Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

ba a yau sai yayi mata faca_faca abun da dama take so kenan .

Hannun sa yakai yana damkar nata hadi da dora taffansa saman nata yana fadin Washhh Ashhhh.... Sai ji tayi ya dora hannun ta saman Buran shi yana shafa wa da nasa hannun...jin yanda tayi Hummm ta kara kumbura yasa Zabeena jin wani irin Yarrrrr zammmm ai bata san lokacin da ta cafka ba tana wani irin gurxa da shafata.... Hadi da kai bakin ta tana sauke gwiwowin ta kasa tana shan twins din sa da suka ciko da ruwar madarar sa...kaman mai aiki da Aljanu ne taji y daka mata tsawa wanda yanda yayi tsawon sai da ta tsorata wani mari ya dauketa dashi da sai da ta kifa...Zabeena baki da mutumci haka ashe?? Yau she kika rainani haka... Tashi ki ficemun daga daki...Yayi mgnan yana bin ta da wani irin kallon tsana ,itakam dafe kuncin ta tayi tana zubda kwllan bakin ciki .

Au saboda na fara kawar maka da sha'awar ka shune yamxu xaka mun butulci har ni xaka zaga Anwar? Bayan zagi ma har da Mari... Wai tambya ma kakeyi yaushe na raina ka ,ranan da na fara ganin Gindin ka a arha a waje kana magiya da kukan dadi ,daga wannan rana ce... A wani irin zafafe ya mike aiko da gudu ta kwashi na kare ta bar dakin don ta lura idan ya cafkota sai ya kusa kasheta da duka ,ga jarabar da ta dameshi ga fushin maganganun da ta ya6a masa . Hakan yasata rugawa da gudu tana ficewa daga dakin hadi da shuga tata dakin tana rifo kofan hadi da sa key...a wurin ta zube tana sakin kukan azaba da wahala ga marin da tasha har shatin yatsun sa na hudowa a kumatun ta.

Wani irin cirr zamm zamm takeji daga vigina din ta ,nan take ta kai yatsunta ciki tana kuka hadi da tana caccakar kanta da kanta ,don azabtacciyar shaawan da ta isota a haka tsawon lokaci sannan ya lafafa mata ,karke dai anan wurin bacci ya dauketa ,wanda a baccin ta babu abun da take gani sai gata da Anwar suna ma juna wani irin hot sex ,Allah ya kyauta ya shirya mana zuria baki daya ameen.

Bangaren kuwa Anwar da fitan ta ne ya koma yana kwanciya sama n bed yana matse da marar shi zuciyar shi a matikar kufule sai zafi yake masa ,ta6 di wannan yarinya yaushe ta raina ni haka... Mikewa yayi yana safa da marwa don a yanxu ba Ciwon ya dame shi ba aa mgn ganun data fadi masa koda ba wani girman Zabeena yayi can ba ,amma shi mutum ne da bayason raini sam . Hannun sa ya dunkula tana kaima bango naushi wanda karar bugun sai da sojojin gidan wasun su sukajiyo...hakan yasa su darewa suna guduwa don sun san halin Leutanant din nasu idan yana zuciye ko allurar tashi ta motso masa ,abun da zai rinkayi babu kyau kwarai....

Nikam nace wayyo Shattu hannun wannan mutunin zaki fada ,kuma gashi yayi maki tanadin azababa kala da iri ,mun shiga uku @team Shatu ,allah dai ya kare maku ita...!!

A haka yafi awa kamin ya zauna ,sai kuma kaman an tsikareshi ya mike yana nufan toilet hadi da watsa ruwa koyaji sanyi a zuciyar sa. Tsawon dare ya raba yana sallan nafila don dama wannan sababbiyar sace.

******

Rungume Ummien nata Diyana tayi tana kissing din kumcinta hadi da cewa"Ummi na na tafi sai na dawo! Daga mata hannu Ummi tayi tana rufe mata murfin moton da ta shiga hadi da mata a sauka lafiya...A haka suka rabu da Ummie Diyana tana daukar hanyar zuwa garin Bauchi... Wanda anan kam gida Bauchi Tuni Momyn Abbas ta shirya komai don taryar diyan nata ,ko nace yar kawarta aminiya da zata taho mata daga mai duguri wato Diyana .

Sanye yake cikin shigarsa ta suit wanda yayi matukar amsan jikin sa ,rungume momyn tashi yayi ta baya yana murmushi hadi da dora kansa bisa kafadan ta .


Juyowa tayi tana murmushi hadi da fadin Aa Abbas har ka shirya badai tafiyan ba...Gashi Diyana tana hanya ta kusa karakowa ,kuma naga yau fa tarewan matar Anwar ,a gani na da ka tsaya ka hakura xuwa gobe sai kaje ganin Yar fulanin .

Kallon Momyn nashi yayi kamin yayi dan murmushin saman la66a yana cewa "Aa Momy inaso naje yau din ,kinga diyana a gidanan zata sauka komun dare na dawo xan ganta haka Anwar kinga gasu Sadeeq can suna tare da sauran Abokai ,kuma fah Momy yace ba rugar dashi zaije idan an kawo matar maje mu ganta dashi duka ,kinga har naje na dawo sannan...

Saima na sauka garin Zaria kinga dama can zaa kai Amaryan tasa.

Nisawa Momyn tashi tayi kamin tace tom allah tsare kaji kayi driving da lura banason wannan gudun da kukeyi bakaiba ba Abokannaka ba .

Dariya yayi yana dan sosa kyeya kana yace tom Momy yana ficewa daga kitchen din da Momy kemawa Diyana diffrent dishes na saukan ta .

Tana aikin ne wata ma'aikaciyarta ta zo ta amsheta nan tayo waje hadi da zama a falon nata ,a hankali ta daga wayar ta tana karawa saman kunnen ta daalama kira takeyi.

Assalmu alaikum uwar ango lallai komai lokacine gashi tamu tazo ayirriiii....abunda Momyn Abbs tace kenan kamin taji amsa daga dayan bangaren .

Nisawa Hajiya Haula tayi tana sakim murmushin bakin ciki kamin tace " aa ni ai har yanxu momyn Abbas ina a smatsayina na uwan Anwar ban ajiye suruka ba har yanxu kam don ban ga taba .
Nisawa momyn Abbas tayi kamin tace Hjy Haula hakuri zamuyi ,wlh matan wani bata auren mijin da bana ta ba ,bakisan zazzafan rabon dake a wannan auren nasu ba , Muyi hakuri mudai namu kawai muyi masu addu'ar zama lfy...

Nisawa Hjy Haula tayi kaman wata ta fadaku tana cewa" shikenan Hajiya yaushe zaki shigo ne??

Inshaallh zuwa la'asar ina nan shigowa naji ance bakiyi taro ba ,kuma Zanyi bakuwa sai karfe 4pm zan shigo inshaallh.

Tom allah y kaimu lfy..

A haka sukayi sallama kamin Hjy Haula ta aika wata maaikaciyarta ta sanar ma security tahowan Momyn Abbas su barta ta shigo ,don kowa a dangin Alh jalingo yazo sawa take a koresu ta hanyar cewa ta hana kowa ya shigo baxatayi taro ba .

Hakan yasa Duk dangi aka nufi Gidan Grndma wato hjy Yalwa mahaifiyar Alh jalingo da ita kam yar tsohuwa farin ciki a wurin ta bai misaltuwa a yau da ranta wai zataga Auren Jikan nata mafi soyuwa a ranta . Hakan yasa gidan Hjy Yalwa y cika da dangi da yan uwa har da bare ma...domun ko biki ne akeyi kaman a yau aka daura auren Anwar da Shatu....Duk girman harabar gidannan babu masaka tsinke yayan Hjy Yalwa na kasashe da garuruwa duk sun hallara .

Don dole Anwar ya taho Bauchi badon yaso ba don damun hjy Yalwa da iyayen nahi da suka taho....su Sadeeq kam baki yaki rufuwa yau suke ango...Sam Anwar yaki yarda yaje rugar Surbajo acewan shi shufa batason karnin nono ne ,hakan yasa manyan shakikan Abokan sa tafiya dan dauko Amarya Shatu ,haka wasu daga cikin dangi ciki har da Mama Rahamatu duk sun nufi rugar Surbajo dauko amarya ,wasu kuma sun nufi Gidan Anwar na na barikin sojoji inda xaaa sauke amaryan...

Tun da Su Hameeda suka isa barikin sojojin da shigar su gidan Anwar sukayi arba da Zabeena dama kam ba shiri ne suke ba ,sosai Hameeda ta tsani Zabeena tun da tana zuwa gidan Hjy Haula badon kowa ba sai don Anwar da nasu yazo daya ,ita kuma Hameeda yarinyar Hajiya Rukayya ne ,wato kanwar mahaifin Anwar .

Harara suka hau aika mawa juna kamin su saki buda don suk cikar su kusan su bakwai yammata ne ,su suka fara isowa barack din ,suna shewa hadi da fadin yau leutanant Anwar lokaci yayi yau muke ango cewan Hameeda tana kara kama hamci hadi da rangada buda... Sauran masuka hau shewa maasu budan nayi don sun fahimci Hameeda habaici takeyi .


Sum_sum cike da tukuki Zabeena ta wuce dakin da ta banbake ,niko maman teddy nace zan gani ko zata fita takoma gidan uban ta yau ,don amarya dai ta zo gidan mijin ta sai ta bata sararari su gurji amarci ...don na kosa naga yanda zaman tasu zai kaya tsakanin shatu da Anwar .

Ganin ta shige daki yasa hameeda bin kowani daki tana shiga hadi da fitowa ... Wani kayataccen daki ta gani da yafi kowanne kyau komai nashi golden da milk har funitures din bedroom din haka yake...

Don dama ta amshe keys din dakunan a hannun Anwar tun kamin su taho...ganin kayan sa tayi a dakin ,aiko nan ta kwashe su tass tana sakawa a dakin da yace mata na shatun ne ,Kayan shatun kuma tana dawo dasu dakin anwar din .

*******

Bangaren Teemah kuwa tunda lbrn Auren Anwar yazo kunnen ta ta kwanta ciwo ,wanda batayi karfi da jikin ta ba sai da tajiyo yai ne tarewan sa da matar sa ,da kuma jin ashe yar kauyen bafullatana ya aura ,hakan ya sanyaya zuciyar ta ,tana cewa tabbas yanxu ne xasu fara takun saka tsakanin ta da wannan gajar bafullatanan ,don ta lashi takobin auren Anwar koda da boka ne da malam . Tirkashi...!!!

Bangaren kuwa Amarya shatu ,koda su Mama Rahamatu sukaje rugar sam basu hanasu yin al'adar su ba ,komai nata har kwallaiya ta fulanin su sukayi mata cikin blue din saki ,mai ado da jan zare ...sun rufa mata mayafin jikin sakin....sosai Shatu tayi kyau na kurewa ,dangi kam su Mama rahamatu komai za ayi tana tare da Amarya a buka ,har aka kammala komai ,iyaye sukayi mata nasiha sosaoi. A wannamn lokacin ne zuciyar umman shatun ya karye sai da ta zubda kwallah sosao sannan tayi mata nasiha ,hadi da amsan lil Zahra da cewa sai ta kwana biyu a dakin mijin ta zaa'a kawo mata .

Anan ne Shatu ta hau kuka badon komai ba don rabuwa da lil zahra koba komai tasaba da yar nata sosai...duk da dama va ita take shayar da ita ba.

Umman ne mai kulawa da ita dama .

A hakan ne bakiya da masoya kowa na tafo albarkatun bakin sa ,aka shiga da amarya moto wanda tun da take a tarihin rayuwar ta bata ta6a shiga ba ,taso tayi kauyanci amma babu bakin yi don tana cikin damuwa..
A hakq moton su tafara tafiya don barin kauyen....koda akazo wuce rugar su Hardo hawayen ta ne ya karu don sai da ta hango shi ya zabga tagumi da alama shima dana sani yakeyi...
Tana wannan tunanin ne taji an daki moton su da sanda fadi yake munafukai ina zaku kaimun mata ku fito mun da shatu na...!!!

Allah da ikon sa a cikin moto cin har na angwayen babu wanda ya tsaya ,kuma abunka ga wayayyun mutane koda suka fice daga rugar babu wanda yayi mgnan ko tambyar waye wannan din?.

Itakam Shattu kuka takeyi sosai Hjy rahamatu tana rarrashin ta ,don duk maganan da hardo yakeyi da fulatancu ta jiyo shi . Cewa yake bazai rabu da shatu ba ko ina taje sai ya biyota...Zai iya komai akan Matar shi shifa bai saki Shatu ba hushin zuciya ce ta debeshi .....

Nikam nace aikin gama ai ya riga da yagama yanxu kam shatu ta jarumin sojan mu Anwar ne ko ya kuke ce mosoyan shatu...?

******

Kamin bakwai na dare kowa ya watse yabar gidan Amaryan mu shatu sai Zabeena kadai da ta kulle dakin ta ba asan ma da ita ciki ba.

Tana zaune tana tunanin abubuwan da zata dauka akan shatum ne tsawon lokaci har 9pm sai taji motsin shigowar angwaye....

Mikewa tayi tana la6ewa don jin komai na abun da zasuce ,amma sai muryar Anwar taji a miskilance yana fadin ,tom nagode zaku iya tafiya".

Hhhh kujimun dan rainin hankali ,bamuga amaryar bane kake sa ran tafiyaru ko yaya kai muke jira ka fito mana da amarya mu ganta ! Cewan Ibrahim wanda sauran nan suka amsa da kwarai kuwa ciki harda Sadeeq .

To kujira na fito maku da ita ,ni kunga ma tafiyata bedroom dina nayi ,yana fadin haka ya nufi hanyar da zai sada shi da bedroom din shi kai tsaye...

Lallai wannan dan rainin hankali ne ma ,kazo ka amsa kazan amarcin cewan Sadeeq yana dariya...banza ya musu yana shigewa ,yyn da Sadeeq din yace gashinan mun ajiye maka a gaida amarya aji mana da ita sosao plz..dariya duka suka saka kamin su juya suna ficewa daga falon .

Shikam Anwar Ranshi duk wani irin yakejin zuciyar shi ,yarasa meke damun shi ,a hankali yafara tunano da sinfurin kalolun azabtarwan da yace zaiyi akan wannan yarinya yana cije la66an sa hadi da lasansu yana girgixa kai...


Babban rigar sa yafara cirewa na danyar gexna milk kamin ya fara cire wristwatch na hannun shi a saman mirrow ,mmki ne ya kamashi dago idon sa da yayi kwatsam yaga Shatu a saman gadon shi an rufe mata fuska da mayafi da kayan ta na fulani...Bude idon shi yakara yana mutsikasu yana mai fadin No ba itace ba ,kodai tunanin Azaban da zai mata ne yasa shi saboda kosawa yake ganin hazo hazon ta haka ... Cike da rashin tsoro ya sauke hularsa yana nufar gadon da cewa indai ko itace aka ajiyemun ita a bed sai naaaaaaaaa....................







Topah dama hausawa na cewa laifin dadi karewa gashi a yanxu labarin take yanxu xamu fara...

Anan na kawo karshen free page na wannan littafi ,idan kin ga wani page na yawo bayan wannan tom na sata ne kar ki karanta kawai rintse idon ki ki wuce ,kar kuci hakki,babu abu mafi muni da yakai mutum yaci hakkin da banasa ba...

_*Idan kina bukatar karanta cigaban labarin nan zaki iya mgn ta wannan number 08081202932....ta hanyar turo da kudin ki kaman haka Vip payment 500....Normal payment 200...Special payment 1k ,iya kudin ka iya shagalinka💃💃...zaku iya turo da katin MTN ko kuma ku tura ta wannan account din Farida Hashim Stanbic bank 0028799846....sai ki turo mun da shaidar biyanki ta wannan number 08081202932....yan niger zaku biya 500f ne kacal katin airtel zaku na iya tuntu6an wannan number mutanen niger +22797780373*_

_Share and share and share fisabillah_



*Mmn teddy🧸*

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

DOWNLOAD
DOWNLOAD

3 Comments On WALIJAAM
avatar
hannatu-8

7 months ago

Reply

Great

avatar
asiya-aliyu-5

4 months ago

Reply

Masha Allah

avatar
asiya-aliyu-5

4 months ago

Reply

Good

Please Login or Register in order to submit comment