tuna da uncle ɗinta shiƙenan rumgumeta umma tayi itama tana hawaye nagode sosai mamana yanda kika mana biyayya ubangiji ya azurtaki da ƴaƴa nagari wanda zasu miki biyayya fiye da yanda kika mana ki bar kuka nasan da ciwo amma daurewa zakiyi kinji ƴata ubangiji ya miki albarka nagode nagode... sosai suka tausasa zuciyarta da kalamai masu sanyaya rai kafin suka fita umma ciƙe da tausayinta ta kwanta suna fita rauda ta fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciya sai maimaita kallar SIRRI NE take cikin zuciyarta ganin kuka babu maganin da zai mata yasa taje ta ɗauro alwala tayi nafila tama mijinta addu'a sosai sanna tayi lstihara alqur'ani ta buɗe tana karatu har barci ya ɗauketa . washe gari wasai ta tashi bata jin damuwar komai saima nutsuwa data samu ...

*nagode sosai masoyana da masu bibiyar littafina alherin Allah ya kai gareku lna sanku ina kaunarki sosai Allah ya barmu har a aljanna*

*sai mun haɗu a pagen pagen... basai na faɗa ba*

_200 ne cakal mtn ko transfer ta wannan number 08062715485 screen short tanan 07061631956_

*AYSHA J.B*
_Aunty jagab😎_
69_70 +

Not Editing
Yasin mura nake,

_My Wattpad fan's lna yinku Totally wlh one luv na Baku shafin nan kyauta Nagode sosai da Addu'oinku gareni.._



Tana gudanar da aiyuk'anta cikin sakin jiki sosai take kula da littel rauda tana ma yarinyar wani'irin son da batayiwa Sayyadi, Bayan kwana uku da faruwar Haka rauda ta Kira kawayenta Gabad'aya suka tace suzo harda Fahad da nagari da yamma suka iso gidan bayan ta cikasu da kayan motsa Baki sun Gama ci sun nutsu kana ta numfasa tare da sauk'e ajiyan zuciya, Rabi'a ce ta kalleta tare da fad'in “kawata menene naganki wani i'rin da fatan dai lafiya?” zamewa
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment