Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

hawaye tace plsss ka kaini gida
batare da yayi mgn ba yafice da sauri yabar
gidan
yarima na xaune na saurarensu baisan meyasa
yakejin haushin ynda affiya k nuna damuwarta
akan bilal ba take nuna tafison xama da bolal
akasa nan take xuxiyarshi ta bashi amsa da cewa
saboda yafi bata kulawa yafi debe mata kewa
a sanyaye yake kallonta fuskarsa ba nadama sai
dai ya rasa wacce kalma xai soma yimata mgn
ya tashi ya dauketa akaro na biyu ya nufi toilet
da ita
6⃣6⃣
A toilet ta gagara tsayuwa qafafunta sai rawa
suke sai qanqameshi take ya dubeta idanunta a
rumtse sai faman hawaye take
yace affiya bude idanuwanki, ta bude tana
kallonsa
yace ki daure kinfiye raki da yawa dama ga
shagwaba dake jikinki tun kina qarama bayaga
haka tsallen kwado ba wani abu bane mai wahala
fa inkin dubama exercise ne nasaki
dubansa take cike da mamaki da haushin mgnr
sa duk da cewa wannan shine karo na farko da
ya soma yi mata magana cikin sanyin rai ba
daure fuska
ganin ta tsaya da qafafunta yasa ya fita daga
toilet din
[8:48PM, 12/21/2015] Pherty 🎤 👯 : kusan minti
goma kafin ta fito tana tafe tan dingirsa da kyar
ta iya xama akan gado tana kallonsa
tace yaya dan Allah ka maidani gida inda ammina
sai ga hawaye sharrrrr
jikinsa yayi sanyi
yace meyasa kike son xuwa gida ba karatu akace
kixo kiyi ba?
tayi shiru tana hawaye
yace kiyi magana inaji dalili mai qarfi xn kaiki
gida a yau ma idan kinaso
muryarta na rawa tace
bana son...xa.ma da kai..ne
yayi murmushi yana fadin akan wane dalili
tace kai mugune baka kaunata ka tsaneni
6⃣7⃣
Murmushi yayi a karo nabiyu yana kallon qasa
kafin ya maida kallonsa gareta
yace banda mugunta affiya kece kika soma kirana
da mugu kuma kece ke min wannan kallon,
bana taba gayamiki cewa kece mace ta farko
dana soma musanyar yawu da ita hr na tsaya ina
(game) da ita cos ba wata mace dake gabana,
ban taba shiga damuwa ba bansan menene
damuwa ba sai dana hadu da affiya,bnsan ynda
xn tsaya da mace inyi minti biyar da itaba sai
akanki, dalilin da yasa nabiye maki cos naga
kema kina taqama da MULKI shiyasa na nuna
maki tawa SARAUTA👑
sannan inaso ki ajiye duk wani mulki dakike
taqama dashi kibi nawa inaji shi kadai xaisa
mudai daita dake, danma kina qanwata yasa
nake gayamaki wadannan tabbas da wata barece
ko kallo baxata isheniba
sannan duk abinda ya faru laifinkine da kikaso
nunamin gadara da mulki ni kuma na nuna miki
qarfin sarautata, kinga abisa rashin saninmu
MULKI da SARAUTA 👑 duk namune kowa nada
iko akansu.
tun bayan aurenmu kin kawar da duk wata ixxa
da kike taqama da ita kin saduda kinbar mulki da
rashin kunyar da kikemin kuma nayi matuqar
mamaki kasancewarki mai sanyin hali duk danaga
qarantar shekarunki shiyasa nima kikaga na ajiye
nawa sarauta a gefe kamar yanda kika ajiye naki
mulkin a gefe
[8:55PM, 12/21/2015] Pherty 🎤 👯 : shiyasa na
dauke kaina daga gareki nadaina kulaki badan
komai ba sai dan banason GIRMANA YA FADI
sai ma nayi dana sanin nuna qasaita ta akan
qanwata cos bansan k qanwata bace duk da ba
haka naso (game) din ya tsaya ba naso yacigaba,
kidaina cewa na tsaneki, bn tsanekiba cos u ar
my sister matsayinki daya dana rumaisa a
xuciyata bayanshi bansan yanda xan so mace ba,
ban taba so ba amma ban saniba ko ke kin taba?
ya fada idanunsa akanta....
tayi shiru hade da sunkuyar da kanta qasa
ya tabe bakinsa hade da daga kafadunsa kafin
yabtashi ya fice daga dakin ta maida kanta jikin
pillow ta.kwanta hade da.lumshe idanuwanta.....
....
am sowieeee masoyan TAGWAYEN MAXA👬 kuyi
haquri kwana biyu✌🏽 kunji shiru, gobe ranar
kuce...!
📝 Hausa Novel📚
[9:45AM, 2/26/2016] Bebinga: Pherty 🎤 👯 :
6⃣8⃣MULKI KO SARAUTA? 👑
Na fertymerh xarah 💞
Tun daga ranar ya sassauto xuciyarsa akanta
yasoma kulata suna fita tare su dawo tare yana
xama yayi mata lesson a gida kamar yanda bilal
k mata sai dai fuskar a murtuqe
wannan yar shaquwar da sukayi soyayya mai
tsanani ta fisge affiya akansa.......
A gurguje pls 😒
BAYAN WATA BIYU✌🏽
Da gudu ta fada dakinsa tana dariya cike da
murna ta fada jikinsa abinda bata taba yimasa ba
bama itaba mace bata taba kusantar jikinsa ba
hakan yasa yaji wani iri banbarakwai,
ya tsaida dannan wayarsa ya maida hankalinsa
gareta ya kasa tsawata mata akan ta tashi amma
yana son sanin meyasata farin ciki
ta dago fuskarta tana murmushi
tace yaya albishirinka
duk ta saukar masa da kasala ya kasa amsawa
illah idanu dayake binta dasu
ta tunxure bakinta hade da jan dogon hancinsa
tace kayi shiru kana kallona pls kace fari kyal
kyal kyal
ya saukar da numfashi yana kallon yanda ta dane
ruwancikinsa kamar wacce ta hau doki kafin ya
kalleta
yace albishir din mene
tace tor kace goro mana
yace goro
ta soma dariya
tace rumaisa ta haihu tasami yaro, xumbur ya
miqe xaune fuskarsa cike da mamaki
yace waya gayamiki
tace ummace tace gobe xasuje nigeria
yaciro wayarsa ya kira umma abinda affiya ta
gaamsa shi umman ta fadamasa yayi adduar
Allah ya raya yaron kana ya kashe wayar yana
kallonta
Pherty 🎤 👯 : fuskarta dauke da murmushi
tace yaya kaima kanason baby ko
ya gyada kansa
tace nima inaso amma ni bansami baby ba, ta
shagwabe fuska kamar xatayi kuka,ya kalleta tayi
narai narai da idanu da alama batasan komai
akan auren bane hrtake bata ranta haka
yace kema xaki sami naki but let me free for now
inajin barci affiya
tace tor amma yaushe xamuje nigeria inaso naga
jariri
yace keda nigeria sai nan da two month
ta fido idanu waje
tace pls yaya biki kawai
ya yatsina fuskarsa da alama ya soma gajiya da
surutunta
yace baxakije ba idan kinaso ganinsa kice a
turomiki pic ko kiduba instagram amma kidaina
mgnr gida kar mu sami matsala again
ta tunxure bakinta ta sauka daga gadon
tafice.......
6⃣9⃣
A daren ranar sai faman juyi take akan gado tana
wani.mummunan mafarki tayi dayayi matuqar
raxanata ta soma qara mai firgitarwa
hr cikin barcinsa yakejin qarar ya bude
idanuwansa yana son gasgasta abinda
kunnuwansa ke jiyo masa ihunta yakeji ba
kakkautawa da sauri ya diro saman gado ya xira
takalmansa ya fito dakin
da kyar yake saukowa step yana isowa falonta
magayaqi ya shigo danasa mutanen a firgice
kowane da makaminsa guards dinsama suka
shigo a hanxarce dauke da bindigoginsu🙆🏿
da hannu ya dakatardasu kafin ya shiga dakin
tanakwance idanunta a rufe sai faman fadin take
ammi xai kasheni.... xai kasheni
ya rungumota yana fadin affiya affiya
ta bude idanuwanta duk sanyin a.c xufa take
yace waye xai kasheki
ta soma hawaye tana fadin
ba kaine kabiyo xaka kasheni ba
yace ni affiya akan me xn kasheki
ta fashe da kuka, ganin a tsorace take dashi ya
riqo hannunta suka sauko saman gado
suna isa falon ganin rigar barcice a jikinta yasa
ya cire alkyabarsa ya sanya mata
ganin sunfito ba wata matsala yasa ogan ya
harba bindiga sama ai kuwa ta qara rudewa ta
saki qara ta cakumosa
yana ganin haka ya dauketa suka fice aka
gadonsa ya sauketa yacire alkyabar yana kallonta
ya kwantar da ita yaja lallausan blanket ya rufa
mata
Pherty 🎤 👯 : ganin yanda jikinta k rawa yanayinta
duk a tsorace mafarkin ya raxanata ynda
taganshi ya nufota da bindiga qarar wanna
bindigar ya qara tsoratata ta rumtse idanuwanta
tana kuka sosai bai kulataba ya nufi hanyar toilet
aikuwa da sauri ta diro tabiyosa
ya juyo yana kallonta da mamaki
yace menene kuma
ni baxan iya xama nikadai ba
yace toilet xakibini kenan
ta gyada kanta
ya boye mamakinsa a ransa yana fadin matsala
shifa gsky sarki ya takurasa da yawa da wannan
auren taya xai xauna....ta katseshi muje yaya
nima xnyi
xakiyi me?
tayi shiru ganin hakayasa ya shige tabi bayansa
hr cikin toilet
ya qara juyowa yana fadin tor da kika biyoni hr
ciki mexakimin ne baxaki jirani can ba
tayi narai narai da idanu, ya bata fuska yace tor
na fasa ki xauna a toilet din
ta riqosa tana fadin
tor ni kajirani yaya
ya tsaya yana kallonta sai ta dabirce
tace ka juya fuskarka can, ya juya cike da bacin
rai yanda yabiye mata take juyashi son ranta
Allah xai dawo mata ainihin yarimansa maiji da
sarauta idan batayi hakali ba
7⃣0⃣
Tunaninsa ya katse lokacin da take fadin muje
yaya
yace tor ki wuce mana ni xaki sanya a gaba ne?
ta wuce yana biye da ita abaya tanafita ya janyo
qofa jikake gam ta juyo tana kallon kofa ta tabe
bakinta kawai ta tsaya xaman jiransa
bai jima ba ya fito bai bi takanta ba ya haye
gadonsa yayi kwanciyarsa hade da juya mata
baya
ta hau gadon ta xauna amma ta kasa kwanciya
sai kallon dakin take, ya juyo ya hadota da jikinsa
sosai sai ta soma kuka
yace ina tsoron kada aljannu su xautardake abba
ya doramin laifi amma inbakimin shiru ba Allah xn
fitardake daga dakina koma menene ya firgitaki
ya cinyeki ba ruwana
ta qanqameshi tana girgixa kanta tana fadin am
sorry
Pherty 🎤 👯 : tayi shiru tana saukar da numfashi
bata jima ba barci mai nauyi ya dauketa
ya janye bargon yana kallon fuskarta sleeping
beauty ya fada a xuciyarsa
ya dubi yanda ta qanqameshi kamar xata koma
cikinsa yasani affiya yarinyace amma hr gobe
yana mamakin yanda ta nuna masa mulki yana
mamakin yanda take nunawa mutane mulki kuma
ake binta ynda tace tunda mahaifinta keda qasa
he lyks hr attitude sai ynxu yake ganin wautarsa
naqin sanyata ajikinsa ya kula da ita tunda ynda
yaxata ba haka takeba tana tsoronsa tanabin
yanda yakeso
yanason kasancewa tare da ita yana son
shagwabarta yanajin feelings atare da ita amma
bayason yasota
yana tsoron soyayya bugu da qari shirme yake
daukanta batada muhimmanci shiyasa bai taba
engaging kansa da mata ba maxan dake bawa
soyayya muhimmanci ma haushinsu yakeji
shiyasa kullum suke cikin fada da bilal bai da
magana sai akan mace
amma shi kansa yana mamakin yanda ya sake da
affiya hr sukayi wannan sabo da juna
ya sani itace mace ta farko daya soma kwanciya
da ita a rayuwarsa hr yake hada jiki da ita badan
komai ba sai dan abbansa yace amanace kuma
qanwarsa(to fa🙊)shiyasa yake kula da ita a ynxu
ya kaimata sumbata a goshinta kafin ya rumtse
idanuwansa xuciyarsa cike da tunani iri iri barci
ya daukeshi....
📝 Hausa novel📚
[8:23am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: fertymerh xarah novels
[12:54PM, 12/24/2015] Pherty🎤 👯 :
7⃣1⃣MULKI KO SARAUTA? 👑
Na fertymerh xarah 💞
Suna kitchen tare da sunyana tana bata lbrn
qasarsu da yanda taxo garin hrtasami xama
tareda prince
acewarta tausayinta yasa prince yakawota gidan
aiki cs iyayenta sun koreta ne saboda saurayintab
ya yaudareta yayi mata ciki ya gudu
affiya tace tor ina yaron dakika haifa
sunyana tace ta haifi yaronne baixo da rai ba a
asibiti ta hadu da prince sai takaimasa kukanta
hryaji xai taimaka mata yaxo da ita asibiti amma
yace badan yaji tausayinta bane danshi baya
tausayin mata
affiya ta jinjina kanta kawai sunyana ta kalleta
tace wai prince baxaiyi aure bane ko budurwa fa
bashi da
affiya ta dan dubeta kafin
tace ko kinason shine ingaya mishi
sunyana ta saki qara mai qarfi tana fadin jesus
jesus Christ heyyyy aiman dake xaune a falo ya
shigo kitchen din yana kiran menene
ganin ynda ta birkice yasa affiya tsorata ta
dubesa tana fadin daga kawai nayi mata mgn
shine ta tsorata haka
ya xaro idanu waje
yace kikace mata me? mekika gayamata haka
wnda ya firgitata
affiya ta soma ja da baya idanunta sunyi rau rau
take kallonsa muryarta na rawa
tace yaya ka tambayeta mana itace ta dauko
xancen
yayo kanta kamar xai daketa ta juya da gudu ta
fice ganin ta fito kitchen din ta soma dariya, haka
datayi ya harxuqasa dan ganin kamar ta rainashi
dukata xaiyi duk ya riqeta acewarsa tana ganin
yafito ta juya da gudu kicibis sukayi karo da juna
saura kadan ta fadi yayi saurin tarota
aiman dake kallonsu yasha jinin jikinsa a tsorace
dan baiyi tsamanin ganinsa ba duk da yasaba
kawo masa xiyarar baxata amma ta yau ta
firgitashi
nan fa fadawa suka xube gabaki daya suna
kwasar gaisuwa gareshi juyowar da affiya xatayi
ta kalleshi sai taga ya rikide mata cikin lokaci
qanqani ya koma yarima merah dinsa sarautar
tatashi yayinda qasaitar ta motsa masa
kamar kullum bai amsaba illah yayi masu nuni da
hannu akan sutashi cike da qasaita fuskarsa da
murmushin ganin mahaifinsa ya qarasa gun
maimartaba ya rungumeshi
shima sarki cikin farinciki ya rungumosa kafin su
qarasa cikin falo suka xaxcauna fadawa na tsaye
da guards din sarki
kafin kace me hr ancika gaban sarki da kayan
abinci kamar dama sunsan da xuwansa
aiman yace abba wannan xiyara haka ta baxata
yaushe xaa daina min itane
sarki yayi dariya sosai yana kallonsu
yace naxo a baxatane dan inga irin xaman da
kukeyi sai kuma na sameku lfy tunda gashi hr
kuna wasa tare
affiya ta juya tana kallon aiman wnda mamaki ya
bayyana qarara a fuskarshi
[1:13PM, 12/24/2015] Pherty 🎤 👯 : sarki
yacigaba da fadin
naji dadin yanda na sameku daman nagayamiki
affiya biyayya na janyo soyayyr miji xuwanki atare
dashi ya janyo maku shaquwa wadda nake fatan
ta dore hr abada
haquri shine xaman aure kuma biyayyar aure
wajibi ce shiyasa annabi s.a.w kecewa da xn
umarci wani yayiwa mahaluqi sujada to dana
umarci mace ta yiwa mijinta sujjada saboda
girmansa agareta
lokacin da Allah ya kirawo annabi xuwa sama
yaga wuta yaga aljanna, sai yabamu lbr da cewa
mafiyawan daga cikin wuta duk matane kuma
mafi yawa sun butulcewa maxajensu, duk matar
da takeso lahirarta tayi kyau to tabi Allah da
manxonsa iyayenta da mijinta.
7⃣2⃣
Ya juya kallonsa ga yarima
yace kai kuma namiji Allah yabaka ragamar riqon
aure gaba daya a hannuka domin acikin alqurani
Allah yace maxaje masu tsayiwa ne akan
matayensu kaji tsoron Allah gurin riqe matarka
kasani amanar Allah baxai kyaleka ba haka kaima
idan xa cuceta Allah baxai barka ba
Annabi yace kowane mutum makiyayine mai kiwo
ne kuma Allah sai ya tambayesa abinda yabashi
kiwo,
mijina gari shine wanda xai shigo gidansa da
faraa ya tarairayi iyalinsa ya xauna dasu suyi
wasa dariya ya fahimci matsalarsu.
amma sai kaga wani namiji ya shiga gidansa ba
sallama sai dai yayi gyaran murya daganan sai
kowa yashiga taitayinsa harya fice baxaa ga
murmushinsa ba
to ba haka annabi ya koyar damu ba shi yana da
lokacin matansa duk matsayinsa da muqaminsa
yakan xauna yana taya matansa ayyukan gida da
debe masu kewa
Nana Aisha R.A tace mun kasance wani lokacin
muna yar tsera da annabi wani lokacin na wuce
shi wani lokacin ya wuceni
A wata fadar kuma tace mun kasance muna
wanka kwarya daya tare da manxon Allah(yarima
ya dan kalli affiya a sace)
A wata fadar kuma tace wani lokaci idan nasha
ruwa annabi yana daukar abin ya dubi inda nasa
bakina nasha yasha da gurinda nasha,
sai kayi koyi da annabin rahama yadda ya xauna
danashi iyali kaima ka kwatanta.
[5:38PM, 12/24/2015] Pherty 🎤 👯 : Maimartaba
ya sake maida kallonsa ga affiya
yace Annabi s.a.w idan mace ta shiga shaanin
(hidimar)mijinta kotayi kwalliya domin neman
yardarsa Allah xai rubutamata lada guda goma
ashare mata munanan ayyuka guda goma kuma a
daukaka mata darajarta kamar haka,
idan ya kirata xuwa shimfida tayi masa biyayya
hrta dauki ciki xata kasance tanada ladar mai yin
axumi da sallolin dare da kuma wajen daukaka
kalmar Allah wato jihadi
idan naquda takamata xai kasance xafin naquda
guda daya kamar wacce ta yan'ta baiwa mumina
idan ta haihu babu wanda yasan gwargwado
adadin ladarta sai Allah,kuma xai kasance mata
da kowanne tsotso na mamma guda data shayar
da yaron.
idan ta yaye yaron sai ta fara sabon aiki haqiqa
Allah ya gafartamaki abinda ya riga y gabata n
xunubinki
sai Aisha r.a tace haqiqa an baiwa mata alheri
masu yawa to menene ku agareku maxa
sai annabin rahama yayi dariya yace babu wani
mutum daxai riqe hannun matarsa da nufin jima'i
da ita sai Allah ya rubuta masa kyawawan
ayyuka guda biyar
idan ya hada wuya da ita yana da guda goma
idan ya sumbaceta yana da guda ashirin
idan ya sadu da ita Allah xai bashi ladar dayafi
duniya hrda abinda yake cikinta
idan ya tashi domin yin wankan janaba,ruwan
baxai gudanaba a wani bangare na jikinsa har sai
an shafe masa xunubansa a kuma daukaka
darajarsa
anabashi ladan abinda yafi duniya hr abinda ke
cikinta saboda wannan wankan da yayi kuma
Allah yana yiwa malaikunsa kirari yana cewa
ku dubi bawana acikin dare mai sanyi yana
wankan janaba ya sakankance nine ubangijinsa
to ina shaidamaku na gafarta masa(ALLAHU
AKBAR Allah yasamu a danshensu yabamu ikon
bautamaka amin)
nan duka dattijai da fadawa suka dauki kabbara
basu affiya kadai ba kosu sun amfana da wannan
sai suka xube suna godiya tamkar su akayiwa ma
tsayin awa biyu sarki ya dauka tare dasu kafin
yatashi, nan kuwa aka xuba qatuwar carpet
tundaga falo hr inda motar sarki take, yayi masu
kyauta mai girma kana suka shigar motar sarki
tare da aiman domin ya rakashi airport
acikin motar ya qarayi masa nasiha tare da
roqonsa ya sassautawa affiya
yace tor shikenan abba nadai na nuna mata
mulkina da sarautata
maimartaba yayi murmushi kawai
*
7⃣3⃣
Tfy suke cike da nishadi suna hira hr suka iso
skul
yai parking suka fito a jere suke tfy
dayawa mutane sun birgesu sunga dacewarsu sai
suke ganin ashe da gangan yake wulakanta
matan skul din yana nuna masu isa da qasaita
saboda yasan irin yarinyar dayake tare da ita
mafi yawa matan dake sonsa idan sunganshi da
affiya xasu nuna baqincikinsu qarara dan
baqaramin kyau take dashi ba kuma sun dace
sosai hr suna ganin kamanninsu shiyasa duk
lokacinda friends dinsa na tambayesa menene
matsayin affiya garesa xaice qanwarsace idan
suka nuna suna sonta bai damuwa xaice abari
tagama skul sannan suyi mgnr aure🙊
kuma sun yarda da haka idan sukayi laakari da
kammaninsu
suna tsaye tana xuba masa shagwaba akan sai
ya rakata hr cikin class
ya xuba mata narkakkun idanuwansa yana
kallonta
yace tunda har na rakokinan to baxan qaraba
daga nan library xnje i have alot of work to do
ta langabe kanta hade da tunxura bakinta tana
buga qafafuwanta a qasa cikin shigar shagwaba
abinda yayi matuqar birge mutanen dake kallonsu
hryasa suka qara yarda cewa qanwarsa ce hr
suke tunanin inama sune affiya suke gaban prince
suna wanan shagwabar hr yake bata lokacinsa
akanta
7⃣4⃣
Ta miqo masa dan qaramin yatsanta
tace mu kwance qawancen da muka qulla jiya
banayi
yayi murmushi yana girgixa kansa
yace baxaa kwanceba kuma baxan rakaki class
ba....dai dai lokacin bilal ya qaraso gurin
fuskarsa dauke da mumushi yake kallonsu
[11:18AM, 12/24/2015] Pherty🎤 👯 : yace yau
naga abinda idanuwana suka dade basu ganiba
aiman da qanwarsa cikin farinciki
murmushi yarima yayi
yace as u say amma ba wannan nakeson jiba
affiya tace sai na rakata class tunda gaka kaxo
sai karakata xnje library ynxu,
kafin sun ankara tuni ya juya ya fice suka bishi
da kallo kawai
fuskarta dauke da murmushi take kallonsa
tace yaya bilal nayi fushi
shima dariya yayi yana fadin
sorry sister
suka jera atare suka nufi class dinta suna tafe
suna hira cike da nishadi
7⃣5⃣
yana xaune library ya tsurawa laptop dinsa ido,
ya duqufa neman abinda yakeson sani
tunaninsa da hankalinsa sunyi xurfi akanta
dama haka yake da kafuwa da naci akan abinda
yasawa gaba
nabila ta shigo cike da kwarkwasa ta iso inda
yake
prince sannu da aiki ta fada tana xare madubin
idanuwanta
bai kalletaba bai kuma amsa ba illah cigaba da
yayi da danna laptop dinsa
bata damu ba idan da sabo tasaba da hakan ta
xauna akusa dashi tana fuskantarshi
pls prince ka saurareni
batare da yakalletaba
yace i think nagama magana dake tun jiya ko
tace nasani shiyasa naxo neman alfarma idan
xakaje gida nigeria nabika
idanunsa akan qatoton littafinsa
yace naki gidan uban fa?
taji xafin mgnr amma sai ta hadiye
tace inason xama da kai inaso na koyi halayyar
dakakeso mace ta kasance dasu ko xaka aureni
ya dan kalleta bayan ya tsaida abinda yakeyi
kina tunanin xama dani shi xaisa na soki
ta gyada kanta tana kallonsa
ya daga kafadunsa hade da tabe bakinsa
[11:45AM, 12/24/2015] Pherty🎤 👯 : yace tor
shikenan daga ya ki koyi zama dani kigani ko xan
soki
tayi murmushi
tace xaka soni prince hrma ka aureni
yace baxan soki ba kuma baxan aureki ba amma
idan kina iya batawa kanki lokaci akaina u ar free
hmmmm tayi ajiyar xuciya
7⃣6⃣
tace inada hope akanka inasonka prince inason
xama dakai kuma inaso na aureka
caraf a kunnen affiya dake shigowa littafan dake
hannunta suka xube a qasa
nabila kadai ta juyo tana kallonta
tace ki shigo mana sister meyasa xaki tsaya acan
affiya
jin ta ambaci affiya yasa ya juya yana kallonta
ta sunkuya ta dauki littafanta batare da tayi mgn
ba ta juya ta fice
sai abin yabawa aiman mamaki ya soma tattara
takardunsa da wayoyinsa ya dauki laptop dinsa
ya fice itama nabila tabi bayansu
tana kishingide a motarsa ganin yafito yasa ta
qara tsuke fuskarta xuciyarta cike da tashin
hankali batasan yaxata kasanceba idan ya amince
xai auri nabila
ya bude mota ya xube kayan dake hannunsa
kafin ya juyo yana kallonta
menene affiya
ta tunxure bakinta tana qoqarin tsaida hawayenta
karya fahimci abinda take ciki
tunda baxakiyi mgn ba shiga motar muje gida
ta xagaya xata shiga motar tuni nabila ta rigata
shiga gaba
ta juyo tana kallonsa a shagwabe
tace wacece wannan meyasa baxata xauna abaya
ba
caraf nabila tace haba qanwarmu dan matar
yayanki tashiga gaba menene abin damuwa
cike da mamaki take kallonsu
tace matarsa as in how?
kafin tayi mgn aiman
yace shiga motar muje affiya nagaji da tsayuwa
tace yaya nifa a gaba nakeso na xaun
ya dubi nabila
yace kidawo baya kibarta ta xauna agaba
ta daure fuska
tace nima a gabanakeson xama
yace tunda duk a gaba kukeson xama nixan
xauna abaya k affiya ki tuqa motar,ta karbi key
tana qoqarin shiga motar taga nabila ta koma
baya ita dole sai dashi xata xauna.
7⃣7⃣
ta maida qofar ta rufe tana fadin
ai ni ba driver dinki bace da xaki hakince a baya
na tuqaki,ta maida hannayenta a qirjinta ta
rungume
aiman ya fito fuskarsa a murtuqe
yace to duk ku xauna a baya
[12:00PM, 12/24/2015] Pherty🎤 👯 : affiya tace
amma yaya kasan nike xama a gaba ko ita
wacece da baxata xauna a baya ba aiba motar
gidansu bace taje ta hau drop mana
nabila ta harxuqa
karki nemi rainamin wayo dankinga ina lallabaki
albarkacin yayanki kikeci da kinsan baki isaba ba
drop xaa minba gidanku xn xauna koda abibda
xakimin ne
affiya ta girgixa kata tana fadin
banaso naci albarkacinsa idan shi dake taqama
da SARAUTA👑 yakasa laqwasaki yakasa baki
umarni kibi ni xan nunamiki qarfin MULKI na dan
baxaki shiga wannan motar ba idan kinada xuciya
kije naki uban ya siyamaki taki mana....tas kakeji
nabila ta dauke fuskar affiya da mari bata
ankaraba affiya ta kaimata nata da lafiyayyen
hannuwanta juyowar da xatayi aiman ya sake
dauketa da wani mari
yace for what reason xaki mareta,who d hell ar
you da xaki mari qanwata wacece ke mekike
taqama dashi MULKI KO SARAUTA 👑 da hr xaki
kai hannuwanki akanta,baxan daukaba ki kiyaye
nan gaba
ta hadiye baqinciki da toxarcin da affiya da aiman
yayi mata ayau gaban jamaa
badan so ba dayau tabar aiman koshine autan
maxa amma ba yanda ta iya
Affiya taji dadin yanda aiman yayi kuma koba
komai ya nuna mata matsayinta ko anxa kuma ta
rama marinta amma fa taji xafinsa sosai ta bude
motar tana hawaye ta dauki littafanta ta juya ta
barsu tanaji yana kiran sunanta tayi masa banxa
tasami drop ta shiga
cike da takaici ya shiga motar, nabila na qoqarin
shiga yaja wani uban birki yafito yana kallonta
u ar very stupid, k wace irin banxar macece
qanwata bata shiga motar ba kike tunani k xaki
shiga, affiya ta hau drop ballantana k banxa idan
dolene sai kinbini kema ki hau drop din mtsewww
yaja dogon tsaki
yashiga motar yajata da qarfi ya barta anan
tsaye
batayi fushi ba😳 kuma bataga laifinsaba dama
ance so hana ganin laifin masoyi itama ta hau
drop tabisu.....ikon God🙊
📝 Hausa Novel📚
21 March at 19:10 · fertymerh xarah n...
More
[8:23am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: Fertymerh Usman > fertymerh xarah novels
[2:38PM, 12/25/2015] Pherty: MULKI KO
SARAUTA?
Na fertymerh xarah
Tun daya iso gidan ya nufi sashenta amma sai
yasami qofar falonta a rufe ya dawo kitchen yana
tmbyr sunyana
affiya fa
cike da girmamawa
tace ynxu ta shiga sashenta
batare da ya sake mgn ba ya haura sama
bai sauko ba sai wajajen goma na dare ya fito
daga sitting room
sunyana da nabila ne kawai a falon suna kallo
yace sunyana affiya fa
tace tun daxu bata fito ba
ya xaro ido waje
yace kinanufin ko abinci bata ciba
ta gyada kai alamar eh
batare daya kalli nabila ba ya haura sama ya
dauko key ya nufi sashenta
bata falonta sai ya nufi dakinta dai dai lokacin
tafito daga toilet
kallo daya tayimasa ta dauke dubanta gareshi
ya tsura mata manyan idanuwansa tana sanye da
rigar barci yar mitsitsiya iya gwiwarta mai
hannun vest amma ba lallai bane ka iya hango
jikinta tayi matuqar yimasa kyau she looks sexy
ya kasa dauke idanuwansa akanta ya tako inda
take tsaye fuskarta a daure
yace fushin me kikeyi kuma akan wane dalili xaki
hana kanki abinci kinaso ki hadani da sarkine
ta dan dubesa kafin ta dauke kanta daga garesa
tace ba komai
79
Yayi shiru yana kallonta tare da naxarinta yabriqo
hannunta suka fice kitchen ya nufa da ita
ya kalleta yace mekikeso kuku ya girka maki ynxu
ta tunxure baki idanunta na ciko da kwallah
yace kiyi mgn mana kinsan baxan tsaya ina
roqonki ba ko
tace bakomai
sunyana ta shigo kitchen din tana dariyar affiya
yace kinga maaikatan gida xasu taru akanmu
sunamin dariya
hawayen da take maqalewa suka xubo ya dubi
sunyana
yace metakeci da darene hadamin yanxu
ya dubeta yana fadin kinfiye shagwaba affiya
ashe haka ammi ke fama dake
sunyana ta hada masa tabashi ya karba yaja
hannun affiya suka fito nabila na xaune tana
kallonsu itama affiya hankalinta nakan nabilar
cike da mamakin ganinta gidan a wannan lokacin
hr suka haura sama tana kallonta shima ya lura
da affiya batason nabila
a qasan carpet suka xauna fuskarsa a daure ya
turamata plate gabanta
yace kiyi ki cinye ina jiranki, ganin ba alamar ba
wasa a tare dashi yasa ta somaci ba kakkautawa
sai data qoshi ta kora da ruwan lemu ta dubesa a
shagwabe
na qoshi
bai dubeta ba yace tor kije ki kwanta
ta tashi ta nufi hanyar fita
yace yau ba anan xaki kwanaba tunda kina fushi
dani kixo kigayamin meke tsakaninki da nabila
ta shagwabe fuska tana fadin
bakaine xaka aureta ba
ya xaro idanu
yace ni affiya
ta gyada kai alamar eh
yace waya gayamaki haka
tace ai naji tace tana sonka ka aureta
yayi qasaitaccen murmushi
sai akace maki ni aurenta xnyi koke da kike
matata ai auramin ke akayi
[3:13PM, 12/25/2015] Pherty: cikin jin xafin
mgnrsa taje ta hau gado tana hawaye yaje ya
rungumota yana fadin
gayamin bakiso na sota ne
ta gyada kanta
yace meyasa
tayi shiru
ke kina sona ne
nan ma fayi shiru
yace tunda tana sona nima xn sota
80
Tayi saurin jaye jikinta daga nasa ta maida jikin
pillow tana kuka sosai
sai yaji hankalinsa ya tashi karo na farko a
xamansu da ita, kardai ace affiya ta kamu da
sonsa ne idan kuwa hakane baisan yaxaiyi da
itaba tunda ba son soyayya yake mataba bayaga
soyayyar jini ba wata da yake mata
ya kashe fitilar dakin kafin ya juyo da ita ya hada
fuskarshi da tata numfashinsu na sarqe dana juna
yanajin bugun xuciyarta, cikin muryar rada
yace am just kidding bana sonta ba maccen dana
keso affiya
ta maida kanta qirjinsa tana shaqar qamshin
jikinsa
kidaina damuwa da nabila kina wahalar da kanki
akanta
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment