Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

ae Koh ba afada muku ba kunsan yarinyar chan ciki gareta
Hajiya yace tace ina bashi bane innna

Tho shikenan tunda kimusamin




Falmata ce duk ta tsalgu tace ma auta tashi mutafi gida kinji lokacin 6 tayi gaba Sun laurat taje tace mata maman Baby xantafi



Tho kawae tace


Gurinsu hajiya taje tace hajiya zantafi



Tho daman anriqeki ne Allah yaraka taki gona



Hanun farha takama suka fita daga gidan wanan karo abun baewani bata mata raiba inda dasabo tasaba



Napeep ta tara musu suka nufi gida

Ah gajiye suka isa gida direct dakin ta suka wuce kayan jikinsu suka rage sukayo wanka da alwala gabadae sallah sukayi



Falmatace tace auta ikintashi kidiba abinci kinci nizan kwanta Anty meyasa ke bazakici ba



A ah banajin yunwa ne but Plx karki kwanta bakici komae ba



Tho Anty
Xanci



Kwantawa tayi but bacci yakasa daukarta tunani takeyi kalakala gaskiya gobe zanje asibiti adubani Dan nagaji da magana mutane Koh ciki gareni inje intabata da zargin mutane




Kowa dae yace cikine dani ae inhakane danafi kowa murna insha Allah gobe zanje asibiti dawanan tunani bacci yadauketa



Bayan sallah asuba ne ta tashi tafara gyaran gida indomie tadafa musu dashi sukayi breakfast saura tasama auta zuwa makaranta atare suka fita ta aje auta makaranta sanan tawuce asibiti babu bata lokaci taga likita bayani tamasa yanzu kusan 6-7 month bataga period inta ba tho shine tazo adubata
Bataji wani kunya bayani ba doctor din yayan sameera ne tasanshi shiyasa take free namasa bayani komae



Doctor dine yayi gyaran murya yace daman yana kanyi miki haka means tsalaken wata



Ehh but bazae fi 2-3-4 month ba but wanan karo yaffi shine nike tsoron kar yazamu problem




Insha Allah bawani problem bayan shi babu wani abu




Ehh sae kasala danike fiye ji dakuma. Saurin bacci abu kadan bacci



Ohk gud
Dan rubuce yayi ah takada yamiqa mata yace taje amata text but sae tajira har results yafito sae tadawo dashi


Ohk kawae tace takarba tafita gurin da ake test tanufa test akamata najininta da aka diba sae na fitsari da akace takawo gurin zama akabata tazauna kafin sugama




Bayan awa guda da yan mintuna sae gashi anfito da paper cikin envelope akace takuma gurin doctor din



Karba tayi sanan takuma office insa miqamasa envelope dintayi sanan tazauna




Glass din idonsa ya gyara sanan yadubeta yace mata kinada aure



Tace Ehh inada



Ohk congrats kinada ciki har na tsawon 7 month ................




Idanu taxaro ciki fa doctor alhmdullah nagode ma Allah
Farin ciki sosae takeyi tanama Allah godiya




Doctor ne yayi gyaran murya yace but how comes har cikinki yakae wanan watani baki san kinada shi ba




Ikon Allah ne doctor kuma nazata duk mae ciki zakaga yayi katon ciki shiyasa banyi Zaton inadashi ba




Ehh hakane aman bakowa yakema haka ba. Akwae wanda yakebin jikinsu kamar ke yanxu kinga kinyi fari kinyi kibba kuma dae baki cikin masu girman ciki




Ohk thanks doctor nizantafi



Ohk daga Monday zaki fara zuwa awo duk da kinyi late ,,,,aringa duba lfy Baby




Tho nagode
Sallama tamasa sanan tafita daga office



Xuciya ta fall O"0 Allah Mae iko niyau falmata ke daukeda cikin 7month Allah nagode ma Allah yasaukeni lafiya da duku Muslim ulmah




Kasuwa tabiya tasiyu kwanon dabinu
Sae cake da ice-cream data siyu musu itada autar ta



Ah masallaci unguwarsu tabada sadaka dabinu



Sanan tawuce gida duk farin ciki yahanata tabuka komae dakarshe alwala tayi sanan tazo tayi sallah raka"a biyu tana mae kara godewa Allah yakuma kareta itada abun cikinta




Sallama auta taji bayan tashigo Sun gaesa sanan tace aunty yunwa nikeji yau abincina zubewa yayi




Eyya sanu kinji tashi muje kici
Fridge tabude taciro ledojin data dawo dashi cake da ice-cream da hollandia ta aje mata tace gashi kici sae kin koshi kinji auta



Wow my anty nagode sosae ae tare xamu ci koh


Ehh tare zamuci
Suna cikin ci
Auta tace anty jiya naga anmiki kurin Baby kema Allah yabaki naki twince kinga ki raeni daya nikuma daya ni hassan nikeso zaki Bani shi Koh Anty




Sosae maganar auta tasa falmata dariya cemata kawae tayi tho Allah yakawo masu albarka


Ameen auta tace tana Murmushi



Bayan sungama ne auta tawuce daki


Falmata ce zaune tana tunani koh takira tama su mammy da sameera anty amina albishir kodae bari in kyalesu suji suprise nahaehu nasan baqaramin shock zasuji ba hardae su hajiya




Hunmm duk yinin rana cikin farin ciki tayi shi



Haka dae suketa rayuwarsu cikin kwanciyar hankali tadaena sama kanta damuwa,,,,,,, duk sati tana zuwa awwo sosae take kula da cikinta daci abubuwa da zasuba babynta lafiya





Ah kwana atashi harsu laurat sunyi arba"in ga yarinyarta tayi wayo tayi kiba sae kace yar wata 3 sae dae batada fara:ah ga kukan tsiya shiyasa bakowa keson daukarta ba gakuma uwarta raguwa komae Bata iyayi mata dole akasamu yar aeki mae kulwda baby bawa Baby nono yazama mata dole





Falmata ciki yakae wata 8 karshe wata nayi taji Alert kawae tanufi kasuwa tayi sayeya birjit nakayan baby kan baho kaya sawa komae dae na Baby dasu abun wanka ruwan zaffi gara tasaye tunda bawanda tafadama balle atanada mata
Sosae ta kwaso kaya kamar ba gobe




Dakin Naseer tabude tasakasu ciki takule




Laurat ce ta iske hajiya tace tanason takuma gida ,,,but hajiya tace ba inda zaki kina anan watan salon Koh kuma Chan shegiyar mayar chan talashe min jika Koh



Tho sae yarinya tayi wayo sana zaku kuma kinga sae tacigaba da aekinta nakula daku




Shidae bawan Allah naseer yana zaune xar tausayi baeda abun cewa sae abunda suka ce shiza ayi








*Feeedoh* πŸ–Š
[9/3, 18:15] Feedoh: ⚜ *BRILLIANT* *WRITERS* *ASSO* πŸ–Š






*XAMA* *DA* *KISHIYA* πŸ€¦β€β™€






*Story* ,, *written*
*By* *feedoh*






*Dedicated* *too*
*Brilliant* *asso*






πŸ…Ώ= *33*






Yautakama monday ana nemansu ah gurin aeki za amusu verification tsoro tah taji saeda sameera ta tace ta kwantar da hankalinta ba komae bane





Haka Koh tashirya taje cikin nutsuwa aka tafi da abu bajimawa aka gama Dan alhaji yakira ogan yamasa bayani ba ariketa ba aka ce ta tafi





Ah gajiye takuma gida abinci kawae taci tayi sallah tabi lafiyar gado bacci mae nauyi yayi awon gaba da ita koda Farha tadawo batasani ba tana dawowa kitchen taje tadebo abinci taci tayi sallah itama ta kwanta





Bata tashi ba sae 4 taga har yanxu anty bata falka ba


Tho fa wanan bacci na anty lfy ne,,,,, tashi tayi taje tayi shirin xuwa islamiya tace May b batada lfy kar nazo nata sheta bari inyi tafiyata nasan dae kafin indawo Tah tashi





Sae guraren 5 tafalka da addu"ah ta tashi ah baki nashigesu wanan wani irin bacci nayi haka dasauri ta tashi tanufi toilet tayo alwala tayi sallah sae bayan tagama sallah Farha yafado Mata araii badae batadawo ba har yanzu





Dasauri tamiqe har zata fita tahango ckul bag inta ajiyar zuciya tayi tanamae hamdallah fallo tafita tanata kiran sunanta auta auta farha kina inah shiru bataji an asanta ba waje tanufa ta tamby baba Mae gadi koh yaga farha

.


Yace Allah sarki diyata mae hankali ae harta dawo daga boko tasaka na islamiya tawuce




Wae harnaji sanyi wlh koda tadawo ina bacci kuma bata tasheni ba shine fah yanzu nafalka banga alamunta ba shine hankalina yamugun tashi





Allah sarki lafiyan qalau in Allah yaso




Tho nagode baba nakuma ciki


Yauwa ahuta lafiya



Ciki takuma kitchen tanufa taga sunada sauran abinci warming dinshi tamusu




Sanan tafito uniform da sauran kayan dirty farha tadauko zata wanke
Tana cikin wanki farha tadawo atare suka ida Farha namata dauraya



Wanka sukayi sanan sukayi sallah abinci sukaci kamar yanda suka saba home,/work sukayi tare



Farha ce tace Anty inda anyi hutu zanje gurin su mummy



Gurin mummy fa auta halan kingaji dazama. Dan ne mina miki dabaki so hanunta takama plx fadamin inda nabata miki raii ne




A ah wlh bakomai anty kawae dae inason ingansu ne nayi kewar su



Tho auta kar kidamu insha allah su munmy zasuzo kingansu




Dagaske kike Anty


Ehh mana



Harnaji dadi wlh anty

Murmushi falmata tayi




Yau gidan su hajiya suntashi da tashin hankali saboda yau nadeeya Tah tashi darashin lafiya asibiti suka nufa da ita hankalinsu duk atashe hardae Naseer doctors ne suka anshi Baby daqet sukaga Sun iya samuta ashe nemonia ne yamata yawa tun lokocin da aka haefeta saboda lokacin da laurat keda ciki tanarki qankara da ruwan sanyi kamar abun banza shiya kawo ma Baby nemonia



Doctor yabukaci ganin naseer yamasa bayani komae magani yarabuta yace dan allah sudinga kulada ita karsu bari tana raba sanyi godiya naser yamasa sanan sukayi salama gida suka kuma sanan yama hajiya bayani cewa ga abunda kedamu nadiya fada yama laurat akan cewa duk laefinta ne nasakaci da kanta dakuma diyarta itama hajiya ranta yabace sosae




Laurat ce taga sunma raenata mata wayo itada diyarta but sae nuna isa isa sukeyi da ikoh akanta sae kace su suka haefa mata ita fa tadau cikinta tahaefeta but suke ganin sufita sonta nasir nacikin fadar shi tagoye diyarta. Tabar gidan tace tho ga gidan nabar muku sae inga dawa zakata fada zanje da diyata inda nakulada ita kaena inda ban kulada da ita ba tamuto dae diyata ce bawanda yahaefamin tana kaewa nan tasaba gyalenta tanufi hanyar barin gida hajiya nakira but Koh ah jikinta




Gida ta tafi tana kuka tama hajiyata bayani karya da gaskiya sosae ran hajiya ya bace tace shikenan kiyi zamanki nan kiji tunda naga alama sunfara gajiya dake tunda kinhaefa musu ae dole suta miki wulakanci



Bayan kwana 2 naseer yazo daukar matarsa but fafurr hajiya tace ba inda laurat zataje itama Laurat tace bata zuwa koh ina
Haka rae baeso ba yanaji yana gani yabaroso yadawo gida



Laurat hankalinta kwance ba abunda kedamunta Illa kulada diyarta



Naseer ne komae yajagule yakuma abun tausayi kewar diyarsa da matarsa ya dame sa but Koh sau daya bae taba tunani falmata ba Allah sarki





Tunda safe falmata tashi damugun ciwon mara da ciwon baya komae takasayi daqet taga ta iyayin Sallah asuba




tashin farha takeyi tana kira auta auta kitashi gari yawaye


Xunbur farha ta tashi da addu"a ah bakinta


Na am anty
Dasauri ta tashi tanufi inda anty take kwance anty lafiya anty bakida lafiyane Anty meyasa meki



Murmushi karfin Hali falmata tayi bakomae auta zazabine kawae


Tho anty tashi muje asibiti kinji



A ah Farha jeki kiyi sallah ki aza indomie kici kijuye saura kitafi makaranta



Nikam anty bazan iya xuwa makaranta nabarki ba lafiya ba atare zamu zauna



Haba auta exams fa zaku fara kishirya kije kinji xanji sauki insha Allah inma banji sauki ba zanje asibiti kafin indawo
Haka dae ta lalasheta kafin tayarda ta tafi shiryawa




Falmata ce ke mukusu mukusu ta


Chan sae ga Farha daukeda plate indomie ne sae cup mae ruwan liptop



( *_kunga_* *_iyaye_ _yanada_ _kyau_ _duk_ _lokaci_ _dazaku_ _shiga_ _kitchen_ *kudinga* *_jan _yaranku_ _ah_ _ciki_ _tare_ _komae_ _kankatasu_ _duk_ _abunda_ _kukeyi_ _shi_ _zasu_ _dinga_ _gani_ _so_ *_koya_* *__misali_ _ga_ _farha_ _yar_ _shekara_ _8_ _ce_ _but_ _saboda_ _falmata_ _nashiga_ _da_ _ita_ _kitchen_ _har_ _tasan_ _ta iya_ _Kuna_ *_abun_ _dafawa_ _tadafa_ _abinci_ _harta_ *_kawomata_* *_taci_*
*_Dan_* *_haka_* *_dan_* *_Allah_* *_iyaye_* *_adinga_* *_jan___* *_yara_* *_ah_* *_jiki_* *_ana_* *_shiga___* *_kitchen_* *_yanada___* *_mahinmaci_* *_mae_* *_girma_* )





Anty tashi kici abinci kinji


A ah auta nakoshi banidae ruwa ah cup





Insha,,,,, farha ce tadebo ruwa takawo mata ansa tayi tace maza kitashi kitafi ckul karkiyi late kinji



Tho anty sae nadawo Allah yabaki lfy



Amin auta Anty



Falmata ce tadauki ruwan ah cup adu"ah tayi ah ruwan na for some Minute
Sanan takafa kai tashanye



Wani bacci ne yayin awon gaba da ita
Sae azahar ta tashi tanason ta tashi tayi sallah but bata iyayi adu ah takeyi koma miye in Haehuwa ce Allah yasa yazo mata dasauki



Nakuda ne gadan gadan yataso mata tarasa yazatayi gashi wayanta baya kusa da ita



Salamar auta tajji bata Koh iya ansawa koda auta tashigo da hanu kawae tamata alama tadauki waya tafita daga dakin haka Koh auta tayi



Suna Allah kawae take kira abakinta


Farha number Anty amina takira kira na biyu tadauka
Hello falmata yadae


Anty kizo sassier anty na ba lafiya tana cikin magana sae suka jiyu kukan jariri


Yeeh anty kinji Koh anty na zata haefu Baby kiyi sauri kizo karta mutu


Ae amina bata tsaya jiran meza tace ba takashe dagudu takira mijinta tamasa bayani sanan taja mota tafita staff nurse insu tabiya tadauko sanan suka nufi gidan falmata tana isa Koh parking bata tsaya tayi da kyau ba suka fito dasaurinsu suka isa ciki farha suka iso tayi kuka harta gode wa Allah kamar itace mae nakuda



Farha tana ina daki tanuna musu da hannu



Koda suka shiga ciki yara sae tsala kuka sukeyi tagalabaeta tana son tashi but ina takasayi dasauri anty tasheka gurinta falmata alhmdulillah Allah mungode maka daya saukeki lafiya
Dakuma ya azurtaki dawanan yara Allah yarayasu kan tafalki musulunci



Nurse ce tasungumi yaran zuwa toilet ruwan zaffi tahada tamusu wanka tass tagyara su sanan tamiqa ma Anty su falmata takama zuwa toilet itama gyara ta tayi Tass dakin tafito ta gyara itakuma anty nakula da yaran da uwarsu nurse ce ta gyara daki da kamshi kamar Koh ruwa baetaba Zuba akasa ba



Kaya akasa kama twince din duka maza kyawawa dasu fari tass ga manya idanu kamar na uwarsu Masha Allah ga hanci sukam tun yanzu kyawunsu yabayana yafitoh tubul tubul dasu kamar ba haehuwar yau ba


Thick Tea aka hada mata tasha da soyayen kwaii daqet tashanye duka
Nono akace tabama yara koza su karba da daga da rakki tayarda zata basu wae akwae zaffi




Anty ce take kiran mutane dasu mummy Tana musu albishir tanafa damusu abun arziki Allah ya azurta falmata da twince
Farha aka kira tashigo taga Baby dagudo tafada kan gado tana murna anty sunyi kyau kamar ni anty wani zaki bani ciki daman kice zaki bani daya indinga goyashi inamasa wasa anty wachan mae kama dani zaki bani



Duka dariya sukeyi mata ganin tunda tafara magana ba full stop



Falmata ce tace auta anty meya sameki kiketa kuka wlh anty rashin lafiyarki ne Allah sarki Autana Ashe kina sona haka Ehh mana ama da yanzu wa ena nikeso dariya suka sakeyi dukansu




Amina ce tayi gyaran murya tace falmata da girmanki kikayi wanan wauta ace kinda ciki kika kasa fadawa kowa Tho dayanxu bana gari daya zakiyi but at least munada lbr dawatanki yayi dole asamu wani yazo yazauna dake yana kulada ke haba falmata abun farin ciki da aka dade ana nema kikasamu kikasa fadawa kowa



Anty kuyi hnkr naji tsoron fada ne saboda basan ya abun zae kasance ba inagudun infada inada ciki azo yaxube Koh makamacin haka ace aedaman karya nikeyi rashin haehuwa yafara zautar Dani harna fara karya ciki but kinga yanzu bamae karyatani gashi gani ma kowa da iddanu




Haka ne kuma wani gurin da gaskiyarki wani gurin kuma akasin haka


Nurse ce tace ae shikenan tunda Allah ya sauketa lafiya Allah dae yara su gabadae



Ameen su duka suka ce




Amina ce tace bari inkira ango jego namasa albishir wayarta tadauka takirasa sae gah kira na uku yadauka
Hello wake magana



Uhmmm amina ce yayar matarka falmata



Amina kuma wace falmata a ah inaga wrong number


Ne anty ce taga raeni hankali yayi yawa tace kaii Malam falmata matar ka ta haefu yau da misalin karfe 4 Allah ya axurta da twice



Mstwee ke malama sae anjima inda bakida abunyi ni inada kinwani cikamin kune da surutai marasa kaii wae falmata ni basanta ba kaii Koh nasanta bani bane uban yarata taje tane mi uban su......




Tho faπŸ€”yanxu akeyinta naser yace baesan falmata ba balle yaranta data Haifa koya zata kasance tsakaninsu...






*Feedoh* πŸ–Š
[9/3, 18:15] Feedoh: ⚜ *BRILLIANT* *WRITERS* *ASSO* πŸ–Š






*XAMA* *DA* *KISHIYA* πŸ€¦β€β™€






*Story* ,,,, *written*
*By* *feedoh*




*Dedicated* *too*
*Brilliant* *asso*






πŸ…Ώ= *34*






Haka fa suna ganin ikon Allah naseer yayi qememe shi baemasan kallan zance da akeyi ba da karshe ma kashe kiran tayi




Baki sake amina kebin wayar da ido ikon Allah yacikasu gabadae
Falmata kinji yarda mukayi



Ehh anty najji hummmm aenasan za ah rina nasan dole haka tafaru sae yau na idar tabatar da naseer baya cikin hayancisa tunda ya iya budar baki yace baesani ba humm Allah dae ya kyauta za ace




Ameen su duka sukace



Nurse ce tace yanzu miye abunyi kundae san badae zama zakuyi ba bayan uban yara baesansu ba





Amina ce tace yanzu nurse miye abunyi

Kawae kuje gurin iyayensa mana kumasu bayani

Tapdi iyaye fa humm tho Allah yasa su sauraremu
Wayarta tadauka takira abban fadeel tamasa bayani cewa falmata tahaehu sosae yanuna farin cikinsa amina tace masa akwae matsala nan ta kwashe yarda sukayi da naseer tafada masa tace yanzu so nike dan Allah kaje gidansu naseer din ka iske alhajinsa kamasa bayani komae Don shi yanada saukin kaii




Tho umman fadeel angama Allah yasa adace



Ameen sae najika



Miqewa anty tayi tanufi kitchen dunyi girkin
Towo shinkafa tamusu da miyan shuwaka gaba tasa falmata saeda taciyen abincinan tass sanan ta kyaleta




Abban fadeel ne ya aeka yanama alhaji Naseer salama isoh akamasa cikin Fallon shi yashiga gaesawa sukayi ah mutance alhaji ne yace saedae bangane ka ba




Ehh gaskiya bakasani ba ni mijin yaya falmata matar naseer owwoh yanzu nagane tho ya aeki da iyali



Alhmdulillah alhaji
Alhaji daman wata matsala ce takawoni


Tho inajinka


Tho alhaji falmata ce matar Naseer Allah ya azurta ta da yan biyu ma"ana tahaefu Tho Sun kira naseer sunfada masa yace shibae masan wata falmata ba balle yaranta bayani dae yamasa yanda amina tamasa bayani




Sosae al"ajabi yacika alhaji yama kasa magana nazari kawae yakeyi sae chan ya nisa yace Allah sarki falmata baewar Allah,,, Allah yaraya miki diyanki




Wlh dana nibanmasan falmata nagaringa ba tun lokaci dasu kazo neman izini zuwa gaesuwa itada matarka cewa naseer yahanata xuwa tun lokaci naso nafahimce kamar akwae matsala tho bayan kwana biyu nike tambayar su shida hajiyarshi sae suka cemin wae tunda Tah taffi batadawo ba tace baza tadawo ba wae tagaji harda cewa in rubutu mata takarda saki



Dasauri na tambya ya rubuta yace a ah
Dan wlh harga Allah inason falmata yarinya ce mae hankali dasani yakamata





Gaskiya ne alhaji tho basu fadama gaskiya ba wlh falmata nagarinan tundawowarsu tunda tadawo naseer baetaka gidanan ba baesan cinta ba balle Shanta sosse alhaji ya tausaya wa falmata gaskiya akwae wani abu kasa dan wa:ena ba halayen Naseer danah bane danasani gaskiya koma miye yana bukatar adu"ah




Gaskiya alhaji addu"a kawae yake bukata Allah dae yasa muna hannu



Ameen




Kaje gobe xasuga aeke komae dah uba zaeyi ni zanyi tunda shi yazama shasha kaekuma jibi kazo ka anshi kudin raguna




Tho alhaji Allah yasanya alkhairi yabada ladda




Alhaji ne yadirko ma falmata akwatanya itada diyanta kamar ba gobe duk wanda yagani sae yayi santi kayan




Komae alhaji shidah abban fadeel suka dauki dauwainiyar komae




Ran suna yara sunci suna abdul-malik da abdul-wahab
Duk wanda yaxo barka daga zuru harna cikin Bk kowa sae santi yaran sukeyi gasu dashiga raii alkhairi kam Sun sameshi ba iyaka farin ciki gurin falmata baeko misaltuwa



Ixini iyayen falmata suka nema gurin alhaji suna Sun sutafi da falmata hartayi kwana biyu takara samun karfin jiki tunda bamae kulada ita



Baeyi musu ba yace ya yarda hankuri yadada bawa falmata yace dan Allah intaje kartace baxa tadawo ba insha Allah kafin tadawo komae ya daedaita godiiya tamasa







Suntafi gida kulawa sosae akeba ta ita da diyanta sunyi bul Bull abunsu gwani sha"awa kowa ribi ribbin daukarsu akeyi cux daka dauka kasamu ga dariya kamar gonan auduga




Hankali hajiya baraka yatashi jin cewar falmata tahaehu kuma yan biyu maza tashin hankali kenan ana nufi da Naseer yamutu shikenan sukeda gado sae abunda aka yarma jikata gaskiya bazaeyi yuba kukan laurat ne yakara ingizata tana fadi shikenan naser yabarsuna tunda anhaefa masa maza daman yafiso Yara maza shikenan banda wata daraja yanxu



Inji uban wayace miki hakanan xama daram yanxu kika Fara agidan naser wace falmata suna guda daga ita har yaranta sunyi kadan zama gidan Naseer yafi karfinsu miqomin jikata yau dina sae Sun bar gidanan dakansu




Fuuh tafita tabar gidan mota tashiga tafigeta dakarfi bata tsaya Koh inaba sae gurin boka Tah bayani tamasa cikin baccin raiii yace anshi wanan kitafi ki ajeshi cikin sauran hummmm kedae dakansu zasutafi bama gidan zasubari ba harta gari harma qasar kuma ba ubanda ya isa ya tambayi inda suke akeyaye fa kinsa duk kikayarda aka samu matsala kinsan saura
Insha Allah boka zankiyaye gawanan aci goro tashi tayi tanufi gida koda ta isa laurat nabaci itada diyarta summ suum ta nufi inda take aje mugun abubuwanta kujera tajawo ta taka saman wedrobe dinta wani qaramin Box dinta tadauko ta sauko dashi ah hankali kamar qwai karya fashe tana bude shi iyazubillah wasu layyu ne Birgit ah ciki kaii abun bako shawan ganni wasu kwalba biyu nagani masu tsoron ganni daya an rubuta hajiya Nasser
Nabiyu anrubuta naseer yanzu na ukun ne tarubuta masa falmata tahade guri daya tana wani murmushi mugunta afili tana fadi xakuci ubanku zama karkashina yanzu kuka fara sae yarda nayi daku


Sae yanzu nagane ashe hajiya da Naseer ah under control sae yarda akayi dasu sae yanda akace suyi zasuyi Bada son ransu bane Allah sarki




Box din tadauko zatamayar inda tadauko tahau kujera kenan kawae kujera tayi gefe da ita akwat yafadu tass kakeji ya watse qara abune ya tada laurat wani wari yagume Dakin dagudu tafita ta dauki diyarta tayi waje sunan hajiyata take kirra but shuru




Hajiya ce kwance tana bacci azabure ta tashi tanafadin inadillahi wa ina alaihi raji"un meya faru haka dasauri ta tashi tanufi fallo tana kiran suna alhaji kicibus taci karo da naseer kwance yana bacci tho meya kawo wanan yanxu kuma yana bacci yabaro gidansa Allah yasa lafiya bari intashe shi inji tashinsa takeyi azbure yatashi yana addu ah xaune yayi sweety lafiya meya sameni hajiya ce tace nice kuma cwty yau idanunsa yamurza da kyau auw hajiya minekiyi anan ina falmata take nima basani ba tana gida mana kawae natashi bacci naganka anan ae baeko tsaya sauraren mezata ce ba yatashi yayi waje dagudu mota yashiga da karfi yafigeta bae tsaya Koh inaba sae ah gidan Mae gadi yabude masa dagudu yabude kofar motar kurufewa baeyi ba yanufi kofar gidan but arufe keys in motarsa yaduba yaga akwae na gida ciki dashi yayi amfani yabude kofar yashiga



Baba mae gaddi sae dayayi mamaki ganin mae gidansa yaushe rabo dayaga yashigo gidanan




Yana shiga sunan falmata kawae yake kirra but shuru Koh ah ina yaduba na gidan babu labarinta bisan kujera yazauna yadafe kansa yana mae cewa yah Allah Mike shirin faruwa dani ne ina falmata tashiga




Dasauri yamike yafita gurin baba mae gadi tambayarsa yayi ina matarsa ina yaga ta tafi cikin tashin hankali yake magana lokacin baba ya ida yarda da zarginsa nacewa naseer baesan Hali da iyalansa ke ciki ba har na tsawon watani harta harfu
Baba qara mutake fuska yayi alamun babu wasa yace shima baesan inda ta tafi ba shidae koda da fita baega tadawo ba nazata tana gurinka ne gidanku shiyasa bandamu dana nemi inda tafi ba yanxu dae tsawon sati kenan bata gidanga




Dummm dummm xuciya sa tayi wani tashin hankali yashiga jikinsa ya yanke yafadi
....





*Nidae* *nace* *kadan* *kafara* *_gani*





*Feedoh* πŸ–Š
[9/3, 18:15] Feedoh: ⚜ *BRILLIANT* *WRITERS* *ASSO* πŸ–Š






*XAMA* *DA* *KISHIYA* πŸ€¦β€β™€




*Story* ,,, *written*
*By* *feedoh*



*Dedicated* *too*
*Brilliant* *asso*






πŸ”š
πŸ”š
πŸ”š
πŸ”š






*Alhamdullah ina mae gode ma Allah dayabani ikon gama wanan litaffi lafiya kamar yarda nafara *lafiya*







πŸ…Ώ= *35*




Asibiti baba maegadi yakaesa yama su alhaji waya cewa yakae naseer asibit cikin tashin hankali sukaje hardae hajiya lokacin dasuka isa har likita sungama duba shi yana bacci Doctor yaname ganin alhaji bayani yamasa yace dansa nadauke da ciwon damuwa dazaran ba
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment