Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

✊✊Tawagar mutuwa✊✊gamon ajali party 1

Dasunan allah mai rahama maijinkai tsira da aminci sukara tabbata gashugabanmu annabi mihammadu s a w '........................... wani kyakywan saurayine yaketa gudu acikin wani kasurgun daji maitsananin kwarjini da ban tsoro saurayin gudu yake tamkar ransa zaifita garaunuka ajikinsa sunata zubar dajini amma hakan baisashi sarewaba kaidaganin kasan gudun ceton rai yakeye saida yakwashe kimanin sa a biyar darabi sannan yadurkushe agaban wata bishiya yanata famar haki tamkar ransa zaifita gayunwa ga tsananin kishirwa nadamunsa yaduba jakar guzurinsa yaji babu komai yataba battar ruwansa yaji wayam al amarin daya dugu xuma hankalimsa kenan take yasulale kasa sumamme

Wannan saurayi bai farkaba saida yakwashe dakika sittin da tara sannaan yafar fado koda yabude idonsa yaganshi akwace agurin daya suma sai yinkura danufin yamike amma saiyaji andanne kirjinsa alamin karyatashi koda yayi duba gawanda yadanne kirjinsa saiyayi arba da wata kyakyawar budurwa tagaban kwatance tana masa wani irin murmushi cikin hanzari wannan saurayin yamari kansa atinaninsa ko mafarki yaake amma saiyaji zafi akuncinsa alamun azahirine cikin hanzari yace wacece ke budurwar tayimaasa murmushi akaro nabiyu tace baka da lokacin dazakaji wannan amsar kafaracin abinci tukunna nasan akwai yunwa acikinka sosai kafin yace wani abu tadagoshi dahannunta tafara bashi abinci abaki abinka damai jin yunwa nandan yakamaci saida yaci ya isheshi budurwar tayi mamaki ganin yadda yaci abinci dayawa tamkar wanda yasahekara baaici komaiba

Bayan yagama cin abincinne yashaaruwa sai baarci mainauyi yasaake daukeshi ko daganin haka sai wannan budur war takura fuskarsak taga irin tsananin kyawun da allah yabashi duk dacewa yarame amma kyawunsa bai raguba nandai budurwannan tokoma gefe tazauna tanajira yatashi nandanan itama bacci yayi awon gabada ita batasaniba saibayan kamar sa a daya sannan suka farka saurayinne yafara farkawa koda yahangota tana barci saiya yunkura zaitashi✊✊TAWAGAR MUTUWA ✊✊GAMON AJALI party 2

amma saiyaji wani mugun zafi acikinsa koda yaduba saiyaga ashe gurin da aka harbeshi da kibiyane yake masa zafi nantake yayi wata kara wacce tasa wannan budurwar farkawa firgice cikin hanzari tozo daf dashi tana mai mayar dashi kwance tace kar katashi yanzu sabida akwai dinki ajikinka saurayinnan yakoma yakwanta basu sukabar wannan wuriba saida suka kwana bakwai sannan suka tashi suka fara tafiya alokacin wannan saurayi yasamu sauki kuma acikin wadannan kwanaki harshakuwa maikarfi tashiga tsakaninsu duk dacewa kosuna babu wanda yasan nawani suna tafiya suna fira can sai wannan budurwar har yanzu baka gayamun maye sunankaba kuma me yakawoka wannan daji dahar kashiga wannan hali inada yakinin cewa badon nataimakekaba datuni kadade dazama gawa

Kodajin wannan tanbaya wannan saurayi suka ciko dakwallah yafara tunanin abinda yafari acikin birninsu saiyadubi wannan jaruma yake wannan jaruma kiyisani cewa labarina maitsawone amma zanyi kokarin takaita mikishi dafarko dai sunana yarima najwas nafuto daga wani birni wanda ake kira dasuna birnin shiram birnin shiram babban birnine wanda yatara dukiya mayaka da yankasuwa damanyan manyan mutane sarki dake mulkin wannan anakiransa dasuna shadad bin khalil sarki shaddad yakasance namijin mazaje kuma dodo gagara badau afilin daga kuma kasurgumin domin atarihin yakinsa baitaba zuwa kasaba yanada matar aure guda daya anakiranta dasuna juzairat shekararsu goma sha bakwai amma basu samu haihuwaba. Babu kalar maganin dabasuyiba amma abin yacitura saida sukagaji kawai suka dangana ananan watara daddare matar sarki takama rashin lfy cikin dare sarki yakira likitoci suka dukufa akanta bayan kamar dakika sittin sai babbarsu tadubi sarki shaddad tace muna tayaka murna matarka nada ciki nawata bakwai sarki shaddad yatakar kare yakwarara ihu wanda saida yatsorata likitoci sukayi shirin guduwa dagabaya yabushe dadariya yarasa maizaice kawai saiya yaruga aguje yarungume gimbiya jurat yana mai fasewa dakuka ashedai burina naduniya zai cika bayan yasallami likiticinnan suntafi take yadauki jurat yadorata akirkinsa ahaka har barci yadukeshi

Akwana atashi cikin matar sarki shaddad yacika wata tara awanidarene tatashi daciwon kai mai tsananin zafi cikin dare sarki yanemo likinnan suka fara yimata magani ba ajima tafara nakuda kafincikar dakika ashirin tasantalo danta namiji fari shar dashi kana ganinsa tamkar kaga mahafinsa kamanninsu dayane sak shidai sarki shaddad awannan rana farinciki ba acewa komaai bayan kwana bakwai akarada wa jajariri suana najwas awannAn rana anyi almuzzaranci nadukiya dangin zinare da azurfa sarki tunyana bayarwa anakarba harsaida mutane suka koma rirrikeshi bayan anyi taro kowa yawatse sarki damatar sushige gida kowa yakama gabansa yaje yakwanta akwana atashi babu wuya saiashi yarima haryacika shekara bakwai yaro yataso da abubuwan al ajbi kala kala gakyau hakuri gatausayi gajinkan al umma ga mutunta nasama dashi

Wannan dabi a ta yarima najwas bakaaramin birge sarki damatarsa sukeyiba sukaji suna kara sanshi yarima najwas kotafiya yakeyi mutane sunayimasa irin risinawannan indai manyaane take zaitsuguna yagahesu idankuwa abokansane nantake zai basu hannu sugaisa

Ananan ananan watarana yarima yazagaya bayan gari shikadai yanata tafiya cikin daji kamar maineman wani abu kawai saiyajiyo sautin wata irin kara wacce baitaba jiba dayake yarima mutumne wanda tunda akahaifeshi baisan wani abu waishi tsoroba kawai saiyayi bangaren dayakejin wannan kara aikuwa yana lekawa sai ya arba dawasu manya aljanu sunkewaye wata mata suna ta kaimata sara harsun yimata raunuka dayawa tafadi kasa gabaki dayansu suka daga makamansu danufin sufille mata kai cikin kakkausar murya yarima yadaka musu tsawa take sukadakata suka waiga dimin suga wayake musu wannan tsawa kawai saisukayi arba dadankaramin yaro wanda baiwuce shekara sha biyarba maamaki yakaamasu sukajuya suka kurasa ido wannan lokacin yarimaa yadubesu rai abace yace ka azzalumai maye kukeshirin aikatawane babbansu yayi murmushi yace zamu kashetane kozaka hanamu cika umarnin maiginmune yarima yadaka maasa tsawa yace kaisakarai bama iya hanawaba idan har dayanku tasake yin yinkurin cutar dawannan mata toyanzunnan za a dauki buzunsa hhhhhhh alajanun.sukakama babbaka dariya shugabansu yadubi wani aljani yace maza kasare min kan matarnan domin naga wannan meyake takama dashi kuma mezai iya

Sabon labarin daga alkalamin✍️ Itz dan ustax ne 🎅🏻dazaran nasamu cikakken like da comment to zanci gaba sabanin hakan kuma zakujin shiru kamar maye yaci shirwa🚶‍♂️🚶‍♂️🚶‍♂️🚶‍♂️✊✊TAWAGAR MUTUWA✊✊ Party 3

Lokacin dawannan aljani yaruga da gudu domin yakashe wannaan mata alokacinne hankalin.yarima najwas yatashi gashi babu makami ahannunsa hasalima.shibai.taba rike makamiba dasunan.yaki nanfa yafar tinanin.mafita kwatsam saiyaruga da gudu izuwa kan alkanin nan abinka damara tsoro yana zuwa yadauki wani itace yabugawa aljaninnan daidai lokacin da aljanin.yadaga takobinsa zaisare kan.matarnan cikin.fushi aljaninnan tawaigo domin yaga wanda yayimasa wannan duka kwaisaiyaga najwas rike da itace ahannunsa aljaninnan yadanki kansa yayi hajijiya dashi yacillar dashi yaje yabugi wata bishiya yafado kasa tim agalabai ce hakan baisashi yasareba yasake mike waa yacilla sandaar dake hanunsa take taje tadaki aljaninnan ran aljaninnan.yayi matukar baci

Yaro kamar wannan.yakemaasa wasa da hankali kawai sai yafal fala dagudu domin yaje yakashe shi shikuwa najwas komotsawa baiyiba har aljaninnan yakaraso yakai masa sara danifin.yafille masa kai cikin gwanin.ta najwas yatsuguna takobin tawuce aljanin.yasake jiyomasa dawani.harin amma tuni yarima yadunkule hannunsa yagabza naushi adantse jikake baras yakar yashi baisan lokacin dayasaki takobinsa ba yakurma shikuma.yarima saiyayi amfani dawannan damar yadauki takobin yasarema tsinanne kai faruwar hakanne yasa shugabansu yadakawa sauran tsawa suka afkama najwas to anannefa yarima yanuna masu cewa shidan gadone koda bai iya yakiba domin tani yataresu da gudu yanazuwa tsakiyar su sukakai masa sara yayi kasa saran yawuce kafin sujuyo yasare kawunan guda uku take suka kama dawuta cikin kwarewa najwas yakai sara kasa nanma yasare kafafun guda biyu

Al.amarin.daya fusatasu kenan suka afkamasa dazuciyar fansa tuni suka kacame da yaki maitsananin.muni duk sanda suka kaima.yarima sara idan yakare to tabbas sai yadur kushe kasa sabida karfin.dukan nasu amma saikaga yamike yacigaba dakai farmaki nandanan yakashe alajanj.kimanin.talatin da doriya duk wanda yasara saidai kaga yakama dawuta yakone kur mus ko tokarsa babu awajen.ammafa shima.awannan lokacin yagaji matuka domin tuni yafara tangadi zaifadi sa ardayaci itace haryanzu basuyi masa ko kwarzaneba ahaka yacihaba daayaki har yakashe samada dari sannan yasulale kasa sabida tsabar gajiya abinka dawanda baisababa aikuwa aljaninna sukayi ca a akansa danufin sucaka masa wawa kawai saiwannan matar tayunkura cikin karfin.hali taciri wani abu acikin hashinta mekama da allora tacilla masa yana rikewa sai wannan abin yarikede yazamaa.sanda kodaganin wannan sanda ahanun yarima sai wadannan aljanun.suka razana suka ruga cikin daji dagudu kodaya bai tsaya agurinba cikin sauri yarima najwas yamike yanufi wajen matannan amma kafin.yaje tuni tasume

hankalin najwas yai matukar tashi atinaninsa ma tamutu amma daya kasa kunnensa saiyaji akwai alamun ninfashi kadadn kadan nantake yasamu wadansu ganyayyaki yasa mata acikin raunukan jikinta sannan yadinke matasu yakafa mata tanti sannan tashigar da ita ciki yatashi yaruga cikin gari dagudu sabida dare yafara yi kada abbansa da ummnsa sunemeshi basu ganshi ba hankalinsu yatashi NA AM UWARGIDA TUWON YADAHUNE
TO BY CONTINUE NINEDAI NAKU HAR KULLIN Itz dan ustax nake cemuku asuba tagari✊✊TAWAGAR MUTUWA ✊✊ party na 04

Lokacinda yarima najwas ya isa gida saiya iske mahafinsa sarki shaddad atsaye yana waige waige alamun wani abu yake nema koda ganin haka sai yarima yayi fuska sabida kar mahaifinsa yagane batun wannan matar ahaka har ya isa ga mahaifinsa suka rungume juna yakaai dana rabin raina ina kashigane har dare yayimaaka haka yarima yadanyi murmushi irin namarasa gaskiyar nan yace yakai abbana kayi sani cewa yaunayi nisane acikin daji shiyasa kaga harna kai iyanzu bandawoba kodajin haka saisarki shaddad yayi murmushi yace kadinga kula darayuwarka kadena yawau nisantar birninka domin gudun kada watarana makakiya surutsaka a inda babu maitaimakonka yarima yayi murmushi yace kada kadamu yakai abbana babu abinda zaisameni sarki shaddad yarungume yarima yanamai sunbatar goshinsa sannan suka shige gida kowa yaje turakarsa yakwanta dasanyi safiya yarima yatashi harda zaitafi cikin daji amma saiyatuna idan yatafi yanzu tabbas mahaifinsa zaigane akwai abinda yake boyewa donhaka saiyabari saida gari yawaye rana tayi karfi sannan yasulale yatafi batare dasanin kowaba baface mahaifinsa damahaifiyarsa

Lokacin da yarima najwas ya isa inda ya ajiye wannan matar saiyakarasa cikin tantin dasauri aikuwa sai gabansa yayi mummunar faduwa sakamakon ganin dakin dayayi wayam babu ita babu alamunta najwas yaduba ko ina amma baigantaba kawai saiya takar kare zaikwarara ihu kwatsam saiyaji taku abayansa alamun anatawowa cikin sauri yawaiga take yayi arba dawasu jibga jibgan mutane masu kirar samudawa kimanin dubu dadoriya yarima yakare musu kallo yatabbarar dacwa wadannan bamutane bane saidai jinsin ifritan aljanu ko dodani saiyaga sundare gida biyu saiga shugabansu maisuna muraisu yaketo tsakiyarsu yakurawa yarima idanu yace dakyau sarkin shisshigi wanene kai dahar zaka hana wadannan dakarun aljanu kashe wannan tsinanniyar aljana tokasani cewa yanzu haka tana hannunmu muna gana mata azaba maitsanani akan tanunamana yadda wannan sanda take kokuma mukasheta haryanzu bata gayamnana ba nasan kasan inda sandar take don haka yimaza kagaya mana ko yanzunnan mukasheta sannan kaima mukasheka muraisu yanagama fadin haka saiyayi wani dakare inkiya nantake saiga wannan maata anfito da ita cikin jini ana zabgarta da bulala takarfe dinkin dayayimata aciwunanta duk andayesu

Nantake idanun yarima suka ciko dakwalla sabida tsananin tausayi baisan lokacin daya durkushe kasaba har sautin kukannasa yanadan fita kadan kadan yarima yadago kansa yayinda da idonsa yayi jajir tamkar angasa danbuda awuta yakalli muraisu sannan yakalli wannan matar yakara fashewa dakuka yace akan sandane kuke azabtar dawannan matar tokusani cewa sandar tana wajena idan harkun isa ba ita zaku hukuntaba nizaku hukunta yarima yana gama fadin haaka yazaro wani abu acikin gashinsa yayi masa wani tofi take saiga wannan sandar tabayyana aahanunsa

Yadubi dakarunnan yace bantaba yin yakiba kuma bantaba rike makamiba amma yau dinnan zannunawa duniya cewa nidan baiwane ga sandar ahannuna duk wanda yakeji jikinsa shinamijine toyazo yakarbeta barantse da ubangijin dayai halittata saidai uwarsa tahafi wani kodajin haka sai muraisu yabushe da mahaukaciyar dariyar mugunta sannan yaturbune fuska yakawa yarima tsawa yace kai yaro kabar cikibaki narantse komahaifinka ne yayi gaba da gaba dani sainayi gutsin gutsin dashi

Yarima yayi murmushi toyanzu dansane agabanka kuma gafili ga mai doki sai muzuba mugani nantake muraisu yahasala yazare takobi yadaga ta sama yana mai bada umarnin ku afkamasa kuyimini gunduwa gunduwa dashi dashi take yarima yajujjuya sandarnan yayi kansu dagudu yana ihu suma suna ihu saura baifitaku gomaba suhadu kawai sai yarima yatashi sama tamkar anharbashi dabaka yadira atsakiyarsu yayi wani irin juyi wayyo allah jarumtaka kyauta daga allah hakika duk wanda allah yabawa jarumtaka tohakika saidai agani abari kokuma akirashida kadangaren bakin tulu akarshi akar tulu akyaleshi yayi barna domin lokacin dayarima yamurza sandasa atsakiyarsu take sama damutun goma sulayi sama suka fadokasa matattu yayin dayayi wata irin kukan kura yakai duka naanma yamaake mutane biyar nanfa gurun ya hargitse yayamitse bil adama guda daya atsakiyar dubunnan dakarun dodanni amma yahanaasu sakat duk inda yakai duka gawace kezubewa kasabida tsananin dafin dake jikin wannan sada anacikin hakane najwas yakaai wani duka aikuwa akayi rashin sa a nida nakeyimuku tipyn yamakeni dasanda take na baje kasa koshurawa banyiba don haka kuyayyafamin ruwan comment da like domin nafar fado naciga

Ninedai naku har kullin Itz dan ustax ne nake cewa kuhuta lafiya✊🏾✊🏾TAWAGAR MUTUWA✊🏾✊🏾 GAMON AJALI party 5

Bayan an yayyafamun ruwan comment nafarfado take nacigaba da tipy

Lokacin da najwas yashiga cikin dodannin nan saigurin yahargitse yayamutse bakyan gani bakajin komai sai karajin mazaje dakuruwar dodannin nan kaibama su dasuke yaki dashiba hatta shugabansu dayake fefe guda yana kallon yadda akeyin kazamin yaki tsakanin dakarumsa da najwas saida abin yabashi mamaki domin.aiya saninsa dawadannan tawaga tashi ba ataba kahse koda guda dayaba amma saigashi yau yarima yakarya wannan tarihin take ran shugaban dodannin nan yabaci yafusatA yadaka masu tsawa yana mai basu umurni suja dabaya take kuwa babu musu suka ja dabaya sukabar yarima najwas atsaye kikam rike dawannan sanda saisheki takeyi tanawani haske

Nantake yakarewa najwas kallo irin kallon nan naraini yace kaiyaro tabbas kai jangwarzone kuma namijine amma.kasani yanzunnan zaka mutu koda kuwa ifritu ne yarima yayi murmushi yace basurutu nake bukataba kawai sonake naga kazo gabana kazare makami kafus kaceni ananne zakagane yarima najwas dan gadone jarumtaka anono nashata tun inacikin mahaifiyata randodo muraisu yaimatukar baci yazare wata kaifaffar takobi yayi kansa ahaukace yayinda yarima najwas yagyara tsayiwarsa yana mairike sandarnan dakyau lokacin dadodo miraisu ta iso daf da najwas sai yakai masa wani mahau kacin sara danufin yafille masa kai cikin zafin nama naban al ajabi najwas yakawuce takobin tawuce kafin najwas tayi wani yunkiri tuni yasake kaimsa wani saran yarima yasa sandarsa yakare takobin wohoho yayinda sandar najwas tahudu da takobin muraisu ainantake muraisu yafara karkarwa domin jiyayi tamkar anazukar jinin.jikinsa yayi iya kokarinsa domin yajanye takobinsa amma yakasa ahaka yadinga tsuma tinyana tsaye har yafara rage tsayi ahankali har yadagar gaje yazama toka

Koda ganin abinda yafaru ga muraisu sai yan uwansa cika wandunsu da iska suka ruga cikin daji domin tsira daruyukansu adaidai wannan lokacinne yarima yarugo izuwa kan wannan mata lokacin tagalabaita matuka hakane yasa yarima yadauke ta yamayar da ita cikin tamtinta sannan yabata ruwa da binci yabata bagani tasha sannan yatanbayeta meyasa tafuto daga inda ya ajiyeta itadai bata iya bashi amsaba sabida yanayin datake ciki yarima yadubeta yace yakamata kitashi kawai mutafi cikin gari domin acanne kawai zaki sami kulawa da babu mai cutAr dake nandanan idanunta suka zazzaro tadubi yarima tace tabbas shigata cikin birninku nada matukar haadari domin kasani sarki dake farautar wannan sanda bakaramar annoba baane kuma mashahuri kasani karfinsa da jarumtakarsa dakarfin tsafinsa sunninka namahaifinka sau goma bugu dakari yana damayaka daga jinsin aljanu damutane wadanda inda yakinin.sunninka naku sau arba in bayan gahaka yanada wasu yara guda biyu mace danamiji tagwaye masu tsanani jarumtaka fiye dashi kuma sun kasance azzalumai wadanda basusan wani abu waishi tausayiba

Don haka inamai tabbatar maka dacewa yanzu bazai taba gane wannan sandar nahannunka ba amma kasani matukar muka shiga birninku saiyagane kuma tabbas zai iyazuwa birninku dashirin yaki narantse dagirman wannan sanda idan yashiga birninku ko kazar garinku bazata rayuba to by continue ninedai naku harkullin itz dan ustaxne nzake cemuku barka dajuma a allah yakarbi ibadun mu

✊✊TAWAGAR MUTUWA MUTUWA✊✊ Gamon ajali part 5

Lokacin dawannan mata tazo nan azancenta sai idanun yarima suka zazzaro yadubeta yace wai kina nufin akwai wani mahaluki dazai iya ziwa har cikin birnin mu yacimu dayaki kin manta kowaye mahaifina kenan koda jin haka sai wannan wannan matar tace nasan waye mahaifinka amma kasani sarki dake farautar wannan sandar guguwar annobane kuma gobara daga kogi wacce bata da magani yakai yarima bamu da lokacin batawa don haka katashi kakoma cokin birninku domin dare yana shirinnyi kar mahaifinka yanemeka bai ganka ba cikin sanyin jiki darashin kwarin guywa yarima yatashi yatafi gida aransa yana tasake sake akan abinda tagaya masa

Bayan kwanaki masu yawa kullin yarima yana zuwa wajen wannan mata yana kawo mata abinci yana bata magani har tafara mikewa datafiya tayi tafiya tasamu sauki sosai tafara bawa najwas horon yaki irin nasu na aljanu tabbas yarima yanashan bamkar wahala wajen karbar horon datake bashi ahakadai haryasaba nandanan sai gashi jikinsa yafara murdewa yafara zama cikakken jan gwarzo amma duk wannan abu dake faruwa mahaifinsa bmaisaniba

Kwatsam watarana anazaune afada ana tafi daharkokin mulki sai ga wani dakare bisa doki yashigo cikin birnin yana maishiga cikin fada nantake akabashi hanya yashiga yaje gaban sarki shaddad yakwashi gaisuwa cikin girmamawa sannan yamika wa sarki wasika nantake maga takarda yakarba sarki ya umarceshi daya karantatma abayyane sai maga takarda yamike yafara karantawa kamar haka

WASIKA DAGA SARKI DAWWAZ SARKI MAIDUNIYA ZUWAGA SARKI MAKASKANCI SARKI SHADDAD INAMAI UMAR TARKA DAKABANI DANKA YARIMA NAJWAS ZAN YANKASHI NABAWA GUNKI JININSA DOMIN BINCIKEN DAMUKA GABATAR YATABBATAR MANA DACEWA SAINASHA JININ WANI DAN SARKI WANDA YAYI GWAGWAR MAYA AFILI DAGA BINCIKEN DAMUKA GABATAR YATABBATAR MANA DACEWA KAINE KADAI SARKIN DAYA ARI WANNAN TUTA AKAF FADIN NAHIYAR NAN INAMAI KARA FADA MAKA CEWA IDANKAKI BIN UNARNINA ZANZO NABAJE BiRNINKA NAKWACE SHI DAKARFIN TSIYA

wuff sarki shaddad uafisge wasikar yayatyagata sanna yazare takobinsa danufin yafille kan dan aikennan amma sai yarima najwas yasha gabansa yace aa abbana kayi sani cewa zunibine babba kashe dan aike don haka bai kamata kayanke wannan hukunciba nantake sarki yamayar da takobinsa cikin kubenta yakoma yazauna ransa amatukar bace yama kasa cewa komai can yarima yadubi dan aiken yace kaje kagaya uban gidanka cewa injini ni yarima najwas nace dashi ashirye muke muyi yakidakowane mahaluki awannan duniya narantse ko duk mutanen duniyar na zasu taru basu isa sunrabani damahai fina ba bayan haaka kagayamasa cewa indai yayi kuskiren shigowa birninnan to saidai uwarsa tahaifi wani nantake dan aike yatashi jikinsa narawa yafice daga birni cikin tsananin tashin.hankali domin yatabbatar dacewa indai yaje yakai sarki dawwaz wannan wasika yakaranta totakanshi zai fara nan take hankalinsa yatashi domin gabansa tsinine bayansa kuma siyaki

Acan birnin shiram kuwa bayan dan aiken sarki dawwaz yatafi sai fadar tayi tsit akarasa wanda zaice kala da sarki yaji shirun yayi yawa saiyamike yadubi jaama a yace yaku jama ar birnin shiram inafatan kunji balbalin bala in dayake shirin shigowa birninmu ko wannan hukun.ci yakamata muyanke shin zamu bashi yarima ne yayankashi kamar rago kokuwa zamubi hukuncin dayarima yatanke caraf saiwani tsoho hamike yatarin nunfashin sarki shaddad yace haba ranka yadade bakaji irin furicin dasarki dawaz yakeyi bane akanmu to narantse dagirman karagarka ko kazar garinne yace zai karba tawannan hanyar to tabbas saidai amutu domin sai inda karfinmu yakare balle kuma yarimanmu maijiran gado shawarar dazan bayar itace agaya duk wani mahaluki dake cikin wannan birni namu cewar yafara shirin yaki domin akwai aiki agabanmu bakaramiba koda yazo nan azancensa saifadar tahargitse da ihuu kowa yana mai bada hadin kansa cewa ayi yaki kawai ayi yaki kawai wannan al amari yayiwa sarki shaddad da yarima dadi nantake akasallami kowa yatafi gida domin yaje yafara shirin yakin daza afita mako mai zuwa

To.nimadai zanje naleka uwar gida ko lfy yau batayi kirana ba

Ninedai naku har kullin itz dan ustazne nake cemuku barka da dare dafatan kowa na lfy✊🏾✊🏾TAWAGAR MUTUWA✊🏾✊🏾 Gamon ajali. Party 6

Al amarin wannan dan aiken sarki dawwaz kuwa lokacin da yafita da yankin birnin shiram kuwa sai yanausa cikin daji gudu yake baji bagani tamkar zaitashi sama tafiyar dake tsakanin birnin birini sarki dawwaz zuwa birnin sarki shaddad tafiyace ta mako guda amma sabida yana amfani da karfin sihirin tsafi acikin kwanaki hudu rak ya isa birnin manohar lokacin da yashiga dare yayi don haka saiyaje gida yakwanta saida safe zaije ya isar dasakon da dayarima najwas yabashi

Bayan gari yawaye dan aike yanufi fada yana zuwa ya iske fadar acike makil ana tafiyar da harkokin muliki koda sarki dawwanz da jama arsa suka hango dan aike sailud saisuka kura masa udo har ya iso dab da sarki dawwaz sai ya zube kasa yakwashi gaisuwa sannan yamika wannan wasika ga sarki dawwaz yana mai sunkuyar da kansa kasa ko daganin.haka sai sarki dawwaz ya tabbatar dacewa akwai matsala

Nantake sarki yabawa maga takarda umarni dayakarba yakaranta abayyane take yakarba yafara karantawa kowa yanaji koda mutane sukaji abin da ke cikin wasikar nan sai nantake ransu yai mummunan baci sukaji lallai sarki shaddad yahura wutar dafa kansa

Lokacin da maga takarda yagama karanta wannan wasika kowa yaji sannan kuma sukaji karin cewa wasikar tafitone daga hannun yarima najwas bama sarki shaddad ba sai nantake yayan sarki dawwaz shamila da shamilu suka fusata kit shamila tabace kamar kiftawar ido tabayyana agaban an aikennan tadanki wuyansa tana maidagashi sama take shamilu yabayyana agabanta yazare takobi dafin yarabashi gida biyu amma saisukaji andaka musu tsawa atare suka waiga bawani bane yayimusu wannan tsawaba baface sarki dawwaz ransa abace yace aa kada kukasheshi domin idanma kun kasheshi mumukayi asara tindadai
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment