Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

da tafiyar ta wanda a dan kankanin lomaci ta isa rugar Surbajo . A wannan lokaci jaririyar ta tsagaita da kukan ta koma tayi luff kaman ba ita ce ke tsala wannan ihun ba ,saboda irin dumin bayan da taji na shattu yasa ta tajita kaman a cikin mahaifiyar ta take bata fito duniyar ba .
Shattu! Shattu!! Shattu!!! Ji tayi an kira suunan ta har kusan sau uku ,sam shattun bata juyowa ba ,kuma bata tsaya ta dakata da tafiyar nata ba . Tafiyan kawai take jikin ts duk a raunace ,tom me ma xatace mawa Abba da umman nata ne? Wannan shi yafi tsaya mata a kahon zuciya . Kuma tabbas tayi ma kanta alkawarin boye Asalib komai ,daga wannan rana kuma wannan lokaci watannan jaririya nata ne ,tazama diya kuma gudan jinin ta . Mareeya ce ta sha gaban Shattu hadi da ce mata" ke shattu ba magana nakeyi maki ba kinmun banza ? Ashe kin dawo ,kin san yau dinnan liman yagama cema Umma na Wai kina dawowa da kwana biyu xa'ayi biikin ki da Hard'o...maganan takeyi hankalin ta na akan Shattu sam bata lura da abun dake tare da ita ba ,sai surutu take antakowa kaman mene ,hannun ta dauke da kwaryar da tashake shi da nono har baki ta rufe shi . Tsayaawa tayi tana shirin yin masifa ganin aminiyar nata shattu bata bata amsa ba . Itakam shattu gaba tayi ta cigaba da tafiyan ta . Wani irin kara ta saki kamin Mareeya ta saki kwaryar nonon nata ta fadi kasa duka ya nonon tayi asarar shi a wannan wuri ,cikin rawar murya hadi da dagawa tana zaro idanun ta waje tace " Shattu a ina kika samu jariri?? Dan waye shi shattu???. Sakin kwaryar nonon da tayi yasaka hankalin fulanin dake nesa dasu dawowa kansu . Wanda sai a sannan Shattu ta dago lulun idanun ta wanda babu tsoro irin na fulani tace " ba nimiji bane ,ta macace kuma diyata ce .
Dafe kai Mareeya tayi yyn da sauran fulanin jin abun da Shattu tace yasa su saurin matsowa suna takowa xuwa inda suke . Kallon banza Shattu tayi masu duka har da Mareeya data kama a tsaye ta kasa motsa koda dan karamin yatsar kafarta ne.
Wuce su Shattun tayi zuciyarta na dada tafasa ta nanl nufan Garken su ,da shanayen ta tuni sun isa zuwan ta Umma ke jira a yanxu". Irin kallon da tayi masu yasaka kowa kasa cewa ufunnnn har sai da ta wuce. Innalillahi wainnailaihir rajiun . Aradun allah na dade da sanin Shattu yar iska ce ,yaudarar Hardo takeyi ,aiko hukuncin ta jifa ne a musulunci . Cewan wani saurayi wato Auro wanda ya kasance abokin Hardo ne mijin Shattu da akayi masu aure tarewa ya rage a yanxu . Kai da allah rufemun baki ,mara hali da hankali ,tom kaji kasani wlh billahi baka isa ,babu mai rabani da shattu sai mutuwa ko mutuwa rana guda ce xata dauke mu . Ni nasan halin shattu ,shattu ba mazinaciya bace ,babu mai taba ta ,ina tare da ita har abada .
Wani irin dariya Auro yayi yayin da sauran fulanin suka juya suna kus_kus kowa da gulma a cikin shi kuma tuni suka fara mawa Shattun kallon marigayi ya ,don su a wqnnan ruga tasu basa amfani da wata sharia turawa sai na musulunci kowa yayi abun da ba dai dai ba da alkurani ake yanke masa hukunci .

Wannan dan daga sama ta tsince shi ,wannan wani irin lalacewa ne ? Da auren ta taje tayi zina ?!. Cewar Auro yana bin Hanyar da Shattu tabi da wani irin kallon tsana da kyema. Aradu na fadeka shattu va haka take ba ,sai dai idan dan Hardo ne ,shine kadao mijin ta bayan shi babu wanda xai mata ciki har ta haihu . Mareeya ta kuma katse shi tana sharce kwallah .
Ai sai kiyi kuma mareeya ,nine fa Auro abakin Hardo babu abun da ya ta6a hada Hardo da Shattu .tabbas sai an yanke mata hukunci dai dai daa abun da ta aikata ,dama faduwa yazo dai dai da xama ,Baffan nata ai malami ne duk rugar nan babu mai ilimin sa har liman kuwa . Dariya wasu daga cikin fulanin suka sa ,wanda ganin haka yasa Mareeya rugawa da gudu tana bin bayan Shatttu don ta tambaye ta d'an waye a bayan ta...a tunanin ta dan Hardo ne!!.
********
Shigowa tayi bedroom din Diyyana da keta kwasar baccin ta hankalin ta kwance. Bin agogon dake makale tayi a bangon dakin nata da kallo ,kamin tabi yar nata da sanyayyar murmushi kaman tana kallon ta ko idon ta biyu ne ta hau bude bargon hadi da cewa " _"Sahanou y habibaty Ahalai y Banat... Ganin Diyana har a wannan lokacin bata farka bane yasa ta kuma ce mata" sahanou ya bintee rukhy..._

Motsawa diyana tayi hadi da dan jan bargon da tayi rufa dashi tana bude idon ta walan hadi da kara rufesu alamun baccin bai isheta ba , murmushi ta sakin ma Ummie nata cike da muryar bacci ta amsa Ummien nata da " _Yah Ummie habibty ummie y rukhy"...._
_"Naam Rukhy kalbi"._
_Ammien ta amsata tana fadin tashi safe tayi kar ki makara ,breakfast dinki ya kammalah"_
A hankali Diyana tafara bude idon nata tana sauka daga kayataccen gadon nata ,kamin ta rungume Ummie tana fadin " Ummie na Yau me kikayi mun?? Abinda Rukhy na tafi so!. Ta bata amsa a takaice tana kama hannun ta hadi da nufar privacy da ita dukan su fuskar su dauke da murmushi .
*****
BAFULLATANAN RUGA
labarin badakala akan yar fulani kunsan dai badakalan da muka zuba tsakanin gwarzon jarimi aliyu Haidar da yar bafullatanan ruga
YAR WAYE
kanannadaddiyar badakala kenan Tom yar waye ita?? Kunsan dai yanda dai cakwakiyar littafin ya kasamce ta yanda ta jero maku gwaraxan jarumai ko wanne da badakalan rayuwar sa .
YAR AIKI
tofa kalubale gareku mata ,kunsan dai yanda labarin yazo maku a kalubalance ,da cakwakiya a kasa kanannadaddiya
DIJAMA YAR FULANI
hohoho cakwakiya kanannadiyya kenan yar fulani dai karshe kenan ,kunsan yanda badakal da muka kirfa a wanga littafi Jaruman dai gwaraza ne
YAR MAULA
yar maula bana cewa komai don kunsan da akwai dumbin cakwakiya yar maula da kuma jaruman wanga littafai da muka jero su ko wa gwarxon kansa ne a wannan littafi...
KAWALIYA
Tofa kawalci kenan ,labr kanannadaddiyar badakala a lullube wanda su mbiyanta sun kagu matuka dason jin ya labarin xata kasance .
GIDAN KWARATA
ah,to babban mgn inji dan....basao na karake ba ,gsky basai na baku satar amsan ba ,ku dagaji ma kunsa lbrn ehhh ehhh toooo kudai cigaba da biyo tauraruwar marubuciya wanda alkalamin ta ke yawatawa kuma yake haskakawa Maman teddy
BINTOTO
Labari mao cike da barkwanci ban dariya a gyefe guda kuma kaanannadaddiyar badakala tsakinin duniyoyi biyu da kasashe biyu ko ya labarin take...?
SIYASATA
hohoho babba mgn kenan Siyasata tofa karshe kenan tom meye ma bai ta6a ba?? Kaiii uhmmm sbasai nace komai ba ,don yanda wanga littafi ke yawatawa a media kadai ya isa kisan da akwai......
KWARYAR SAMA
kwaryar sama mai bugun takasa ,xallar cakwakiya kenan ,tare da xallar madarar soyayya ,labrn ya ta6a komai na rayuwar mu a yau....
ZUMA DA MADACI
zuma madaci...??? Na barku da cije yatsa don duk wanda bai karanta ba ansha dashi anyi babu shi.
HABIBY DAIMAN
❤️❤️❤️❤️❤️❤️
Wannan kadai ya isa ki fahimta sakon hajiyar mu ....
Sai kuma uwa kan uba gawurtacce kuma shaharrarre kayatacce fitacce tauraro ne cikin taurari masu Haskakawa WALIJAAAM
Tab allah na tuba kar ka tsine wannan littafi hohohoooooo....Sai kunzo dai kawao don ko mai xance satar amsa xan baku.......
Walijaam Walijaamm Walijaaam kar ki sake abaki lbri .
Uwar gida amarya hajiya nasan tambayar ki shine ta yaya xamu samu wannan littafi , ta kuma wacce hanya xamu biya kudin wannan littafin WALIJAAM🤔👌
To bude kunne , xubo mun idanuwan ki da kunnen basirar ki kiji .

Spc payment 1k
Vip payment 500
Normal 200
GA MASU BUKATAR DUKKA LITTAFAINA NASAMA ZAKUNA SAMUB SU CIKIN SASSAUKAR FARASHI INSHAALLH
Zakuyi mgn ta wannan number don son kwasar kayataccen littafan WALIJAAM 08081202932
MAMAN TEDDY..🧸
*********

Sanye take cikin wata yar sharar riga wacce rashin kaurin ta har bra din jikin ta kana ganin colour nashi . Sai wandon jikin ta legjeans iya gwiwa . Katuwar macace sosai wanda a shekaru takusa 30 a duniya , sai zuba gashin kanta da tayi har gadon bayan ,ammma abun haushin duk karine ...hannun ta kam baa mgn tayi fixing nails zako_zako dasu . A tsakiyar falon Mom Haula take ta kure volume na Wakar Sillindium na My heart . Sosai ta kukafe tana bin wakar kaman tana bin kira'an Sudais na saudiyya .
Fitowan Anwar kenan cikin shigar sa na Sojoji don a safiyar ranan zai koma bariki ya cigaba da fafatawa ,don a kufule zuciyar shi take don sunan yana gida ne amma hankalin sa nacan wurin su Abbas yasan suna nan sun cika masa gida da matan banza .
Saukowa sukeyi tare da Mom Haulah tana rike da hannun dan nata daya tilo .
Aa Zabeenart badai har kin fito ba?? Hjy Haula tayi mgnan tana bin Zabeena da kallo mai cike da ma'anoni . Murmushi Zabeenart tayi wanda kamin tayi mgn Har Anwar ya kai kofan fita.....Anwar har xaka wuce ne??! Kallon arxiki bai mata ba yayi ficewan shi ,don shi aduniya bayason yaga mace mai firi_firi irin na Zabeenah.

Dafata kafadan ta Mom Haula tayi alamun rarrashi ,wanda lokaci daya idon Zabeena ya chanja kala daga fari zuwa jah kwallah ya ciko kwarmin idon ta . Ina zuwa daughter ! Hjy Haula tayi mgnan tana dan bubbuga kafadan ta hadi da nufan barandern ta don ganin tafiyar Anwar din .

Koda ta dawo zaune ta samu Zabeena ta rafka tagumi hawaye na diga a idonta ,taana gogewa da hnkie .

Murmushi Momyn Anwar tayi ,kamin ta jah ta zauna gyefen ta , dafata tayi tana kwantota jikin ta hadi da fara mgn cike da murya ta makiran mata take fadin " har yanxu Zabeena ke yarinya ce ,ina maki kallon mai hankali har yau baki dashi ashe?.

Mom yaushe ne Anwar xai so ni ,ya kaunce ni?! Tun tasowata na taso da dakon soyayyar sa a zuciyata ,amma shi akullum tsana ce yake nuna mun ,yafi tsanata fiye da kowa fiye da komai .
Shiiiiii....ya isa haka dear yi shiru...Hjy Haula ta katseta hadi da dora yatsarta saman la66an ta .

Shin kin manta nice mahaifiyar Anwar?? Kin manta ni nayi maki alkawarin Auren Anwar?. Anwar naki Zabeena ,kar ki manta fa akwai plan ne shiyasa nakeson ki Auri Anwar ,ni dake da Mahaifiyar ki duk muna da mision ne akan hakan .

Bai dace ki rinka son anwar haka ba ,don kin san baxai tabbata a mijin ki har abada ba ,zai zama mijin ki na dan kankanin lokaci da kuma zarar munyi achiving goal din da muke bukata sunan Anwar marigayi daganan ne xaki fara rayuwar ki ,kin manta da wani wai shi...................

_*Littafin WALIJAAM na kudi ne kaman yanda kuka sani*_
_*Ga masu bukatar wannan littafi xasu na iya mgn dani ta wannan whatsap link din👇*_
https://wa.me/qr/7UGIAODZY3LON1

_Normal grp 200_
_Vip grp 500_
_Spc group 1k👌_

_Idan kati xaki turo MTN ne ._
_Idan kuma ta account ne ta nanan👇_
_0028799846_
_Farida Hashim stanbic bank_

_Yan niger kuma zaku tura katin 500f ne na Airtel ta wannan number na kasa👇_
_+22797780373_
_Idan kuma Spc grp kk bukata 800f ._

_*Maman teddy🧸*_
*🐄WALIJAAM🐄*
_Free page_
_7_8_
*Tun daga farkon littafin WALIJAAM har karshe sadaukarwa ne ga duk kan fulani🐄*
_*Ga masu bukatar wannan littafi xasuna iya mgn dani ta wannan link din 👇*_
https://wa.me/qr/7UGIAODZY3LON1
*Alheri writers asso.📚*
_________________________
Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price*
*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*
*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR
Call 08066268951
_________________________
*🐄WALIJAAM🐄*
_Free page_
_9_10_
*Tun daga farkon littafin WALIJAAM har karshe sadaukarwa ne ga duk kan fulani🐄*
_*Ga masu bukatar wannan littafi xasuna iya mgn dani ta wannan link din 👇*_
https://wa.me/qr/7UGIAODZY3LON1
*Alheri writers asso.📚*
_________________________
Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price*
*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*
*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR
Call 08066268951
_________________________
_FREE PAGE na dab da karewa don Allah don maaiki kar ki fitar mun da littafi a bati idan kin siya ,ke kuma don Allah kar ki jira isowar littafin da aka sata ba tare da sanin marubuciyar ba ,idan kkyi haka kaman kin xama barauniyar xaune ce! Don ma'aiki badon niba kar ki fitarmun da littafi idan kin biya ,ku kuma idan baki biya ba kar ki karantamun littafin WALIJAAM👏_
_*Masoya makaranta littafan maman teddy a yau gashi ta zo maku da wata dama na karatun littafan nata kaman👇*_
_Yar Aiki na_
_Bafullatanan ruga_
_Gidan kwarata_
_Siyasa taah_
_Zuma da madaci_
_Kwaryar sama_
_Dijama y'ar fulani_
_Y'ar maula_
_Y'ar waye_
_Da dai sauran su...A yau sun bude hanyar da zaku na samun audio na littafan a youtube channel nasu mai suna HUMAIRA NOVELS TV_
*🐄WALIJAAM🐄*
_Free page_
_9_10_
*Tun daga farkon littafin WALIJAAM har karshe sadaukarwa ne ga duk kan fulani🐄*
_*Ga masu bukatar wannan littafi xasuna iya mgn dani ta wannan link din 👇*_
https://wa.me/qr/7UGIAODZY3LON1
*Alheri writers asso.📚*
_________________________
Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price*
*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*
*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR
Call 08066268951
_________________________
_FREE PAGE na dab da karewa don Allah don maaiki kar ki fitar mun da littafi a bati idan kin siya ,ke kuma don Allah kar ki jira isowar littafin da aka sata ba tare da sanin marubuciyar ba ,idan kkyi haka kaman kin xama barauniyar xaune ce! Don ma'aiki badon niba kar ki fitarmun da littafi idan kin biya ,ku kuma idan baki biya ba kar ki karantamun littafin WALIJAAM👏_
_*Masoya makaranta littafan maman teddy a yau gashi ta zo maku da wata dama na karatun littafan nata kaman👇*_
_Yar Aiki na_
_Bafullatanan ruga_
_Gidan kwarata_
_Siyasa taah_
_Zuma da madaci_
_Kwaryar sama_
_Dijama y'ar fulani_
_Y'ar maula_
_Y'ar waye_
_Da dai sauran su...A yau sun bude hanyar da zaku na samun audio na littafan a youtube channel nasu mai suna HUMAIRA NOVELS TV_
" Dr Haula ne ta cigaba da cewa" daga wannan lokaci zaki fara sabuwar rayuwar ki kaman kowa xaki manta da labari ko tunanin Anwar ". Hmmm nisawa Zabeena tayi kamin ta kalli Mahaifiyar Anwar tana cewa ' Momy wlh har yau ina mamakin sakarci irin na Anwar ,ace wai duk tunani da bin kwakwafi irin nasa ya kasa fahimta da kuma ganowa cewa kedin ba mahaifiyar sa bace...wannan ai ma sakarci ne ,duk da dai ke din baki ta6a nuna masa komai na cewar kedin ba mahaifiyar sa din bace . Murmushi Dr Haulah tayi kamin tace " waya fada maki banice na haifi Anwar ba ? Nice na haifo sa na kawosa duniya ,amma da akwai wani boyayyan al'amari da har a yanxu baki san dashi ba .wannan sirrin ne wanda mutane uku ne suka san dashi ,Anwar a cikin jiki na ya rayu ni nadauki cikin shi na tsawon watanni tara na aifo sa duniya . Amma tambayar ki Zabeena nasan tayaya uwa keson ganin bayan dan ta da hannun ta shine ko???. Dr Haulan tayi magana taba kallon idon zabeena da tayi mata kurrr don kwakwalwarta ya tsaya da aiki ,ita fa har a yanxu bata san gaskiyar komai dan gane da Momy da Anwar ba ,wata zubin tayi tunanin dan tane wata sa'in kuma taga komai yasha banban da kasancewar Momyn mahaifiya a gurun anwar . Daga mata kai kurum tayi don san sanin meye gaskyar al'amarin .
Murmushi ne ya kubce mawa Dr Haula wanda har sai da hakoran ta ya bayyana a hankali ta fara mgna cike da tausashshiyar murya kamin ta cigaba da cewa" Ina son yaro na Anwar son da banta6a yi mawa kowa ba . Kuma nasan yarona yana sona fiye da komai nasa fiye da kuma kowa . Amma mene Umman ki ta fahimtar dani abubuwa da dama da zasuna iya faruwa idan mahaifin Anwar ya mutu yabar duniyar ,abubuwa da dama da dangi da yan uwa basu san dasu ba zaaa su sani a wannan lokacin . Kuma kinsan meye duk soyayyar da Anwar yakemun zai koma rabi ne a wannan lokacin . Kin san meye ma abun dake kara bata mun rai ,duk wannan dukiyar na Alh B jalingo baxan tashi da wani kason arxiki ba ,bana tsammanin a dukiyar sa kaso 20 na samu kaso daya ciki . Anwar ne zao kwashe duka da wasu tsirarun mutane . Kuma kinsan meye a dukiyar shi kanshi Anwar baxan tashi da silin zare ba .

Nasan baki gane komai ba har yanxu ko zabeenah? Tom ki Auri anwar daga wannan lokacin ne xamu fara komai ,zan hakura da duk wani kauna da soyayyar da nake mawa Anwar ,domun ko dukiyar shi tafi mun rayuwar sa . Karar shigowar Massage ne ya shigo wayar Dr Haulah ,wanda nan take takai hannun ta tana daukar wayan nata ,kayataccen shu'umin murmushi ta saki don abun da take expecting zuwan sane ta gani ,kinga daya daga cikin dalilin da yasa nake kara son Yarona Anwar....tayi mgnan tana nuna mata makudan kudaden da suka shigo cikin wayan nata .
Mom tom na meye wannan shine ya turo maki?. Cewar Zabeena tana mai kara fiddo da idanu waje don ta tsorata da ganin waaannan makudan kudade .

Ajiye Wayan Mom Haula tayi kamin tace da Zabeena " a'a kam ai Anwar Duk wata hanya da mashiga da mafitan kudin sa a hannu na take ,bawai nice na sakashi yimun hakan ba a'a shine don kanshi . Tun Anwar na yaro komai nasa nawa ne ,kuma mahaifinsa na matukar jin dadin hakan bai ta6a samana ido ba ,duk da yasan komai na tsakanina dashi din . A takaice D'a na Anwar na sona fiye da mahaifin shi ,duk yawan kudi indai shine zaa bashi tom account dina yake amfani dashi a turomun . Kinsan Soja basu damuwa da Albashin su Zabeena kullum a cikin tura masu kudi akeyi ,tom albashin shi na wata kinsan a yanxu yahaura milliion a wata saboda kullum matsayin sa sama yake....to wannan yazama parmanent ta account nawa ake tura masa ,kinga ko wannan shine dan albarka dan da uwa ke alfahari dashi . Idan a yanxu inda muke na kira Anwar a waya nace dakata ko matsa gyefe ,wlh allah kenan Zabeena ,ba tare da yasan meye nufina ba abun da nace yy din shi xaiyi ,tom don haka ki kwantar da hankalin ki kisa mawa ranki cewar Anwar Naki ne xaki aureshi kuma xan doraki a duk wata hanya nasa .

Hmmm wani gauron numfashi Zabeena ta sauke kamin ta kalli Hjy Haula tana cewa " Mom tom meyasa kikeson ganin bayan Anwar bayan yanayi maki komai ,dukiyar sa ciki da wajen ta kinsani kuma komai nashi naki ne?.

Shiyasa nace zabeena da yarinta a kanki ,tabbas hakane mganan ki ,amma kin san meye??. Wannan kudin da kike gani nasani na Anwar a cikin kaso 3 bansan daya nasaba . Iya kudin dake maruri ne a nigeria nasa nasani ,ban san na sauran kasashe ba . Shin kinsan bank nawa ne yake zuba share nasa a ciki na kasaahen waje? Shin kinsa duk wata mashigar kudi da mafitan sa na mahaifin sa a hannun Anwar yake kuma ban san wannan ba...Kuma bai ta6a fadamun ba saboda sirrine mai karfi tsakanin sa da mahaifin nasa . Bana san komai na Alh Jalingo ba ,amma Anwar yasani yafi yarda dashi fiye dani...Sunan Anwar soja ne ,amma idan uxurin sa ya taso a koina Anwar yake Alh Jalingo zaisa ya dawo garesa ya turasa wuraren harkallan sa yayi attending hadi da kwafe gurbin mahaifin nasa . Haka akoina yake yi koda sauran kasashe ne ma. Wannan ne dalilin da yasa mutane da yawa ke cece kuce akan arxikin Anwar ,basu san daga mahaifin shi ne ba ,tun yana karamin yaron da baifi shekara 14 ba yake dorasa a harkar sa hadi da maye gurbin kujerun sa. Anwar bai fi shekaru 22 ba ya mallaki company nasa na kansa ....tom fah bansan mashiga da mafita nasa awannan harkar ba shima....ke zabeena bansan komai nasaba xan iya cewa a yanxu . Kuma duk wannan arxikin nace maki banawa bane ba.

Dole nasan abunyi idan baxaki iya maramana baya mu kaddamar da nufin mu ba ,ki fadamun na nema wacce xata bamu hadin kai. Hjy Haulw tayi mgnan don ranta ya soma baci da zabeena. Murmushi Zabeena tayi kamin tace habawa Mom ,wlh xanyi maki komai kikace ai kudi yafi komai ,dama ni don arxikin sa nakeson shi badon wai ina son shi har cikin zuciya ta ba.... Murmushin farin ciki Mom Haula tayi kamin sukauda hirar suna cigaba da firar rayuwa.
*********
Salati Oumma tasaki hadi da dora hanu aka tana kara kirar Sunan Shattu".
Mun shiga uku shattu yarinyar waye wannan?? Shattu ki taimKa mana ki fadi mana gskya waye yabaki yarinya eh? Oumman nata ke magana Hawaye na dada kwaranya a saman kuncin ta. Itakam shattu babu kuka babu jimami kawai ta tsaya a wurin dakin Oumman nata tayi mata fuskan shanu . Yawindo ce dake tsaye itama taajibi ya isheta da mamaki ,Aa ya isa haakan Hajo , ba tuhumace ya kamata kiyi mata ,abunda Shattu zatayi da wanda bazata iya yin shi ba dukka mun sani ,Don haka ki natsu Shatu fadi mana kinji Yarinyar wacece a bayan ki??? Yawindo tayi maganan tana kama kafadan Shatu da tayi shiru ,a sanyaye tace " yawindo diyata ce ba yarinyar kowa bace tawace! Tana jin kishi ne bara na bata ruw...kamin ta karke maganan ne taji Saukar mari tasss a saman kuncin ta ,kamin ta kuma ankarewa ne taji Umma ta shaketa tana duka ba tare da tadamu da jaririyar dake bayan ta ba. Haka ta hadeta da jikin bukka....kuka Umma keyi haka shatu da ke kuka mai ban tausayi da ta6a zuciya ga jaririyar dake ta uban tsala ihu...Subhanallah subhannal meye wannan meye kk shirin yi haka Fatima? Cewan Yawindo tana kokarin kwatan Shatu hadi da shiga tsakiya don ta banbareta ... Umma don Allah kiyi hakuri Aradun Allah Diyata ce! Diyan kin Ubanki...mu zaki jawo mawa abun kunya a rugar nan?? Baxaki kashe da bakin ciki ba sai dai mu mu kashe ki..cewan Oumma fatima tana cigaba da dukan Shatu dukan da batasan ma wata iri take mata ba.

Liman ne da sauran dattawan fulanin rugar suka shigo garken nasu ,don dama haka akeyi idan makamamcin hakan tafaru . Manyan dattawan rugar ne kadai ke shigowa garken fulanin baka ganin yaro bare kowa vaya xuwa acewan su idan kazo kayi rashin kunya kayi.kar6ar Shatu yayi yana dakata fatima! Liman yayi mgnan yana daga Oumma hannu .

Sai asannan ta dakata tana goge kwallahm dake gangaro mata...shatu kin cucemu kin cuce kanki kinjah wo mana abun kunya. Cewan Abba da yayi mgnan ransa bace .ya isa nace haba haba haba.....cewan Liman yana nanata mgnan har sau uku .
Mamana Shatu daina kuka yi shiru kinji ,yawindo maza kishiga da ita ciki a gyara ta da jaririyar . Cewan liman yana kallon yawindo ,da sauri yawindo ta kama Shatu ta nufi da ita bukan ta zuciyarta na matukar jin tausayin wannan ahali ,musamman ita shatun .

Zama liman yayi a saman tabarman kaba ,kamin yafara baimasu Umma hakuri hadi da shaida masu cewan kowani bawa da kaddarar shi yake tafe a duniya ,mai kyau kuwa ko marar kyau . Abun ku tausaya mawa wannan yarinya ne ,don ita haka nata kaddarar tazo dashi ba ason ranta ba. Bakusan ya akayi ba ,shin ahanyar tane ta hadu da muyagun mutane ko kaka?? Duk wannan fa abun dubane kuma abun tambaya ,amma bako daya kaawai kun fada yarinya da zagi da duka . Komai kaddara ce ku
DOWNLOAD
DOWNLOAD

3 Comments On WALIJAAM
avatar
hannatu-8

7 months ago

Reply

Great

avatar
asiya-aliyu-5

4 months ago

Reply

Masha Allah

avatar
asiya-aliyu-5

4 months ago

Reply

Good

Please Login or Register in order to submit comment