Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

magana Rukayya ke fad'a masa indan ta fara sunkuyar da kansa kasa yake har sai ta gama.


Yayi murmushi yafita yasawa ranshi duk abinda zatayi wallahi bazai kulata ba gashin akansa an hanata aikinta don yau da yazo suka gaisa da Inna rukayya tana waje tana wankin unders dinta kallon d'aya wa brzy din ya kauda kai hankalinsa ya mayar wajen Inna



yace " Inna nazo ne akan maganar aikinta da aka dakatar mata da zuwa shine inda hali ta koma zai rage mata damuwa"



murmushi Inna tayi kafin tace " me na damuwa Abul duk d'an da yake jin maganar iyayensa burinsa ya kyautata musu ko suke balle ita da tafi karfin mu tana neman mu kasheta hmmm Allah yayi maka albarka kawai."



Tashi rukayya tayi daga waje takoma cikin inda tashiga d'akinta tana kuka kasa jurewa yayi ya bita har d'akin yana bata hakuri ko d'aga kanta batayi ba magana fara masa magana tace "


kimanin shekara guda kenan dq kashigo rayuwata karaba ni da masoyana karabani da iyaye Abul me nayi maka hakane me zafi da kake niman bayana eyye ?"


"kiyi hakuri "kawai yace mata kana yafita yayi alkawarin baza sake shigowa har sai dole ne zaisa yashigo.


🌹🌹🌹

Bikin na karatowa daga cikin wanda za'ayi bikin yaransu akwai,Baba hamidu yan mata uku ne,sai Baba tijjani yan mata biyu budurwa da bazawara kuma duk yaran Inna kulu ce, Baba hamisu guda d'aya ce,

Baba yakubu shi kuma duk maza ne zasu aure, sai Baban Rukayya ita d'aya ce,



don haka gyara suke samun daga Hajjo matan Baba baseer sai da akai ruwa rana da Rukayya kafin ta amince duk amare kansu na rawa amma banda rukayya.

Duk wani abinda yadace tayi taki yi karshe Hameeda da Zulfa sune akan kome duk amaran ankawo kayansu na Rukayya kawai ba'a kawo ba har anfara jefa mata magana Inna dai kota kula.


Y'auma kaman kullun tana zaune ta gyaran farcinta kira shigo wayarta tana dubawa ta ga nmb Hafiza yayar Abul da kama baza ta d'auka ba ganin irin kallon da Inna tamata yasa ta d'auka.

sai dasuka gaisa kafin hafiza tace " Didi don Allah kiyi hakuri mun had'a kaya saura abu biyu suka rage bamu san size dinki bane brzy dinki da shoe dinki"


shiru tayi tana satan kallon Inna kama zatayi kuka tace "shoe 37? brzy kuma 38 ne"

kashin wayar tayi ta fara guna guni tace " haka kawai an cuce ni an had'a ni da d'an is..." sai tayi shiru kallonta Inna tayi kafin tace "


ki godewa Allah da yabaki Yahya kuma bandan sonda Iyayenshi kemasa ba wallahi koda wasa babu wanda zaiso d'ansa yaro karamin d'anyan jini ya aure gusuma irinki wacce bata sanciwan kanta ba har shiyafiki hankalin kai Rukayya kiyi murabu lafiya in ba haka zanshiga jikinki wawiya kawa shashasha kawai,


🌹🌹🌹

gefe guda kuwa Inna kula bata bar Rukayya haka ba sai fa tasake komawa wajen me buzun kura ya bata maganin da zata ba Rukayya duk abinda tasata zata mata biyayya akai ba musu.


don haka yabata yace " kihad'a da wani kayanku na mata kibata tasha baki da matsala da ita sai yanda kikayi da y'ar banza tashi kitafi amma ki kiyayye rabo me karfi."



"tow boka me duniya nagode " tace masa,


🌹🌹🌹

cikin kuka tace " haba Inna yaron da na renishi kuma a ce shine mijina don Allah kufasa " tana kuka,


yanzu Inna ta daina jin haushin Rukayya saidai tana shakku akan al'amarinta tace " kina ja ikon Allah ne toh wallahi kukina so ko baki son magana yakare.



🌹🌹🌹
Umma da kanta takira Inna ta fad'a mata za'a kawo kayan Rukayya Inna tace " ba damuwa Hajiya yaushe don mushirya "


dariya Umma tayi tace "sai jibi za'a kawo Insha Allah "

da dare Baba na dawowa ta fad'a masa za'a kawo kaya jibi "

yace " Allah ya kaimu akwai me ko sau ankara"


tace " akwai saidai kud'in sallama masu kawo kayane wanda yake hannuna yakasa duba arba'ine "

yace " idan nakara sittin yayi ai ko"


" mungode Allah basu zaman lafiya" Inna tace "

Amin

🌹🌹🌹
Abul har gidan radio freedom yaji yanemin abata hutun karshe shekara kuma sun bata domun shekara hud'u tana aiku da su bata ta6a neman hutu sai akan auren.


Inna kulu ta had'a maganinta da tsimi ta bawa kowa marar magani tatura aka kira mata Rukayya ta bata tace " na ba y'an uwanki nasu maza sha ina gani dan naji ance baki shan magani "

sai addu'a take Allah yasa tasha ay kuwa ta d'auki goran faro da tsimin kecikin ta kwankwad'a sosai Inna kula tace " jeki kullun kisha fa "

Rukayya tace " to na gode "


🌹🌹🌹

y'au za'a kawo kayan tun safe su Inna da Hajjo da Babbar y'ar Hajjo itama sa'ar Rukayya ce da matan Sa'idu da Hameeda suke aikin abinci da wasu abubuwa sai karfe biyu da rabi aka fara shigo da akwatina har goma sha biyu ganin wanna kayan yasa Inna kulu zaman yan bori🀣




Maman Waleed ce🀝🏼
[7:29AM, 12/20/2017] REAL ME DAMBU CEπŸ₯—: β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”
*YARO MA NAMIJI NE*
πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦




_🌹LOVE STORY🌹_




*REAL ME DQMBU CE*πŸ₯—



*Masu min magana ta Pc ko ta group kuka ga ban kula ba don Allah kuyi hakuri ba wulakanci bane ko girman kai wallahi duk ba halina bane kumin uziri kuna da yawwa wallahi kuma bana ganin sakonku da wuri har sai nasake shiga group din kuyi hakuri*




_Wannan shafin nakune Hikima Asso Writer's Ina alfahar da ku nagode Allah ya had'e kanmu_





*Hikima Asso Writer's*




2⃣0βƒ£πŸŒΉ2⃣1⃣


Ganin yanda aketa shigo da kayan yasa Inna kulu gigiciwa har takasa boye halinta cike da karfin hali tace "

duk wannan kayan na Rukayya ne akwati takwas da kite "


Goggo Haule Babbar yayarsu Baban Rukayya tazo itama karban kayan ita ta rangad'a gud'a sosaii sai kuma tasaka kuka tace "ashe zanga wannan ranar kai mahakurci mawadaci Allah na gode kai masha Allah Allah ya albarkaci su da zuri'a d'ayyiba Allah yasa auren mutu karaba Allah kabashi Ikon riketa da Amana itakuma kabata ikon masa biyayya "

kowa nawajen amin yake cewa amma banda Inna kulu addu'a take allah ya aikon gobara ya kona kayan

_kunji wata sabowa kuma_

bud'e kayan aka shiga yi duk wanda yaga kayan sai jikinsa yayi sanyin sabida yawansu har akwatin baya rufuwa duk cikin kayan babu wanda yaba kowa dariya sai akwatin hijabai sabida babu gyale ko d'aya Hameeda ta kalle Hafiza tace " ya haka banga gyale ba sai hijabai matar limance "


dariya matar Adamu tayi tace " wallahi shi yahana dakyar nasaka wanca sabida ranar bud'ankai shima baisan da shi bane "

y'an uwansu Umma ne da Abba dariya sukayi suka ce " toh ay shi ustaz ne baya hidimar gyale sai hijab "

wata kawar Umma ta 6ata rqi cikin wasa tace " d'an nawa kukewa ba'a zaku sha mamaki domin ustaz yafi kowa iya kula da matansa "


dukkansh dariya suka saka addu'a sukayi kafin suka mike da niyyar tafiya.

Hajjo da y'arta Rukayya da Hameeda kwaso musu kayan tarbansu sukayi tayi sannan Goggo haule ta d'auki kud'an tukwice ta basu naira dubu d'ari da talatin karin talatin din goggo taba da ashirin hajjo tabada goma godiya sosai gidajen biyi suke tayiwa juna sabida karamcin da aka musu.

sai da suka tafiya aka sake dawowa kan kayan inda akq shiga dubawa sosai turamen atanfa had'i da less da akwatinsu daban shadda y'ar asalin senegal da kamfala duk a waje guda aka had'a su
material da lafaya suma waje guda
dogayen riguna wajensu daban

sai kayan unders suma nasu daban kai idan nace zan lissafa abinda aka kawo na kaya iya cika shafin dukka bamu gama na kwashi kayan akayi aka shige da shi wajensu hajjo sai fatan alkhairi suke tayi .


Inna kulu kuwa tasha alwashin sai taga karshin Rukayya ta tsane taga cigabanta shiyasa tasa me buzun kura ya bata abinda zata iya juyata yanda zata zugata takashin auren ta domin maganin dake cikin tsimin na mallakane .


da d'an rawankai Hameeda taje fad'a mata abinda aka kawo cike da masifa tace " fita min daga d'aki bana son ganinki "
Hameeda da yake Allah ya d'aura mata tsokana dariya tasa tace " kai Abul zau gurji amarci fa irin wanga kayan alatun gaskiya ba dan kar yayi 6arana ba ay da na had'a masa kaya musanman Yasin kuwa "
da yake Rukky tafito wanka kenan daga ita sai towel shine Hameeda tasami abin tsokana bata kulata ba har tagama tafita.


🌹🌹🌹

Y'au sauran sati biyu bikin hidima kenan a gidansu Abul Abbansa yagina masa gida a bayan layinsu gidan d'akuna ukun ne sai kicin da store d'aki d'aya na Abul d'aya na Rukky d'ayansu an barshi wabaki


gyaran da Rukky take samu a wajen hajjo bana wasa bane don haka duk tafisu had'iwa

Abul har gidan Hameeda yaji ya tanbayeta me ye shirinsu tace " indai Didine bata da niyyar yinkome amma yanda na shirya shine kasan ba ita d'aya bace don haka suma zasu abubuwa yanda mukayi da sauran amaren shine akwai kamu, da waleema kasan gidan mu basa son hidama da yawa shiyasa muka dauki kamu da walima."

Yace "abokanayena sun shirya dinne sai kuma hotuna wasu naso kozaki mata magana gobe idan Yaseer yashigo muje muyi "


"tab kaje kasami Inna ka fad'a mata amma ni ay sai ta rufe nida duka " tace ,

"toh ba damuwa ga wanna kuyi hidma dashi nizan tafi " yace"

har waje tarakoshi yashago motarsa yatafi.


Washe gari Yaseer shima ya diro kano dama yasa da kome haka Inna ma sai da tama Rukky fad'a kafin tashiya suka tafi har da Yaseer hotuna shida suka cikin shugan mutunci sannan suka dawo gida.


🌹🌹🌹

Y'au bikin saura kwqna hud'u hankalin kowq yana kan aiki da wannan Inna kulu takira Rukky tace" kinsan me yasa nakirakine don na baki shawara akan yaron nan karki yarda dashi sabida zata yawo da ken........."





Na arce don Ina ganinku nasan kunji ba dadiπŸ˜‚


Mmn waleed ce
[6:51PM, 12/20/2017] REAL ME DAMBU CEπŸ₯—: β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”
*YARO MA NAMIJI NE*
πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦




_🌹LOVE STORY🌹_




*REAL ME DAMBU CE*



*H.A.W*
πŸ’§πŸ’§πŸ’§πŸ’§πŸ’§πŸ’§
*Khadeeja bee bee marubuciyar Rai da buri duniya kuma labari sannu da kokari a gaskiya kin fad'akar da ilimantarwa da tare da nishad'atarwa Allah ya kara baseera da hazaka Ina mika sakon tayaki murna kammala buk dinki lafiya inda kikayi kuskure Allah yafe min inda kikayi dai dai Allah yabaki ladan damu baki d'aya*
πŸ’§πŸ’§πŸ’§πŸ’§πŸ’§πŸ’§


πŸ€¦πŸ½β€β™€ Wayo jiki da jini na gaji gobe da safe babu posting sai da Yamma da fatan zaku min uziri🀝🏼😍



2⃣2βƒ£πŸŒΉ2⃣3⃣



"karki yarda da shi idan yayi kwanciyar aure dake zuwa zayi yana fad'awa abokansa har Yaseer kaninki zai fad'awa don haka naga bari nabaki shawara amma ba dole bane kiyi aiki da shi ." tace,


Gaskiya maganar bakaramin kunya yaba Rukky ba domin bata ta6a irin wannan maganar da wani ba balle ita Matar kanin Mahaifinta


kanta kawai ta gyad'a kaman wata kadangaria.


tace " kinji ko jeki karki fad'awa kowa kinji "


"toh " tace mata.,


tana fita tayi shewa tace " dani kike zancen duk gidan nan bawanda ya auri d'an masu kud'i saike da kanwarki zanyi maganinku shegu kawai ."


tayi kwaf.

🌹🌹🌹

Wato irin hidiman da ake a cikin gidan ba'a cewa kome y'au takama laraba kuma y'au sun warewa lalle ne duk amaren basu da matsala sai Rukky domin sai da Aunty larai kanwar Inna da tazo daga azare ta mata tatass kafin ta zauna aka mata gashi yayi mata kyau jan lalle aka zana mata kad'an yanda bazai cika hannun ba kowa ya gani sai ya yaba amma sabida kiyayya ita ganin munin lalle take.


Washe gari kuma sukayi *kamu* akayi kuma a cikin gidan da yake suna da wadatacen fili amare fa sunfito sosai karku so ganin yanda Rukky tafito duk sai da ta dakushe musu nasun tauraron.

Ana cikin shagali sai ga Abul da abokansa kaman yanda sauran angwayen suka halarci waje yana zuwa aka fara cashewa amare da angwaye Rukky k'intashi tayi sai da Aunty Larai taje ta mata magana kafin tataso tashigo filin.

Tana fitowa shima yashigo ya fara mata like dan ma taki rawa shima da yaga haka yaki ganin yanda yake zuba mata kud'i frnd dinsa suka rufa masa zuwa wajen.

Mc yayi yace " kasaka mana my woman ye "

mc yace" toh "

ay kuwa ana sakawa Abul ya fara takawa yana shirin rike mata hannu data wurga masa wani matsiyacin kallon dole yasa yafasa ya duk'a kad'an dai dai kunneta yace " idanun mutane yana kanmu kirage jin haushina karsu fahimcin auren dole aka miki kinji "


shiru tayi ta d'ago kai zata masa rahin mutunci ganin idankansu yasata yin murmushin dole tace " kai kasan "

haka suka gama kamun lafiya inda akayi rabun jaka da abubuwa a ciki kuma kowa yasamu.


Washe garin juma'a tunsafe aka had'asu kayi musu nasiha sosai wanda yaja jikinsu yayi sanyin kusan duk akan Rukky aka raja'a tayi kuka har ta godewa Allah wanda haka yajawo mata zazzabi me zafi sosai.


Karfe biyu dai dai aka d'aura auren Rukayyatu Alhassan Sa'idu jatau da Angonta Yahya Attahir Adam akan sadaki nera dubu d'ari lakad'an.

Ana d'aura aure. me shela yashigo cikin gida yace " yakowa jama'a Allah ya yarda Rukayya tq zama matan Yahya akan sadaki nera guga nera gugan nera har dubu d'ari sai abani ladan shela "


"Alhamdulillah Inna da y'an uwata suka ce "sai kuma gidan kaure da kukan farin cikin kowa nasawa Abul albarka.


dubu biyar Inna taba me shela yatafi yana addu'a da murna.

A waje kuwa abokan Abul sai murna suke taya shi yayinda Yaseer yazo ya rungume shi yana kuka bubuga bayan Yaseer Abul yake inda yake masa magana a dai dai

kunnensa yace " me haka kai da zama tayani murna sai kabuge da kuka a'a bana so nafi bukatar addu'arka fiye da kukanka"


Yaseer yace" kukan farin ciki nake nasan yanda kake sonta don Allah kayi hakuri da ita plss"

"Haba karka damu. "

🌹🌹🌹
Bayan d'aurin auren ne suka shiga cikin gida gaisuwar iyaye d'aki d'aki suka shiga a wajensu Inna yasha xolaya abokan wasan Rukky.

Tunda suka shiga yake neman ta da idanun baiganta ba Inna ta lura dasho don haka ta wa Aunty larai magana akune,

Aunty larai tace " Yaseer Rukky tana gidan baseeru"

da sauri yatashi sai da wani abokinsa ya dawo dashi yazauna da idon ya masa magana sai kunya takama shi godiya sukayi sanna suke fita kallo rainin hankalin yayi musu kafin ya tab'e baki yace " kujira ni "


kallonsa abokinsa wanda yamasa magana a gabansu Inna yace " banza kawai angon tsohuwa "


juyawa yayi da masifa yace " Abu zarri kazo ka zagi Iyalinane ko"





*Wayoo bacci nake ji Yasin*
Mmn waleed ce
[11:43AM, 12/21/2017] REAL ME DAMBU CEπŸ₯—: β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”
*YARO MA NAMIJI NE*
πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦




_🌹Love story🌹_




*REAL ME DAMBU CE*



_My Neenah nagode sosaii da kulawarki Allah yabarmu tare duniya da lahira_


*Ayya dear Batula Allah yabaki lafiya yasa zakkan jikine*





2⃣4βƒ£πŸŒΉ2⃣5⃣





"Dariya suka saka harda kyalkyalewa suna nuna shi da hannu abin haushi har da Yaseer ake masa iya shege kad'a kai yayi yajuya yafara tafiya cikin kasaita da jin shima ango ne.


Abu zarri yace " abin a hankali karta koruka "

suma juyawa suka suna jin dadin yanda baya boye son da yake ma Rukky.


Da sallama yashiga falon Hameeda da Zulfa suka amsa masa.

Hameeda ya kallan yace " Momin yusra ina Didi natake ana ta hotuna a waje amma bata fito na lafiya,"

"hmmm tana ciki halin ya motsane shiyasa taki shiryawa domin tund'azun tayi wanka tana amma sabida kafiya da taurin rai yasa taki fitowa wancan d'akin kashiga ko zata tashi ta shirya. "


Tashi tayi yashiga d'akin tana kwance cikin bargo ta lullub'e kanta duk jikinta yana cikin bargon .


Murmushi yayi yana me jin dadin wannan ranar me d'ebun tarihi a rayuwarsu babbar rigar jikinsa yacire sannan ya haura gadon ya janye bargon abinda ya gani shiyasa shi kawar dakai gefe guda ga wani huccin zafi dake fita a jikinta sauka yayi yasaka rigar ya koma falo yace "Momin yusra Ina son ruwan zafi da d'an karamen towel a d'an roba me fad'i "


tashi tayi tashiga kicin ta kawo masa ruwan zafin sanna tace " a cikin toilet a kwai karamin towel amma me zakayi da ruwan zafi da towel ?"

harararta yayi kafin " yace kina nan tana can jikinta ya d'au zafi da zazzabi kinsa bazayu nafita da ita bane shiyasa zan mata anfani da wannan ."

Shigewa yayi yabarta a tsaye da mamakinsa,

yana shiga ya surka ruwan ya d'auki towel din yajefa a cikin ruwan sannan yacire babbar rigar jikinsa sannan ya haura wajenta yaja bargon sannan ya yacire towel din da tafito dashi daga wankan "Ya salam " abinda ya iyacewa kenan sabida yaga abin mamaki.


Tana jinsa amma tarufe idanunta dakyar tasa hannunta takare kirjinta hawaye nazuba daga idanunta sabida bakincikin ga wani irin tsanarsa da takeji yana fusganta.

Shi kuwa goge mata jiki yake bai sake kallon wani waje ba domin karfin hali yake baik'i ya murzutaba amma ganin halin da take cikin yasa ya kyaleta har ya gama amma zafin jikin yana nan k'ura mata ido yayi yaga yanda take rawan sanyin cike da tausayinta domin ba karamin tausayi tabashi ba yace " Rukayyatu Ma'arufa meke damunki fad'a min ,"
muryansa har rawa yake sabida tausayinta.


d'ago ido tayi ta kalle shi sai tarufe bata sake bud'ewa ba amma yanda yakira sunanta ya bata mamaki sabida kaman a bakinsa ta fara jin sunan.

shiru ya biyo baya karshi dai cire rigar ciki yayi da shimin ya ajiyi su a kusa da babbar rigarsa shiga bargon tayi ya had'a jikinta dana shi wani yarrr duk suka ji sabida had'uwa farko kenan da kawane
sun yayi da wani a rayuwarsu.

Jikinta ba karfi amma don masifa ture shi take shikuwa rungumeta yayi kam kama za'a kwace masa ita ,

ransa yake aiyana wasu abubuwa shi dake taimako sai gashi ya sauya salon taimakon zuwa wani shafi dabam inda yashiga romantic da ita kuka tasaka tana girgiza kai da ya bar amma ko ya kulata cigaba yayi da wasa da ita tuntana kokarin kwace kanta har ta hakura wani bakon yanayin tashiga wanda tunda take bata taba shiga ba jikinta har wani rawa yake sai hawaye ne ke zuba sharr.

shi kuwa abinda yake burkita masa yanayi shine irin kayan alatun jikinta

duk wani karfi najikinta tattaro ta hakad'ishi tayi wanda yayi dai dai da aka buga kofar d'akin tashi yayi yasa kayansa ya bud'e kofa ya fita yana me jin dadin yanda ya kasance da ita.

Hameeda ce dama tabuga kofar domin shirun yayi yawa tana shiga tasami Rukky tana kuka ganin yqnda gadon yasha yamutsa tayi saurin d'ago kome wajen Rukky taje tace " tashi kishiryar mutane na jirqnki musu tafito bayan ta shirya.

Shegen zazzabi ya ware da leg dinsa haka tafito aka ta hidima da ita da yamma akayi waleema da dare aka kaita gidansu Abul bayan tasha nasiha daga Inna da Babanta da sauran mutane.


Bayan ankaita aka shirya dinne inda tasa lΓ­ght blue gown shima yasa shadda kalan nata.


Wajen waleema kome yayi kyau bayan antashi shi da Ameer suka mayar da ita gidan Umma tun a hanyan yake yamutsata amma
gani basu kad'ai bane yasa tature shi suna isa gida Ameer yafita daga motar yana tsaki.

Fitarsa daga motar yajawota ya had'a bakinsa da nata k'in bud'ewa tayi sai da yatoshe mata hanci kafin ta bud'e baki yana kiss dinta hannusa bai zauna waje d'aya ba hawayene yashiga zuba domin bata rena abin kuka.
Zip din rigarta ya zuge ya 6ale brzy dinta yashiga wasa da kayan alatun d'auke wuta tayi domin.

bata ta6a shiga wannan yanayin ba shima haka muryansa na rawa yace " kin gamsu ni ba Yaro bane ko sai na had'a da sauran "

jikinta rawa yake sosai tce " kayi hakuri nan dina yana min zafi don Allah "

jin yqnda take magana yabashi tausayi sabida yasan bata da wani sani akan haka dole ya kyaleta sannan ya gyara mata rigarta da brzy dinta kafin yace " "zan kiraki ki dauka "


bata amsa ba tunda tasamun tafiti da sauri ta shiga ciki tana mai da numfashi sabida yanzu ta fara tsoran Abul mutum sai kace wani mayye .

😜😜😜
Su Didi ana d'aukan Karatu Abul fa




srry Wallahi waya tana min inkance ne

Mmn waleed ce
[12:07PM, 12/21/2017] REAL ME DAMBU CEπŸ₯—: β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”
*YARO MA NAMIJI NE*
πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦




_🌹Love story🌹_




*REAL ME DAMBU CE*



_My Neenah nagode sosaii da kulawarki Allah yabarmu tare duniya da lahira_


*Ayya dear Batula Allah yabaki lafiya yasa zakkan jikine*





2⃣4βƒ£πŸŒΉ2⃣5⃣





"Dariya suka saka harda kyalkyalewa suna nuna shi da hannu abin haushi har da Yaseer ake masa iya shege kad'a kai yayi yajuya yafara tafiya cikin kasaita da jin shima ango ne.


Abu zarri yace " abin a hankali karta koruka "

suma juyawa suka suna jin dadin yanda baya boye son da yake ma Rukky.


Da sallama yashiga falon Hameeda da Zulfa suka amsa masa.

Hameeda ya kallan yace " Momin yusra ina Didi natake ana ta hotuna a waje amma bata fito na lafiya,"

"hmmm tana ciki halin ya motsane shiyasa taki shiryawa domin tund'azun tayi wanka tana amma sabida kafiya da taurin rai yasa taki fitowa wancan d'akin kashiga ko zata tashi ta shirya. "


Tashi tayi yashiga d'akin tana kwance cikin bargo ta lullub'e kanta duk jikinta yana cikin bargon .


Murmushi yayi yana me jin dadin wannan ranar me d'ebun tarihi a rayuwarsu babbar rigar jikinsa yacire sannan ya haura gadon ya janye bargon abinda ya gani shiyasa shi kawar dakai gefe guda ga wani huccin zafi dake fita a jikinta sauka yayi yasaka rigar ya koma falo yace "Momin yusra Ina son ruwan zafi da d'an karamen towel a d'an roba me fad'i "


tashi tayi tashiga kicin ta kawo masa ruwan zafin sanna tace " a cikin toilet a kwai karamin towel amma me zakayi da ruwan zafi da towel ?"

harararta yayi kafin " yace kina nan tana can jikinta ya d'au zafi da zazzabi kinsa bazayu nafita da ita bane shiyasa zan mata anfani da wannan ."

Shigewa yayi yabarta a tsaye da mamakinsa,

yana shiga ya surka ruwan ya d'auki towel din yajefa a cikin ruwan sannan yacire babbar rigar jikinsa sannan ya haura wajenta yaja bargon sannan ya yacire towel din da tafito dashi daga wankan "Ya salam " abinda ya iyacewa kenan sabida yaga abin mamaki.


Tana jinsa amma tarufe idanunta dakyar tasa hannunta takare kirjinta hawaye nazuba daga idanunta sabida bakincikin ga wani irin tsanarsa da takeji yana fusganta.

Shi kuwa goge mata jiki yake bai sake kallon wani waje ba domin karfin hali yake baik'i ya murzutaba amma ganin halin da take cikin yasa ya kyaleta har ya gama amma zafin jikin yana nan k'ura mata ido yayi yaga yanda take rawan sanyin cike da tausayinta domin ba karamin tausayi tabashi ba yace " Rukayyatu Ma'arufa meke damunki fad'a min ,"
muryansa har rawa yake sabida tausayinta.


d'ago ido tayi ta kalle shi sai tarufe bata sake bud'ewa ba amma yanda yakira sunanta ya bata mamaki sabida kaman a bakinsa ta fara jin sunan.

shiru ya biyo baya karshi dai cire rigar ciki yayi da shimin ya ajiyi su a kusa da babbar rigarsa shiga bargon tayi ya had'a jikinta dana shi wani yarrr duk suka ji sabida had'uwa farko kenan da kawane
sun yayi da wani a rayuwarsu.

Jikinta ba karfi amma don masifa ture shi take shikuwa rungumeta yayi kam kama za'a kwace masa ita ,

ransa yake aiyana wasu abubuwa shi dake taimako sai gashi ya sauya salon taimakon zuwa wani shafi dabam inda yashiga romantic da ita kuka tasaka tana girgiza kai da ya bar amma ko ya kulata cigaba yayi da wasa da ita tuntana kokarin kwace kanta har ta hakura wani bakon yanayin tashiga wanda tunda take bata taba shiga ba jikinta har wani rawa yake sai hawaye ne ke zuba sharr.

shi kuwa abinda yake burkita masa yanayi shine irin kayan alatun jikinta

duk wani karfi najikinta tattaro ta hakad'ishi tayi wanda yayi dai dai da aka buga kofar d'akin tashi yayi
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment