Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

yasa kayansa ya bud'e kofa ya fita yana me jin dadin yanda ya kasance da ita.

Hameeda ce dama tabuga kofar domin shirun yayi yawa tana shiga tasami Rukky tana kuka ganin yqnda gadon yasha yamutsa tayi saurin d'ago kome wajen Rukky taje tace " tashi kishiryar mutane na jirqnki musu tafito bayan ta shirya.

Shegen zazzabi ya ware da leg dinsa haka tafito aka ta hidima da ita da yamma akayi waleema da dare aka kaita gidansu Abul bayan tasha nasiha daga Inna da Babanta da sauran mutane.


Bayan ankaita aka shirya dinne inda tasa lรญght blue gown shima yasa shadda kalan nata.


Wajen waleema kome yayi kyau bayan antashi shi da Ameer suka mayar da ita gidan Umma tun a hanyan yake yamutsata amma
gani basu kad'ai bane yasa tature shi suna isa gida Ameer yafita daga motar yana tsaki.

Fitarsa daga motar yajawota ya had'a bakinsa da nata k'in bud'ewa tayi sai da yatoshe mata hanci kafin ta bud'e baki yana kiss dinta hannusa bai zauna waje d'aya ba hawayene yashiga zuba domin bata rena abin kuka.
Zip din rigarta ya zuge ya 6ale brzy dinta yashiga wasa da kayan alatun d'auke wuta tayi domin.

bata ta6a shiga wannan yanayin ba shima haka muryansa na rawa yace " kin gamsu ni ba Yaro bane ko sai na had'a da sauran "

jikinta rawa yake sosai tce " kayi hakuri nan dina yana min zafi don Allah "

jin yqnda take magana yabashi tausayi sabida yasan bata da wani sani akan haka dole ya kyaleta sannan ya gyara mata rigarta da brzy dinta kafin yace " "zan kiraki ki dauka "


bata amsa ba tunda tasamun tafiti da sauri ta shiga ciki tana mai da numfashi sabida yanzu ta fara tsoran Abul mutum sai kace wani mayye .

๐Ÿ˜œ๐Ÿ˜œ๐Ÿ˜œ
Su Didi ana d'aukan Karatu Abul fa




srry Wallahi waya tana min inkance ne

Mmn waleed ce
[5:52PM, 12/21/2017] REAL ME DAMBU CE๐Ÿฅ—: โ˜”โ˜”โ˜”โ˜”โ˜”โ˜”
*YARO MA NAMIJI NE*
๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ





_๐ŸŒนLove story๐ŸŒน_



*Real me dambu ce*๐Ÿฅ—



Hikima Asso Writer's




*Hi my dear sisters bani Bk, Madeena, Star nuce, Meelat ahk, Aunty fauzah,My amnour,My Sajeeda,Y'ar marad'i, dear biebie de, Neenah tawa, bee bee khajeeda,Feena durling* Allah ya barmu tare kunfi karfin kome a wajena kaman yanda nafi karfin kome awajenku #Ana mugun tare ku kam kame kam๐Ÿ•ด๐Ÿผ



*_Kungiyata Abin alfaharina wallahi ina jin dadin yanda kuke bani kwarin gwiwa akan novel din nan Maman Fareed, Mrs Aliyu,Mom Teema, my lazy writer Mmn sadeeq_* muaaaaam ina sonku sonku sosaiii Allah ya had'i kanmu๐Ÿ˜˜



2โƒฃ6โƒฃ๐ŸŒน2โƒฃ7โƒฃ




Bata lura da mutane ba a falon sai da ta gama surutunta kafin ta d'ago kai sai a fuskan Umma duk sun zuba mata ido sunkuyar da kaitayi kasa wani kunya ne yarufeta kaman kasa tabud'e tashiga domin tasan sunji maganar da tayi.

Kasa tafiya tayi tana tsaye Umma tace " Rukayyah lafiya kuwa na ganki haka kaman an koru ki ?"

muryanta na rawa tace " bakome Umma " sumsum ta shige d'akin da aka kawota Deeja tasamu da wasu y'an mata y'an uwansu gado ta fad'a ta kwanta hankalinta a tashi domin yanzu ta fara hango maganar Inna kulu bayan tayi dogon nazari kafin tace " dole ma karabu dani in ba haka ba zaka sha walaha domin nina san me zan maka"

murmushi tayi sannan tatashi ta shiga wanka ta sauya kaya tayi addu'a ta kwanta.

๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน
Shima anashi 6angaren murmushi yayita sakewa duk abokansa sai ya zama musu kama hoto wato shi aure rahamane fa
yaushi yake layin samaruka amma yanzu ya koma me gida yafita daga jerensu sai kuma yaburge su har suna cewa ina ma sune haka tasame su.


Abu zarri da ya gaji da murmushi da Abul ketayi shi kad'ai duka yakai mishi yace " kai banza ka bud'e idanunka fa ana bibiyar matarka amma banga wanda yake bin inuwarta ba kayi hakuri da abinda na fad'a kasan kome akaina ba sai kayi dogon tunani ba akan me maganin haka a'a kaine maganin yanda nalura kenan kuma kasan gidan dana fito ae "

kurawa Abu zarri ido yayi sannan yaja numfashi yace " nasan daga gidan da kafito Abu amma abinda ka fad'a ina da kusan yarda akan haka domin nasha mafarkin akan wasu suna binta zasu turata a rami nine kawai nake iya taimaka mata gaf kafin auren nan har gargad'i ake min a mafarkin sai da natashi dagaske nanemi taimakon Allah shine har yanzu bansake wani mafarki ba ..... Amma yajikin Asalamiya "

murmushin yake Abu zarri yayi sannan yace " da sauki tunda yanzu tana shiga mutane ba kasan itama bayan rasuwa su Baffanta uwar mijinta datasa yaronta yasake ta shine tayi mata wannan asirin abin takaice shine inda tatuna iyayenta da D'anta haukar tuburantake sosai wanda idan bani ba toh sai Abbu muke iya mata magana ta nutsu "

yakarshi maganar kaman zayi kuka. *Shima yana daga cikin sabin buks dina na sabon shekara ABU ZARRI*
insha Allah.

Haka suke tattauna matsalarsu


๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน
a can gidansun Rukky dakyar Inna kulu tayi bacci sabida tashin hankali duk abin duniya ya dameta ita bata
ma damu da bikin yaranta da ake ba can wani dariyar mugunta tayi tace "ina nan na hana kaina bacci na manta da har na binne layar da me buxun kura ya bani zaki san dani kike wasan haka tayi ta haukan surutu ita kad'ai a d'akinta."



๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

Washe gari ana sallar asuba Deeja ta gaida Rukky sannan tace " zamu tafi sai anjima zamu dawo domin tun jiya Inna taceu dawo da wuri akwai aikin da zamuyi "

d'aga kaitayi musu sabida tana azkar nasafe sallama suka mata sanna suka tafi.

itama tana idarwa ta koma ta kwanta bacci ne yayi gaba da ita .

Su Abul nafitowa daga masalaci abokansa sun koma masaukinsu shi kuma gida yazo gaida Umma ya kuma duba *preety* dinsa yana shigowa da Umma suka had'u zata shiga kicin.


Durkusawa yayi kasa yace " Ummana ina kwana ya hidima da jama'a ya bakuwa ta kwana "

dariya tayi tace " ay nasan abinda ya kawo ka da sasafe haka toh duk mun kwana lafiya jama'a kuma Alhamdulillah zaka iya tafiya"

tabata rai kaman ba ita tayi dariya yanzu ba.

kintashi yayi karshe kujera ya koma ya kwanta.

Rabuwa da shi tayi tashiga kicin yana gani haka ya tashi ya shige d'akin tana ganisa murmushi tayi domin Allah yasamu su son Abul shiyasa duk abinda yake son indai befikarfisu ba suna masa.

yana shiga yasame tana ta bacci kallon rigar bacci jikinta yayi kafin ya had'i wani yahu bakinsa zuwa yayi bakin gadon yana karewa kome na jikinta kallo.


A hankalin yakai hannunsa jikinta ya janye rigar bacci ajiyar zuciya yayi kafin ya hawu gadon yaja musu bargo a nutse yake wasa da dukiyar shanunta itama cikin bacci me nauyi ta fara mikewa ita a tunanin ta mafarki take ๐Ÿ˜‚

bata san yaro ne ke aikin manya

goganku kuwa ganin tana karban sakon sa yanda ya dace yasa yayi kokarin had'a bakinsu waje guda ay kaman wace aka sukawa wuka ta bud'e idanunta tayi bata san lokacin da ta hantsla kasa ba da gudu ta fad'a toilet jikinta har wani rawan yake.


dariya yayi sosai yace " *preety ki fito haba nifa yaro ne kuma d'an iska ne fa "

kululu cikinta yabata wani sauti tashin hankali kenan tace " ina zan iya wannan jaraba mutum sai kace akanshi aka fara aure wallahi ban isaba "

yayi juyin duniya tafito taki har Umma tashigo tana ganin bargo akasa ga Abul yana ta magiya a bakin kofa amma taki fitowa.

Umma tace " sannu mara kunya an ce maka itama haka take fita kabata waje "

jiki asabule yafita Umma tace " kifito ya tafi "

bud'e kofar tayi duk kunyan Umma kamata fita Umma tayi tana farin cikin samun suruka me kunya da kamun kai.



Bud'ar kai akayi sanna aka fara d'aukar hoto bayan karfe takwas aka kaita gidanta wanda yaji kaya sosai..


tunda mutane suka watse ta rufe d'akinta da key abinta.


Sai tara suka shigo Abul yasa kafa kenan zai shiga Abu zarri yajawo shi yace " dakataaaaa....."


Me haka ke nufi ?๐Ÿ™€

Mmn waleed ce
[7:10AM, 12/22/2017] REAL ME DAMBU CE๐Ÿฅ—: โ˜”โ˜”โ˜”โ˜”โ˜”โ˜”
*YARO MA NAMIJI NE*
๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ





_๐ŸŒนLove story๐ŸŒน_




*Real me dambu ce*๐Ÿฅ—





_Wannan shafin nakune Yaro ma namiji ne fans ku tsula tsiyarku lokacine_


Aunty Baraka inakike ne ina gaishe ki๐Ÿ˜˜


Sidiya and frnd kuma bazan ta6a manta da kuba ay Zuciyata nakuneโค


*Y'an uwa na nesa dana kusa ina jin dadin addu'arku Allah yabarmu tare*



Hikima Asso Writer's


*Sister Billy Abdul*
*mungode kuma duk wanda ya zagemun Allah ya isa Ya Allah kabi* *mana hakkin mu tace mana*
*mazinata takira mu da marasa Tarbiya taci zarafin mu Ya Allah kumun kawo kukan mu wajenka kaine Alkalin alkalai Ya Allah kaine Sarkin* *sarakuna ga wasu bayinka suna jefarmu da mugayen kalamai Ka isar mana kaman yanda ta mutumcin mu kasaka mana*
Da alamun nan gaba zan hana Y'an mata karanta buk dina sabida Iyayenku Suna jefar mun da mugayen Kalamai zan daina posting ko ina sabida tsira da Mutumcin Iyayen kar wasu sabida ni su cin min zarafinsu๐Ÿ˜ฃ


๐Ÿค”๐Ÿ™„Kuma dana ku kundin matsala wayata ba sabuwa bace๐Ÿ˜’ bata iya read more sama da d'aya idan kunji haushin one read more ku had'u min kud'i nasaya sabuwa๐Ÿ˜œโ€ฆโ€ฆโ€ฆIna ganinku masu cewa Tab yasin baza mubarya ba....๐Ÿ˜…๐Ÿ˜‚


2โƒฃ8โƒฃ๐ŸŒน2โƒฃ9โƒฃ


Abu zarri yace " dakata malam ango akwai ruwa a cikin kayan hannu ku "

Ameer da Yaseer sun gama tsorata da al'amarin Abu zarri zoben hannunsa ya zare Ameer ya mika masa goran faro shima Abul yana kallon ikon Allah.

Abu zarri yace " babu wani abu me d'an girma ne "

motar Ameer yakoma ya d'ako masa wani kofi ruwan yazuba kafin yasamun jikin bangon gidan ya fara tofa add'ua sosaii yayi a cikin ruwan kafin yajuya yace " ku koma da baya kad'ai "

kama yanda ya fad'a haka sukayi.

Ruwan yashiga watsawa ko ina har ya gama

ya kallesu yace " ku zuba ido ku gani "

yana rufe baki wani irin hayaki me wari yafito daga jikin wata yar fulawa yabi iska ya 6ace da yake gidan a wadace yake da wutan lantari wajen da hayaki yafito suka je hak'a waje sukayi.


Sai ga laya har gud'a uku d'auka Abu zarri yayi yace " na gama maka aiki sauran nakane amma don Allah mubar wannan a tsakani mun kar iyaye suji musaman kai Yaseer Didi Y'ar uwanka ce amma kana fad'a Inna zata shiga damuwa kaikuma malam Ango ana zamu barka domin Didi tarufe d'akinta "

daga nan suka masa bankwana suka tafi rufe gidan yayi sannan yashiga yana mamakin wake bibiyarsu haka ,

kaman yanda Abu zarri ya fad'a haka kuwa yasamu murmushi yayi yace " d'an baiwa kenan "
d'akinsa yashiga yacire kayan jikinsa sannan yashiga toilet yayi wanka da alwala sallaya ya shimfid'a yafara sallar nafilla ya dade yana kaikukansa wajen mai dukka.

๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน
Washe gari tun takwasa gidan yacika da baki y'an gani kwakwaf amma basu ga kome ba a cikin mutane idan kaga Rukayya da Abul sai karantse sabida son dasuke wajunan yasa suke haka soyayya da kulawa take nuna masa agaban kowa har gidan iyayensu maganar takai Umma tace " toh a barsu haka kar wani yaje ya takura musu "


Inna Kulu tana jin haka saida tashiga toilet sau uku tayi tana zaginsu.

Amma mutane na tafiya zata shiga d'aki tarufe sai taji al'amun baki zata fito.


wasa wasa sai da suka d'auki kusan sati biyu bata masa magana idan shi ya mata bazata amsa ba.

Lokacin da yad'iba na hutu yana cika shima yabar zaman kunci da takaice.


Gani yanzu ita d'aya ce a gidan yasa ta rubuta masa short not :


_Zan koma aikin_

tasa masa a jikin kofa toh idan yafita tunsafe sai dare wani lokacin sai tayi bacci yake dawowa.


yana dawowa yaga sakonta shima rubuta mata yayi a bayan pepan : _Bazaki koma ba sai kin iya magana da bakinki_


ya ajiye mata inda zata gani.

Washe gari tana gani ba karamin haushi taji ba

tunda Inna Kulu tasami labarin Abul baya zama a gidan yana tafiya waje sayar da motoccin tasa kafa da zuwa gidan tana zuga Rukky kuma kullun saita zo Rukky tana ganin kaman Inna kulu tafi kowa santa shiyasa take d'aukar maganarta.


Gefe guda Abul yasaka gane al'amarin Rukky don haka shima yafita harkanta


๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน
Y'au da Allah ya nufa asirin Inna kula zai tonu mantuwar wasu takardun motocci yazo d'auka sai yaji Inna kula tana cewa " karki sake yayi rayuwar aure dake ko magana karki masa domin raini ne zaishiga tsakaninku"

Rukky tace " ay bana masa magana tunda kafin aurโ€ฆ...."
[11:54AM, 12/22/2017] REAL ME DAMBU CE๐Ÿฅ—: โ˜”โ˜”โ˜”โ˜”โ˜”โ˜”
*YARO MA NAMIJI NE*
๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ





_๐ŸŒนLove story๐ŸŒน_




*Real me dambu ce*๐Ÿฅ—





_Wannan shafin nakune Yaro ma namiji ne fans ku tsula tsiyarku lokacine_


Aunty Baraka inakike ne ina gaishe ki๐Ÿ˜˜


Sidiya and frnd kuma bazan ta6a manta da kuba ay Zuciyata nakuneโค


*Y'an uwa na nesa dana kusa ina jin dadin addu'arku Allah yabarmu tare*



Hikima Asso Writer's


*Sister Billy Abdul*
*mungode kuma duk wanda ya zagemun Allah ya isa Ya Allah kabi* *mana hakkin mu tace mana*
*mazinata takira mu da marasa Tarbiya taci zarafin mu Ya Allah kumun kawo kukan mu wajenka kaine Alkalin alkalai Ya Allah kaine Sarkin* *sarakuna ga wasu bayinka suna jefarmu da mugayen kalamai Ka isar mana kaman yanda ta mutumcin mu kasaka mana*
Da alamun nan gaba zan hana Y'an mata karanta buk dina sabida Iyayenku Suna jefar mun da mugayen Kalamai zan daina posting ko ina sabida tsira da Mutumcin Iyayen kar wasu sabida ni su cin min zarafinsu๐Ÿ˜ฃ


๐Ÿค”๐Ÿ™„Kuma dana ku kundin matsala wayata ba sabuwa bace๐Ÿ˜’ bata iya read more sama da d'aya idan kunji haushin one read more ku had'u min kud'i nasaya sabuwa๐Ÿ˜œโ€ฆโ€ฆโ€ฆIna ganinku masu cewa Tab yasin baza mubarya ba....๐Ÿ˜…๐Ÿ˜‚


2โƒฃ8โƒฃ๐ŸŒน2โƒฃ9โƒฃ


Abu zarri yace " dakata malam ango akwai ruwa a cikin kayan hannu ku "

Ameer da Yaseer sun gama tsorata da al'amarin Abu zarri zoben hannunsa ya zare Ameer ya mika masa goran faro shima Abul yana kallon ikon Allah.

Abu zarri yace " babu wani abu me d'an girma ne "

motar Ameer yakoma ya d'ako masa wani kofi ruwan yazuba kafin yasamun jikin bangon gidan ya fara tofa add'ua sosaii yayi a cikin ruwan kafin yajuya yace " ku koma da baya kad'ai "

kama yanda ya fad'a haka sukayi.

Ruwan yashiga watsawa ko ina har ya gama

ya kallesu yace " ku zuba ido ku gani "

yana rufe baki wani irin hayaki me wari yafito daga jikin wata yar fulawa yabi iska ya 6ace da yake gidan a wadace yake da wutan lantari wajen da hayaki yafito suka je hak'a waje sukayi.


Sai ga laya har gud'a uku d'auka Abu zarri yayi yace " na gama maka aiki sauran nakane amma don Allah mubar wannan a tsakani mun kar iyaye suji musaman kai Yaseer Didi Y'ar uwanka ce amma kana fad'a Inna zata shiga damuwa kaikuma malam Ango ana zamu barka domin Didi tarufe d'akinta "

daga nan suka masa bankwana suka tafi rufe gidan yayi sannan yashiga yana mamakin wake bibiyarsu haka ,

kaman yanda Abu zarri ya fad'a haka kuwa yasamu murmushi yayi yace " d'an baiwa kenan "
d'akinsa yashiga yacire kayan jikinsa sannan yashiga toilet yayi wanka da alwala sallaya ya shimfid'a yafara sallar nafilla ya dade yana kaikukansa wajen mai dukka.

๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน
Washe gari tun takwasa gidan yacika da baki y'an gani kwakwaf amma basu ga kome ba a cikin mutane idan kaga Rukayya da Abul sai karantse sabida son dasuke wajunan yasa suke haka soyayya da kulawa take nuna masa agaban kowa har gidan iyayensu maganar takai Umma tace " toh a barsu haka kar wani yaje ya takura musu "


Inna Kulu tana jin haka saida tashiga toilet sau uku tayi tana zaginsu.

Amma mutane na tafiya zata shiga d'aki tarufe sai taji al'amun baki zata fito.


wasa wasa sai da suka d'auki kusan sati biyu bata masa magana idan shi ya mata bazata amsa ba.

Lokacin da yad'iba na hutu yana cika shima yabar zaman kunci da takaice.


Gani yanzu ita d'aya ce a gidan yasa ta rubuta masa short not :


_Zan koma aikin_

tasa masa a jikin kofa toh idan yafita tunsafe sai dare wani lokacin sai tayi bacci yake dawowa.


yana dawowa yaga sakonta shima rubuta mata yayi a bayan pepan : _Bazaki koma ba sai kin iya magana da bakinki_


ya ajiye mata inda zata gani.

Washe gari tana gani ba karamin haushi taji ba

tunda Inna Kulu tasami labarin Abul baya zama a gidan yana tafiya waje sayar da motoccin tasa kafa da zuwa gidan tana zuga Rukky kuma kullun saita zo Rukky tana ganin kaman Inna kulu tafi kowa santa shiyasa take d'aukar maganarta.


Gefe guda Abul yasaka gane al'amarin Rukky don haka shima yafita harkanta


๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน
Y'au da Allah ya nufa asirin Inna kula zai tonu mantuwar wasu takardun motocci yazo d'auka sai yaji Inna kula tana cewa " karki sake yayi rayuwar aure dake ko magana karki masa domin raini ne zaishiga tsakaninku"

Rukky tace " ay bana masa magana tunda kafin aurโ€ฆ...."

Bankad'a kofar yayi idanunsa sunja ranshi yayi matukar 6aci jikinsa har tsima yake cikin kakkausar murya yace " munafuka zokibar min gida Allah ya isa fita nace ke kuma y'au zamu raba raini ni dake "

ganin yanda ya koma yasa Inna kulu tafita da gudu bin yayi ya rufe gidan domin y'au sai Rukkaya ta gane bata da wayo.

Yana shigowa yasamu har tarufe d'akin , d'akinsa ya koma ya d'auko key ua bud'e yana shiga nan ma yasamu ta gudu toilet dama yasa haka zata faru key din kofar toilet din yasa ya bud'e yace " kingama gudun ko da saura har ni zaki azabarta har wata zata baki shawara ki tauye min hakkina duk a tunani na don baki sona shi yasa kike haka amma ba damuwa yanzu zamu raba raini tsakanina da ke "


kuka take rana yarfe hannun fisgo hannunta yayi tafito waje



Plss kuyi hakuri wayata wallahi tana hookin.


Maman waleed ce
[7:24PM, 12/22/2017] REAL ME DAMBU CE๐Ÿฅ—: โ˜”โ˜”โ˜”โ˜”โ˜”โ˜”
*YARO MA NAMIJI NE*
๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ






_๐ŸŒนLove story๐ŸŒน_





*Real me dambu ce*๐Ÿฅ—



Hikima Asso Writer's



*Y'an uwana Marubuta kuyi hakuri Allah zai sakama mana cin zarafin mun da akayi*๐Ÿค๐Ÿผ๐Ÿค๐Ÿผ



*Allah ya isa mana Ya Allah kabi mana hakkin mun duk wacce taci zarafin mun*๐Ÿ˜”๐Ÿ˜ฃ๐Ÿ˜’



3โƒฃ0โƒฃ๐ŸŒน3โƒฃ1โƒฃ




Cikin tashin hankalin ya jefar da ita tsakar d'aki ranshi a jagule yace " har Inna kulu ce zata baki shawara ki d'auka ko ? don kinga bana son takura miki akan hakkina shine har kike tunanin dan baki min magana shiyasa ban rainaki ba Y'au zaki ga yanda ake raini sosai "



cikin muryar kuka tace " Abul karufa min asiri wallahi sharrin shaid'an ne kayi hakuri wallahi bazan kara ba idan kace zaka min wani a bu wallahi zaka iya cutar dani kayi hakuri natuba bazan kara ba "


" karya kike Rukayya wallahi narantse da Allah bazan sake zuba miki ido ba y'au zaki bani hakkina tashi kicire kome yanda baki ji tausayina ke babu tausayinki atare da ni " yace mata.,

Kuka tasa sosai tana magayi amma ko ya kula kayan jikinsa yacire ya tunkareta tashi tayi zata shige toilet yasa mata kafa ta fad'a sai da tasake wani k'ara me ban tausayi ko damuwa bayi ba d'agota yayi ya jefata gado ta hantsila binta yayi amma da yake tana da taurinkai k'in bashi dama zama lafiya tayi inda itama ta nuna masa itama fa tsohuwar k'ashi ce,


inda suka k'aure da dambe sosai ganin zata bata masa lokaci yasa ya murd'ita sannan ya yaga rigar jikinta dama doguwar ce cike da mugunta yake kome ba tausayi balle ayi tunanin So gani zai iya illatata cikin kuka.

Tace " Abu zaka kashe ni wallahi mutuwa zanyi banta6a yiba "

dariya mugunta yayi yace " ba wacce aka ta6a kasheta kuma ba a ta6a mutuwa a wannan yanayin ba haka kema bazaki mutu ba"

tuntana magayi har takai takoma yakushi da cizo yace " yarinya baki ga kome ba bakin ce min Yaro ba kuma d'an iska ba ay yanzu zaki ga Yaranta da Iskance iya ganin idonki."


_haka nafito nabarsu a cikin Abul Y'au basauki fa_


Rokan duniya tamasa bai saurare ta ba harsai da yaga ya dargagazata son rashi yanda gobe ma wani yazo da shawara bazata karba ba kafin yabarta haka.


Lumshi idanun yayi yana hamdala wa Allah da yabashi ita domin baiso binta da karfi ba ita tanuna tana da karfi murmushi yayi sosai sannan ya kalleta yanda tayi shame shame sai kuka take tausayinta had'a da narkon sonta ya mamaye masa zuciya tashi yayi yashiga band'akinta yayi wanka sannan itama ya had'a mata wanda zata gasa jikinta ko kallonta baiyi ba yace " kitashi kishiga cikin na had'a miki ruwan wanka "


kuka tacigaba dayi bata bud'e bargon da take cikin ba yace " ok bari nazo nayi nabiyu domin sau shida zanyi niba rago bane kome na normal ne "

dakyar tace " kayi hakuri wallahi bazan tashi bane jikina yana min ciwo ne kataimaka min "

zuwa yayi ya d'agota sannan ya taimaka mata har cikin band'aki zai rufe kofar tarike hawaye nasa zuba tace " abinda kake nema ne kuma kasamu ay kuma kace zaka iya yi har sau shida ko toh ya isheka ko kana bukatar kari domin nasan jikina kake bukata ba sona kake ba ."

kofar yaja yarufe mata jikinsa yayi sanyi hankali yafito daga d'akin ya zauna yana tunanin maganar da ta fad'a masa.
Dafe kai yayi yace " Ya salam "

a band'aki dakyar tashi ga cikin bahun ruwan zafi tana kuka sau uku tana sauya ruwan zafin.


sannan tayi wanka tsarki sannan tafito gadonta koma ta kwanta baccin wahala yayi gaba da ita.


๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

Kunsa kwana goma kenan da haka yafaru yana bata kulawa sosai amma har yanzu bata masa magana idan tayi baki xata sake dasu ayita hirar da ita amma da zaran suntafi zata koma ta kwanta a d'akinta yanzu tabar rufewa tunda babu amfani haka.
duk yanda yakai da d'auriya yakasa zuwa yayi d'akinta dai dai tafito wanka sau d'aya ta kalle shi ta kauda kanta fa barin kallonsa.


Dakyar yace " Rukayyah nazo kibani hakkina ne bana son naki dole ra'ayinki nazo nema "

murmushin rainin hankalin tayi tace " nafarko ma ay da karfi ka karba me na tunanin sai ka nemin ra'ayina hmm "

rokanta yayi tayi hakuri ta bashi hakkinsa amma taki da yaji haushi yace " dan kinsamu ina sonki kuma ina rokanki shine kike min abinda kika gadama toh don Allah idan abinki kanwa ne toh kiji kisha sha shasha kawai."

Juyawa yayi yafita motarsa yaja yafita zuwa wani chemitsy daman yasan yaron shagon kiransa yayi gefe sukayi magana yaba yaron kud'i sannan yaron ya koma yakawo masa magani ya motar ya dawo gida.

Dawowa kicin yashiga ya bale maganin yajefa mata a cikin ruwan kanufari


*wanda shima bakaramin gyara mace yake ba sosai yake aikin*

daman kafin takwanta take sha don haka yana jefawa yayi gaba abinsa d'aki ya koma ya kwanta rub dacikin.

Tana fitowa tashiga tajuye abinta tasa siga kad'an da d'a zafi tayi tasha harta shanye , d'akinta tashiga ta kunna Laptop dinta tana duba wasu abubuwa.


Bayan kaman mint goma tashiga wani yanayi me ban mamaki dakyar tafita zuwa d'akinsa tana d'anke mararta ko bugawa batayu ta hafka masa a razane ya d'ago ganin itace ya tsuke fuska yayi ya tashi ya zauna.


Yace " malama lafiya kika shigo min d'akina "
ga dariyar mugunta da ya kule masa ciki gadonta bishi ta had'a bakinsu waje guda sosai ta shiga bashi kulawa special zare bakinsa yayi yace " nayi kome "

duk tafita hankalinta d'aga kai tamasa wasa yashiga mata sosai wanda har tausayi tabashi ganin yanda jikinta ke rawa yace " Rukayyah nayi kome kin yarda "

"Eh " tace masa "

ay kuwa tasha gurza kaman kayan wankin.

Tundaga ranar Abul yasamun hanyar hutu ba fad'a ba zagi yasa mata ta biyo shi har d'aki๐Ÿ˜‚

Bayan kwana biyu yace takoma
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment